Showing 1 words to 3000 words out of 49163 words
Chapter 1 - DR MAHISHI MEERAH Book Complete Document by Golden Girl .pdf
Ammyn Khairat: *
DR.MAHISH MEERAH*
*AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL*
*Dedicated to my cherie Feenar*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*Page naki ne jarumata Anty mugirat*
*PAGE 2 baaun ب*
______chinchirundun jamaa ta ko ina sun zagaye.shi suna mashi sannu da zuwa shikuma
yana Amsa masu cikin farin ciki haka dai da qyal.aka samu jamaar.ta rage domin yasamu
damar shiga.cikin gidan haka yai gaba suka take mashi baya haryazuwa cikin katafaran parlour
din gidan wani wawakeken parlour ne maigirman gaske.
Wani daddtijo koko nace tsoho tsoho ne Aman duk da tsufan shi kyanshi nan yana hakimce
bisa wata kureja Mai kyua ganin dan nashi ya shigo yasa shi tashi da sauri ya tareshi"
Shima da gudun shi yayo wajan mahaifin nashi sukayi hogging din suna su suna jima ahaka
sannan suka rabu da juna tsohon na mashi sannu da zuwa Yana amsa mashi cikin girmamawa.
Yasamu daya daga cikin kujerun wajan na Alfarma ya zaune chap sai yanzu nasamu ganin shi
lallai wanan matashi ya gama haduwa iya wiya kyakyawane Dan bazai yuyo na wassafo
maku kyanshi ba Aman fans kuyi immage din shi .zamanshi keda wuya dukkan family na
meerah sun kashigo kwansu da kwalkwatar su bakiya dayansu kai wannan gida ba dai jamaa
gasunan rututu yara da manya kowa ya hallara sunyo wajansu duk sun rungome shi kowa da
Abinda yake fada yayin da naga wata budurwa maishegen kyau dan har sai da na murza
idanuna domin nayi tunanin gamo nayi da Aljana Ashe mutumce sai da. najinjina kai nace
Masha Allahu sai murmshi take ita kade tana kallon Dr shima ita yake kallo Aman shi ba
murmushi yai kamarta ba ai nafima dauke kanshi yayi daga kallon ta anzuzuba Abinci kowa ya
zauna anataci da sha ya yinda jamaar waje suma sunata nasu bidirin cin nasu Abincin .
Kowa na fadin Albarkacin bakin shi,
Dr mahish meerah ya ruga kowa ta shi ya nufi wata hanya yayinda budurwanan tabi bayan shi
wani part yanuna haduwa da tsari wajan ya hadu rigar shi ya cire ta taimaka mashi ta cire mashi
takalmin shi sannan ya nufi toilet ko tanka ta baiyi ba tafara shiga da muwa domin bahaka suke
da meera ba to ya akayi yanzu duk ya canza Mata ko dai gajiyace yayi tanan tana tunanin
harya fito ya shirya yayi sallah sannan ya raba ta gefenta ya fita tabi bayan shi katon parlour da
suka baro Nan ya koma cikin Yan uwan shi sunata fira .
Muhammad meerah tsoho daddijon kware Mai fada aji aduk fadin Kauyen salihawa kowa na
girmamashi yanabin umarnin shi dukk Abinda ya gindaya babu maiqetare shi saboda girman
shi da matsayin shi a wajan su yana zaune da kowa lpy Kuma Yana son mutananshi
musamman manoma talakawanshi kowa nashine .Dan haka suma muanan kauye ke son shi da
girmama shi musamman yanzu da yayi masu alqawarin Gina masu hospital Kuma ya gina
masu harsuna saran yau afara aiki acikin shi.
Jawabi yake ga dumbin jamaar kayune dama na wajan Kauyen wadanda suka samu damar
halartar wannan gagarumen biki na bude hospital din shi daga cikin bakin kuwa harda
maqarraban gwamana da baisamu damar zowa ba sai ya aiko"
Bayan nuna gidiyar shiga Allah sannan ya Dora daqara jadda damsu cewa Dan shi mashish ya
dawo lpy kuma yau zaifara aiki kamar yanda yai masu Alqawarin sunata murna dajindadi ..
