Showing 30001 words to 33000 words out of 68402 words
yaganki dan inata bashi labarinki, tafiya suke hannunshi na kewaye a waist dinta harsuka sauka kasan hotel din
Babban mutum ne black beauty yana jingine jikin motarshi kiran marcendez venz, bayan yabama farouk wane envelope kallon salma yai hade daciwa basai kafada ba itace ummusalma kor?
Rungume salma farouk yai a jikinshi yana ciwa kwarai kowa yaka ganta?
Wane na hango a cikin mota zaikai 45years daka nisa da farouk yake kallon gurinso yakeyi rai a bace yafurta wancan yarinyar kamar ummusalma, tome zai kawu qanwata hotel? harna ganta rungume a jikin namiji packing motar yai yafito
Kafin ya karaso kusa dasu salma da farouk sunjuya zasu kuma cikin hotel din cikin gudu gudu yake tafiya binso yake a baya da karfi yafurta......Ummusalma.....
Gaban tane taji yai munmunar faduwa domin ko cikin magagin bacci taji muryan tasan mai ita, tine jikinta yadauki rawa kasa juyawa tai
Farouk ne yajuya, gani dayai sun dakata da tafiya yasa yai saurin karasuwa gabanso
A fili yafurta ummusalma cikin bacin rai! hannu yasa ya dauketa da mari biyu Wanda saida yasa tai baya zata fadi dasauri farouk ya rigeta a jikinshi
Hannu farouk ya daga zai mari yaya sa'ad cikin muryan kuka salma ta rige hannun farouk tana ciwa a'a farouk yaya nane fa, a fusace farouk yasauke hannunshi, fusgo salma yaya sa'ad yai dukanta yake koda ina yana ciwa shi dan iskan naki badashi zanyiba kece tawa dake zanyi, farouk ne yashiga tsakiyarso hade da boye salma a bayanshi yana ciwa haba yaya yaza'ai kadinga dukan mace haka, hannu yaya sa'ad yasa yatureshi gefe hade da fusgo salma tine gyalanta da dankwalinta suka fadi a kasa
Mota yasata sanan yaja motar. zuciyar farouk a bace ya
Kwashe gyalenta da dankwalinta hade daciwa bulshit.
Keep following me i need more and more comments read and shareπππ
ππππππ
*ZAMAN HOSTELπ*
πππππ
STORY
AND
WRITTEN BY
RAHEEMAπ₯
DEVOTED TOππ»
(YUSUF)π
Oh My God Am Fucking Missing You My Muneeraπ’
I Wish You The Best Of Luck In Your Exams
Hrt Yhu...Muuaahπ
π
Ώ45-46
Mai gadi ne zaune a kasa ita kuma tana zaune a kujera sanye take da dogon hijab har kasa kudi ta miga mishi tana fadin kadai rige abinda na lissafa maka kor?
Cikin ladabi yace eh hajiya na rige to shikenan tashi katafi da Allah karka zauna, yana fitowa daka parlor hakan yayi dadai da dawuwar Alhaji shehu dakatar damai gadin yayi yana fadin
Inusa meya kaika ciki?
Cikin ladabi da biyayya inuwa yace hajiya ce ta kirane aikena kasuwa tayi
Bece wa inusa komai ba yashiga cikin gidan a fusace ton daka parlor yake kiran sunanta
Nabeela.... Nabeela.... Nabeela
Dasauri tafito daka daki tana fadin swthrt lafiya?
Kare mata kallo yai daka sama bar kasa bomshot ne a jikinta sai wata riga iya cibiya, matsawa kusa daita yai sanan ya nunata da yatsa yana fadin karda na sake ganin kin kira inusa cikin parlor dinan, idan aikeshi zakiyi ku tsaya daka waje kibashi saqon.
Saida yagama magana sanan tace naji abinda kace amma kasanar dane dalilinka na fadan haka
Nidai nafada miki banga dalilin shigowarshi ciki ba daka ke sai shi wataran shaidan zai iya samiki sha'awarshi a zuciya kinga komai zai iya faruwa
Zuciyarta cike da takaici tafurta Alhaji me kake nufi kana nufin zan nime inusa mai gadi?
Allah ya kiyaye narasa wanda zan nima sai inusa kazami dashi, amma wallahi bakaimin kyakyawan zato ba Allah ya tsareni da aikata zina da aurena
Amsawa yai da Ameen yana fadin ai kinsan zuciya bata da kashi nidai nafada miki ki kiyaye, shigewa daki yai yana fadin kizu ciki inason ganin'ki yana karasa maganan ya shige daki, zama tayi a kujeran parlor hade dayin tagume a zuciyarta tafurta wato zargina yakeyi indai niba harija ba uban mezanyi da mai gadi?