Bayan muntina kadan ya shiga gida domin fitowa da meera y qara gabatar dashi ga alumma
Amatsayin shi na babban likita bayan ya shiga gida ya samu meera cikin yan uwan shi suna
hira farin ciki yaqara kamashi domin an dau shekaru baiga meera cikin family nashi kamar haka
ba dan Haka da Azama ya nufeshi yake sheda mashi da ya taso yaje yayi jawabi ga Alumma
domin so yake yau hospital din da ya buda mashi yafara aiki dad hospital wanne irin hospital
dad?mahish ya tambaye mahaifin na shi shikuma ya bashi Amasa da cewa kai mahish lokaci
na qurewa muje idan mungama da mutane zan maka bayani saboda na manta ban gaya maka
na ginamaka hospital anan ba nayiwa mutanena Alqawarin gina masu Asibiti domin su samu
sauqin zuwa birni idan lalurata kamasu Kuma Kaine Wanda jaka kula da asibitin wannan daliline
yasa nace kayi karatun likita domin wannan qudirinawa Kuma Alhmallhi nayi Alqawarin Kuma
yau zan cikashi ga mutanena mahish yayi ajiyar zuciya bayan yaji jawaban mahaifin nashi dad
gaskiya bazanyi aiki a wannan Kauyen naba haba dad taya zanje Mexico karatu Kuma na
dawo na natare a kauye kasar mexco ta daukeni da nayi Mata aiki kuma nariga da na amsata
kuma can zanfi samun kudi Aman Ni bazan tsaya a kauye nayi aiki ba cikin wanannan
talakawan haba dad tsoho Muhammad meera idanun shi sunyi jajir saboda cin mutuncin da
Dan shi kema talkawan shi qarshe ya wankeshi da mari kowa hankalin shi yatashi da wadannan
kalame na mahish bugu da qari Muhammad meera baitaba koda dungurin mahish ba Aman
gashi yau ya mare ;
Topa fans kowa zata kaya ko mahish zai zauna kauye yayi aiki kamar yanda mahaifin shi ya
buqata Koko zaitafi qasar mexco Kamar yanda ya ambata sai naji daga gareku
More commy more typing
AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL
[9/5, 12:50] Ammyn Khairat: *Dr. MAHISH MEERAH*
*Na*
*AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*Dedicated to my cherie Feenar*
*Page nakine my mugirat ina Alfahari dake*
*PAGE 1 alif ا*
-----------Kauyen salihawa kayune dake cikin jahar katsina.MEERAH family duk.wanda
ke.a.kauyen salihawa yasan da zaman MEERAH family.domin.meerah family.family.neda ya yi
suna afadin Kauyen MEERAH family babban gida ne tamkar gidan sarauta bambancin shi da
gidan sarauta bayi d sauran Abubuwan Ala.adu na sarauta domin suma suna.da nasu jama.ar
masuyi masu.hidima.yanda ya kama MEERAH family yau sun tashi da murna da kuma shiri na
tarbar babban dansu wato Dr mashis meera kowa na Kauyen yau yanacikin murana duk Wanda
kagani fuskar shi cike take da Annuri domin murnar biyu ta zamoma su ga murnar zowar
mahish gata bude masu babban hospital da za ayi saboda suna futa zuwa birni Asibiti idan wani
nasu ba lpy Dan haka yau suke cike da farin ciki MEERAH family cike yake.da Yan uwa da
Abokan arziki sai shire shire suke da girke girke an gyara ko ina sai daddadan qamshi yake kai
wannan famiy ba dai kyaun Allah ya yi zallar kyua ga wannan family ba mazan su ba matan su
idan kaga mummuna to bare ne kowa yaci Ado da kwalliya sai baza qamshi suke suna jiran
isowar mahish ya.yin da ma aikata keta gudanar da nasu aiki acan kusa da gidan kadan na
hango wani qaton hospital maigirma gaske Anqayatar dasu Abin sai Wanda ya gani dan yanda
aka qayatarda hospital din Kai kasan Ankashe miliyoyin kudi ba kadan ba dan sai ka rantse da
Allah a turai kake daga sama anrubuta MEERAH family hospital salihawa..