Dole ma naje gurin mallam tanimu nasa a kamamun Alhaji
Kiran da yake mata shiya katse mata tunanin da takeyi.
Koda tashiga dakin gani tai ba komai a jikinshi kallonshi take cikin mamaki tace Alhaji ya haka kuma?
Nazata abu kazu dauka ba'a dakina kake ba, matsowa yai kusa daita hade da saka hannunshi kan nipple dinta yana matsawa da yake batasa Bra ba
Matsawa tai baya tana fadin baka bane amsa ba
Murmushi yai sanan yace gashi kinga abinda yakawune fuska a hade tace nikam nagaji wallahi niba engine bace ranan girkina ban hutaba ranan daba girkina ba shima bazan hutaba
Sake matsawa yai kusa daita yana fadin indai a gurin sex ne wallahi baki da huto nabeela saboda haka na aure ki, kina da dadi shiyasa na aure ki dan na kasance kullum cikin kwasan kaya karasa maganan yai daciwa zaki bane hadin kai ko yaya?
Rai a bace tace barin maka BJ amma wallahi nagaji da sex, janyota yai hade da turata bed yana fadin kina da taurin kai sex nakeso, jin haka datai yasa a zuciyarta tace gwara na bashi hadin kai kafin yauma ya shigene ta karfi batare da romance ba.
Kissing dinshi tafarayi hade da gangarowa kan nonon'shi, baki tasa tafara tsotsan nipple dinshi migewa yakeyi yana nishi tashi tayi tacire kayan jikinta, kwanciya tayi kana tace Alhaji zuka shamin nono duk abinda nai maka nima kaimun fa Dan naga alaman baka iyaba.
Kamar yanda tasa shi haka kowa yake mata, moaning takeyi cikin jin dadin abinda yake mata tafurta sa hannunka a hq dina da kanta ta kama hannunshi hade da durawa a hq dinta sanan tace fingeering dina zakayi yatsa daya yasa yafara fingeering dinta kukan dadi takeyi
Assssssh
Yaisa haka tashi tayi ta hau kan Alhaji hade da tura kpomo dinshi hq dinta sanan tafara motsa jikinta up nd down tanayi tana moaning da karfe
Sun dauka a time a haka sanan suka shiga wanka... The next day tonda safe nabeela ta shirya key din mota ta dauka har zata fita saikuma tace barin sanar dashi zanfita ina zance mishi zanje?
Kusan two missed call tai mishi be dauka ba, ana uku ne yai picking
Hello swthrt ina kwana
Lafiyalau sweety
I hope ka tashi lafiya?
Alhamdulillah
Shiru tayi sanan tace daman fita zanyi shine nace barina sanar dakai
Fita kuma?
Zuwa ina?
Gidanmu zanje nai mafarkin mummy shine naji hankalina duk yayi gida
Nabeela kenan a gaskiya banyarda kije ke kadai ba saboda ina tsoro karda ace daka gidanko kije wane wajan kijira zanzu da ummi saina kaiku idan kingama sainazu na daukeki(Ummi yarinyar Alhaji ce 17yrs take)
A fili nabeela tafurta tashin hankali, Alhaji me kake nufi?
Rashin yarda dakuma zargi shine a tsakanina dakai Alhaji, ne nabeela nashiga uku wanan wace irin rayuwace daman haka zaman auren yake
Alhaji ne ya dakatar daita ta hanyar ciwa nabeela ba zargi a tsakanin'mu saidai rashin yarda daka sanda nafara barinki kina fita ke kadai shine zargi zai shiga tsakanin'mu to kinga saiki kiyaye karasa maganan yai daciwa yanzu dai kijirane ganinan zuwa.
Aje phone dinta tayi hade dayin tsaki rai a bace take fadin tabdi jam, lallai kam... Har idan haka zamucigaba dazama, rayuwata zata kasance cikin baqin ciki, inaso na nemo wa kaina mafita naso naje gurin mallam tanimu amma yasamin ido nikam naga ta kaina
Suna gama waya da nabeela parlor yafito hannunshi rige da key din mota, maimuna
Daga kai tayi hade daciwa naam
Fuska a daure yafurta ina ummi?