Na jinjina Kai domin hospital din ya qayatar dani
ba kadan ba
Motoci ne keta ketowa ta Kauyen suna shigowa Basu zame ko ina ba sai a get din MEERAH
family anan suka yada zango zuwa can aka bude marfin wata mota mintina kadan ya zuro
qafafunshi qasa wadanda ke sanye da wasu arnan caver masu matuqar kyua da tsada sai
shayinin suke ba jimawa ba Shima ya fito gabaki daya anda bebeye shi sai murna suke ya
yinda nayi nayi naga fuskar shi na kasa saboda dumbin jama a gidan su ga kuma tarin Yan uwa
da Abokan arziki da sukayi mashi chahhhh kowa burin shi.yaga Dr mahishh MEERAH
Hummmmmmm fns kubiyoni danjin wanene wannan dr mahishh MEERAH dinnan.
*More comments more typing AMMYN KHAIRAT GOLDEN t*
[9/5, 12:51] Ammyn Khairat: *Dr.MAHISH MEERAH*
*Na*
*AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL*
*Dedicated to my cherie Feenar*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*Har kulum dai nakine masoyiyata my mugiratu ina Alfahari dake*
*PAGE 3 taa'un ت*
______Dr mahish dad gaskiya ni bazanyi aiki anan ba Mexico zan koma da man nayi masu
Alqawarin haka kuma bazan sa6a Alkawari ba" tsoho Muhammad meerah tari ya sarke shi
cikin rawar baki to shikenan cinda haka kaza6a naka tozarta ni kabani kunya kafi son muradin
ka danawa to shikenan ai yanzu nasan Kai dan zamanine kaje Aman kasani daga yau bani ba
kai kai mutuwa nayi kar'ka kuskura kazo kan gawa ta na yafeka na fidda ka daga cikin ya'ya na;
ba mahish ba kowa na family din ya girgiza da furucin muhammad meera kuma sanin kansu ne
idan tsoho muhammad ya yanke hukunci to ba Wanda ya isa ya canza shi dan haka family duk
ya rude da hayaniya masu kuka nayi masu jindadi na jin dadi mahaifiya mashish tafi kowa
damuwa kuma bataji dadin bijirewar da mahish yaima mahaifin shiba; dan haka itama tayi fushi
dashi sosai more especially mutanan gidan sun juyawa meera baya wasu Kuma suna ta ba shi
hakuri akan yabi umarnin mahaifin shi baikamata babban mutum kamar mahaifin shi yayi
magana ya sa6a ba.
Dan bai.ta6a yima mutane Alkawari ya sa6a ba Aman gashi yau tasa nadiyarka ya sa6a
Alkawari kaiko kunya bakaji haka dai yanu'wan shi suka taru suna ba shi baki Aman da yake
ya'yi niya ko ajikin shi shifa ba zaiyi aiki a kauye ba.
Can na hango tsoho Muhammad meerah waje ranshi bace idanun shi jajir kowa yasha jinin jikin
shin dan rabon da suga bacin rai irin wannan agare shi har'sun manta dan haka kowa yasha
jinin jikin shi suna jiran ta bakin shi .
Cikin bacin rai dake tattare da shi yace yaku jama'a ina mai'matuqar baku haquri kamar yanda
na alkawarta maku na bude maku Asibiti domin inganta lafiyarku to gashi Allah ya nufeni da
cikawa da nace cikawa shine Asibiti dai Allah ya nufeni da Gina shi.