Tana dakinta
Ok kiramin ita
Batare dawane bata lokaci ba sai gashi ta dawu ita da ummi, durkusawa yarinyan tayi hade da gaishe shi. Bayan ya amsa gaisuwan ne yace ummi jeki dauki mayafi zaki raka auntyn ku gidanso
Shiru yarinyar tayi hade da maida kallonta gurin mahaifiyarta, murmushi maimuna tayi sanan tace tashi kije ummi
Nabeela nazaune a parlor yakirata a waya ciwan tafito waje, murmushi tayi hade da daukar jakarta sanan tafita zuciyarta cike da sage'sage
A kofar gidanso yai parking kallon nabeela yai wace fuskarta a hade take
Nabeela mushiga daka ciki kor?
Fuska a hade tace mushiga daka ciki kamar yaya?
Kodai nida ummi mushiga karka damu idan kadawu daukata ka gaisa da mummy tana karasa maganan tafita a motar
Itama ummi fitowa tayi, shiga cikin gidan nabeela tayi ummi na biye daita a baya, knocking kofar parlor tasuma
Ba wane bata lokaci Amal ta bude mata kofa hunging nabeela tayi tana fadin aunty nabeela sannu da zuwa shine baki sanar damu zaki zuba
Itadai ummi shiga tayi hade dazama a kujera a zuciyarta take fadin uhmmm ance saboda kudi ta aure daddy toai itama babanta mai kudi ne sai kalle kalle take
Kallon ummi nabeela tayi hade daciwa ummi feel free kinji nanma gidan kune
Aunty nabeela wacece ita?
Amal kenan sunanta ummi yarinya tace i mean yar mijina karasa maganan tai daciwa kawu mata abinci
A'a tabari zuwa anjima a koshe nake, tashi nabeela tai kana tace amal mummy na dakinta kor?
A'a batanan taje Azare amma yau zata dawu, wani dadi nabeela taji da akace mata mummy batanan
Ok hanyar kofar fita tanufa hade daciwa ina zuwa barin zaga naga flowers dina fita fai tanaciwa amal hauda ummi sama ki kaita dakina
Ai tonda nabeela tafita bata tsaya akoina ba sai a pharmacy dake kusa da gidanso bansan meta siyaba a wallet naga tasa maganin sanan takuma gida, kitchen tashiga hade da jera drinks da snacks a try sanan tai room dinta.
Ummi na kwance a gado tana danna waya nabeela tashigo dasauri ta tashi zata karba try din kin bata nabeela tayi tana fadin a'a kibarshi kawai nazuba mana keda banso ki wahala kinsan keyar gata ce dariya ummi tayi hade daciwa kaiii aunty
A cups biyu nabeela tazuba drink din. jefa wane karamin magani a cikin dayan cup din tai sanan tazuba drink a ciki, bama ummi tayi sanan itama tazauna tafara shan wanda ke hannunta
Bata shaba ajewa tai nabeela ce tace ummi ya mamanki tana lafiya daiko?
Lafiyana kalau tana gaisheki, hhhhhhhhhhhhh ina amsawa aje cup dinta nabeela tayi tana ciwa ummi kisha mana kinga ne harna shanyi, kici wanan yanzu zuwa anjima sai kici abinci tonda kince bakijin yunwa
Murmushi tayi hade da dauka tasha, nabeela ke janta da hira tana sha harta shanye.
Kwanciya tayi a gadon tana danna wayarta, itama nabeela zama tai
Bayan minti goma shiru nabeela taji da yake hira sukeyi sunanta takira ummi..ummi
Bude ido tayi tace naaam lumshe idon tai da alama bacci takeji, murmushi nabeela tai sanan tace bacci kikeji ummi to bari nabarki kiye bacci tashi nabeela tayi tafita
A parlor ta sami amal tana kallo jakarta ta dauka hade daciwa barinje nadawu amal
Ok saikin dawu
Tana fita daka gida taga mai napep yasauke wata tsayar dashi tayi hade da shiga ciki tana fadin Bakin kura zaka kaine. Mai napep dinne yace drop zaki dauka?
Eh drop ne muje
Koda suka isa inda zai kaita 1k tabashi sanan tashiga wane gida daki ukune a cikin gidan daki na biyu ta shiga hade dayin sallama babu kowa a dakin
Zama tai a tabarman da aka shimfida hade da aje jakarta a gefe, wanine yai sallama bazai wuce 40yrs ba
Amsa sallamar tayi tana murmushi, bayan yazauna gaisawa sukai sanan yake tambayarta ta dade bata zuba
Murmushi nabeela tayi kana tace mallam nayi aure ne, wanan mutumin da kaimin aiki a kanshi Allah yayi shina aura yanzuma matsalar dake tafe dane a kanshine
Dariya yai sanan yace nabeela aina fada miki akwai aikin daza'a miki har idan kika aure shi saboda akwai matsalar dana gani amma baki dawu an miki aikin ba
Girgiza kai nabeela tai kana tace mallam ai gashi yanzu nadawu domin matsalar tafara afkowa. Naira dari biyu ta dauko a jakarta hade da ajewa a gabanshi tana fadin mallam kafin nasanar dakai matsalata ga sadaka a dubamin akan zaman aurena da Alhaji shehu
Wane try yadauko wanda da katako akayishi kasa ce a ciki hannu yasa yafara wasu abubuwa abubuwa kamar yanayin rubutu a ciki... kallon nabeela yai yace saka hannu a ciki da niyyan abinda kika bukaci a duba miki
Hannu tasa tacire, koda tacire hannu cigaba yai da rubuce rubuce a cikin try din, tsayawa yai hade da kallon try din
Kallon nabeela yai yace akwai arziki a cikin auren sanan akwai haihuwa a tsakanin'ku tabbas yana matukar kaunar'ki da wuya ya rabu dake amma saidai yana da matukar kishi kuma a akanki kishin yake sanan kishiyarki bata da matsala mace ce mai hakuri, gyara zamanshi yai kana yace gadai tashin hankali na hango wanda nan bada dadewa ba zata kunno kai amma banga menine musababinta ba maida kallonshi yai gurin nabeela hade daciwa kinji dai
Tagume nabeela tai hade daciwa hmmm mallam yanzu menine mafita?
Mafita daya ce shine duk abinda zai miki a yan kwana kinan kiye hakuri sanan akwai aikin dazan miki
Tohm mallam nagode saikuma maganar matsalar da nake tafe daita
Mallam yana da zargi gashi be yarda daniba ko fitarnan da nayi saida ya hadane da yarshi, a takaice nafada maka shiya kaine gidanmu kuma yace zai dawu ya daukene ko fitar danai yanzu maganin bacci na bama yarinyar sanan nafito. Mallam rashin yardan dake tsakanin'mu na matukar damuna dan'Allah ayimun magananin abun
Saikuma abu nabiyu abane maganin mallaka amma ba wanda sai yanda nai dashi ba banason wanan nidai kawai inaso yazamana babu wulakanci a tsakanina dashi, saikuma maganin dazai rage mishi sha'awa dan yacika jaraba mallam
Nan yafada mata ko nawa zata biyashi kudi masu yawa ta aje mishi sanan ta tafi gida akan nanda sati daya zata dawu
2hrs ummi tayi tana bacci har nabeela ta dawu bata tashiba, wajan karfe hudu nabeela ta tasheta bude ido tai baccin ba isarta yaiba amma haka ta tashi tazauna
Nabeela ce tai dariya kana tace ummi yau munsha bacci nima yanzu natashi kitashi kiye azahar da la'asar dan lokacinso yawuce idan kin iddar sai muci abinci
Tohm aunty
Sai bayan magrib takira Alhaji yazu ya daukeso kafin wanan lokacin mummy ta dawu
Bikin salma saura 15days ana gobe Muneera zata tafi Kaduna taje gidan nabeela danta amsa saqon salma.
Zaune suke a gadon nabeela, magungunan nabeela ta dauko hade da ajeso kusa da Muneera tana mata bayanin yanda za'ai amfani dasu, bayan tagama mata bayanine ta dawu kusa da Muneera tazauna
Dafa shoulder nabeela tayi hade daciwa Qawata yanaga kin rame?
Kodai kinsamu cikine yana baki wahala?
Turo baki nabeela tayi kana tace hmmmm Muneera kenan ba ciki bane kawai dai ina cikin wane haline hankalina ba'a kwance yake ba kedai kitayane da addu'a akan rayuwar aure na
Murmushi Muneera tayi sanan tace nabeela wallahi kin burgeni da baki zama mace mai fallasa sirrin mijin ta ba tonda nake dake baki taba boyemin wane sirrin ki ba sai yau, kuma naji dadi da baki fadamin ba. Amma abinda nakeso dake shine ki dage da addu'a ki tsaya ma Allah kidage da sallan dare kina fadama Allah kukanki ki kara hakuri nabeela watarana komai zai zama tarihi daka karshe inaso nafada miki karda kice zakiyi hakuri dazai cutar da kanki ako wane irin lamari kika tsinci kanki ki kasance mai hakuri amma ba hakurin dazai zama cutarwa a garekiba
Tashi Muneera tayi kana tace nizan tafi saimun hadu a Kaduna. Kinga duniyar gudu takeyi kamar yau mu uku muke tare amma kinga yau an waye gari kinyi aure gashi salma itama zatai watarana sai nikuma, hawayene yazuba a idon nabeela dasauri ta goge batare da Muneera taganiba
Maganarki gaskiya ce Muneera Allah yasa mugama lafiya barin miki rakiya, gaba Muneera tai tana fadin Ameen. kibarshi kawai nagode.