Aman wanda zaiyi aiki ne ke ban samu ba Kuma kunsan yaran zamani ba son Zama kauye
suke ba saboda sun girma sun waye suna ganin sun girmi da su zauna kauye sun manta shi
kauye shine tushan su hummm duk kudinka duk waye warka kauye shine mafarin ka anan ina
Mai baku haquri Dan Allah ku gafarce ni ya sharce kwallar da suka zubo mashi kuyi haquri Bai
qara maganar da zaifada ba dan uwan shi ya jashi zuwa cikin gida.
Waje ya kaure da hayaniyar jama'a kowa na fadin ta bakin shi su kansu suna cikin bakin ciki
domin sunga samu sunga rashi.
Haka kowa ya watse da wannan alhini;
Shiko Dr Bai masan sunyi ba tunda asubar fari ya shirya yai bankwana da kowa ba Wanda yace
dashi cikanka haka ya sa6e jikkar shi zuwa katsina kwanan shi biyu katsina yayi duk abinda
zaiyi yabi jirgi zuwa qasar Mexico hummmm..
Kayi kuskure Dr meerah dukkan nasara natare da sa Albakar iyaye .
Allah kashirya Mana zuriya Ameen
Meerah family haka suka kasance cikin bakin ciki marar musaltuwa musamman da Aka rufe
katafaten hospital din .yanzu jikin jama'a ya qara sanyi saboda ganin rufe shi da akayi sunnan
sunyi asara asibit kamar meera hospital da ba abinda ba azuba a cikin shi Dan jin dadin su
Ya xuwa yanzu kowa yadan Dr mahish yaki kauyen su da qaruwa masuyi mashi adu'a shiriya
na mashi masu zagin shi na zagin shi suna fadin albasa batai halin ruwa ba domin mahafini.
Shi mutumen kirki ne kowa yasan shi.
Haka ma masu murna da jindadi nayi. Musamman kanan Muhammad meera wato Ahamat
meera badu shiri da ya'yan nashi ya tsane shi Yana hassadar shi don haka da shida zuriarshi
sunfi kowa murna da faruwae hakan dan har'gida yazo ya gawa yayan nashi magana san
ranshi saboda daman yana bakin ciki da bude wannan hospital ba yanda baiyi ba dan ganin
ba'a gina hospital din ba Aman ya kasa samun nasara
Yanzu ko da haka tafaru Kamar ya zuba ruwa qasa yasha yakeji,
Mexco cikin nasara da daukaka ya fara aikin shi wani gagarumen hospital maizaman kanshi
shine babba awajan Yana aikin cikin kwarewa ..
Anan ya hadu da Ashinah wata nurse ce itama Ashinah kyakyawace ta qarshe gata wayayya
soyayya ta kullu atsakanin su saboda mugun sanshi da take ta muisulinta inda taci sunna my
cherie Feenar yanzu Ashinah tatashi daga'Ashinah ta koma Feenar..
To fa Fans more comments more typing sai naji daga gareku shin labarin na kayatar daku Koko
AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL
*Dr. MAHISH MEERAH*
*Na*
*AMMYN KHAIRAT GOLDEN GIRL*
*Dedicated to my cherie Feenar*
SPECIAL GIFT 2
*Naki ne har kulume ke din dai ce madam mugiratu*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*PAGE 4*
/thaa'un ث*
_______/ Ashina Koko na ce feena yanzu soyayya mai'karfi ta barke tsakanin su da Dr
maheeshi meera ya'yinda sukayi Alqawarin aure nan da wata biyu masu xuwa,
##############
*Salihawa* tun bayan tafiyar Dr Abubuwan sun rikice;yanzu *sabarina* na kwance ba lafiya
sabarina yar uwa Dr mahish ce tun suna yara suke son juna Nan su ita da Dr har yazuwa
girman su soyayyar nan aman bayan tafiyar Dr Mexico Abubuwa suka fara can zawa ko kiran
shi tayi sai yaga dama ya daga idan tayi complain sai yace da ita tanayi karatune to sai
sabarina tai mashi uzuri duk da wani gefen na.zuciyarta na gaya Mata ba haka bane,bata
tabbatar da zargin ta ba sai da ya dawo taga canji zahiri,
********************
Sabarina yanzu bata da lafiya Kuma kowa yasan ciwon son Dr ne ke damunta ya yin da
damuwa taimata yawa ciwon zuciya ya kamata Mai tsani duk Wanda yaga sabarina sai ya
tausaya mata sabarina kyakyawa ce sosai Dan Sai nace ita tabiyo tsoho meera wajan kyua
sabarina yar kanwar meerah mahaifiyarta tarassu;
Kuma tun tana raye taba Dr mahish sabarina a matsayin idan sun Isa aure tabanshi sabarina a
aura masu juna Kuma tsoho meerah yayi Alqawarin yi masu aure in dai yana yare.