A gidanso Muneera babu wanda besan salma da nabeela ba koda tasanar dasu zataje bikin salma ba'a hanata ba, saidai anyi mata nasiha akan ta suturta jikinta kuma takama kanta domin ita matar aure ce.
Da misalin karfe hudu Muneera taisa gidanso salma tasan gidan dan sunsha zuwa ita da nabeela da salma. Muneera taji dadin yanda mutan gidan suka amsheta ton balle mama sai nan'nan take daita abinda yabata mamaki kowa yanda yaya sa'ad yake zuwa idan sun hadu yaita janta da hira yana wasa da dariya, zuwan Muneera yasa salma tasamu yanci Brothers dinta suka fara sake mata fuska wayarta da suka amsa sun maida mata saboda hidimar biki duk inda zasuje driver yake kaiso.
A ranan da Muneera tazu salma tafara amfani da maganin matse data kawu mata, memo da set din tularen wuta Muneera tabama salma a matsayin gift, tayi murna sossai kuma taji dadi
Memo dinne rige a hannunta karanta sunayanso da aka rubuta tayi kana tace hmmm auren dole kenan da auren soyayya ne aida hoto na dana mijina za'asa, murmushi dauke a fuskar Muneera sanan tace ummusalma kenan idan baki saniba ai wani auren dole yafi auren soyayya lasting dakuma albarka saboda iyaye kikaiwa biyayya nidai abinda nakeso dake shine ki dage kicigaba da amfani da maganin'nan
Insha'Allah Muneera ai bazanyi wasa ba, yauwa nace yaushe zamu kuma school?
Saura 3weeks
Hmm ok Allah ya nuna mana
Ameen
A kwana a tashi ba wuya a gurin Allah yau auren salma saura 10days. Nabeela tai anko da kudinta bata tsaya mijinta yai mata ba batama sanar dashi maganan bikin ba daman yau ta yanke shawaran sanar dashi.
Zaune yake a dining bayan tagama serving dinshi itama zama tai tanacin abinci... Shiru ne ya ratsa tsakanin'so
Gyaran murya tayi kana tace swthrt
Daga ido yai ya kalleta hade daciwa baby
Swthrt Qawata ummusalma zatai aure
Allah yasanya alkhairi abinda kenan yace
Amsawa tayi da Ameen kana tace na dinka anko yau bikin saura kwana goma ton yarage two weeks Muneera ta tafi shine nace sai yarage one week zanje karasa maganan tai dayin kasa da murya kamar zatai kuka.
Dago fuska yayi ya kalleta kana yace kin dinka anko batare dakin sanar dane maganan aure ba, saboda ke kike da ikon da kanki kinsa ma zuciyarki lallai zakije biki to madalla
Kallonshi nabeela take batare datace komai ba saboda niman zaman lafiya
Cikin sanyin murya tace kayi hakuri tonda hakan be maka dadi ba insha'Allahu zan kiyaye gaba, tafiyar tawa zata kasance ranan alhamis
Aje spoon yai hade da kallonta daka bisane yace baby babu wane bikin dazakije dama a cikin garin bauchi ne zan iya yarda kije amma har kaduna gaskiya ban amince ba yarinyar da batazu bikin ki ba.
Rai a bace nabeela tai magana cikin daga murya
Baka isa ka hanine zuwa bikin salma ba... ina dalili dazaka namin kulle bane da ikon zuwa wane guri ko sha'ani akeyi a family dinmu baka barina naje idan ko kabarne to saika hadani da excord, wallahi nagaji sanan da kakeciwa batazu aure naba ai rashin lafiya tayi toina ruwanka da wanan ma? karka kuskura kace zaka shiga tsakanina da kawayena domin tamkar yan'uwa na jini suke a gurina ton kafin nasanka nake tare dasu.
Daka mata tsawa yai hade da nunata da yatsa yana fadin waya fadamiki mace namin tsawa?
Kinci sa'a ina kaunar'ki da badan hakaba dana kowa miki hankali, da