Saboda da man jira ake ya dawo aiyi bikin su sai gashi wanan tsotse ya gitta a tsakanin su
Shiya sa yau suka Yi taron family meeting dan jin ta bakin kowa akan wannan al'amari.
Bayan tsoho meerah ya Yi sallam anyi gaishe gaishe da yima sabarina ya jiki tana zaune duk
tafita hayacin ta dolle tabaka tause .
Tsoho muhammad meera yace da barko dae dalilin taramu anan shine maganar sabarina da
wancan yaro to yanzu dai dukkan ku kowa yasan abinda ya faru sannan Kuma ga maganar
auran shi da sabarina kamar yanda nema yar uwata Alkawarin zan aurar da sabarina ga dana
Mahesh to gashi lokacin auren yazo kuma wata kaddara ta faru tsakanin mu da shi to shine na
taraku anan dan jin ta bakin ku shin ya kuke ganin wanann lamari kowa yayi shuru Yana jinjina
kai domin Abin dukk ya rukita su ..
Ahama meera shine ya fara magana to mudai ba Abinda zamuce anan shine ita dai yarinya
cinda anruga da.anyi haka yaro ya zuba maka kasa a ido ya ba tsayawa za aiyi jiran shi ba
cinda ga dan uwan tanan moohan ai sai ayi da shi cinda da shi da maheeshi duk daya ne ni
banga abin da muwa anan ba cinda Wanda yatafi yawan duniya baji ranshi zamuyi ba Nifa
anawa ganin hummmm inji tsoho meerah yace"ta yaro kyau take bata karko munji taka shawara
ita ma abin dubawace ,
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Adda AMMYN KHAIRAT ta gyara murya tace to ni dai tawa shawara anan shine mu kira yaro
nan ta waya muji taba kinshi shin yanaga maganar auran sabarina koko kafin na qara cewa
komai tsoho Muhammad meerah ya yo man chahhh
Wata tsawa daya bugaman sai da yan'cikina suka kada
Yace""" Aman ke shamsiya ban son bakida hankali ba sai yau yaron muhaife shi mukoma
munajin ta bakin shin kenan yanzu shi ya yafe mu zancan banza zancan wofi ban haifi dan da
zan koma ina bin kanshi ina lallashin shi ba,
Abbah Allah ya baka haquri
Ganinayi an ruga da anma gwago Alkawari bai'kama aiqi cika shi Allah ya huci zuciyarka
Abbah.
Adda AMMYN KHAIRAT
Cewar moohan kefa yar bakin ciki ce dan kinga ana maganar za'a bani sabarina kike maganar
cika Alkawari to wallahi sabarina bata da miji sai Ni ai daman can nima ina sonta aka shiga aka
fita aka hana man ita to wallahi sai na aure ta kai moohan inji Adda AMMYN y ta ka tsa mashi
tsawa kasan da wadda kake magana ni ba sa'ar yinka bace wallahi kaji na rantse ranka zai
bace zanyi mummunan saba maka yaron banza kawai jikake tas tsa an kashe Adda AMMYN
KHAIRAT da mari ;
Na dago ido jajir ba kowa bane ya