Showing 18001 words to 21000 words out of 49163 words

Chapter 7 - DR MAHISHI MEERAH Book Complete Document by Golden Girl .pdf

03 Apr 2025

2081

da breaziya ranta taji yayi mugun bacci GA
toilet din da tabishi da kallo ga alamar ruwanan ba'a dade da amfani acikin shiba hawayene
suka dararomata tamkar ankunna famfo


"dakinta ta nufa ta fadi kan gado tanata rusaka kukanta tamkar yaune uwarta ta rassu.


Wayarta ta jawo burinta takira addarta tasanar da ita gida takeso ta dawo gobe domin bata
iya zama da dr bataso zuciyarta ta amince da zarginda take mashi qara tabarshi kafin komai
yalalace idan hartana ganinshi da wata wadda ba matarshiba zatayi aika aika.



Ta kunna wayar tana mai zubda hawaye so dayawa kanace ma abu kaso shi daga qarshe abin
yazamo ba alkairi bane cinda yanzu ta gani dr ba alkari bane atare da ita,



Tasa bayan hannunta ta share hawayenta lokacin da wayar ta kawo.

Jikinta na rawa ta danna kiran adda sai dai kash kiran yaki shiga saboda sim din 9je bashi aiki
Mexico.


Bakin ciki ya qara taruwa a xuciyarta fadi take wayyo addata wayyo meerah wayyoo
family na wayyo moohan dina wayyo Allah na Allah kakawo mani dauki adda adda
keeeeeeeeeeee zan mutu kezo ke daukeni adda nafi son zama dake inajindadin fadinki
addddddddddddda

Gallery ta shiga pictures din family nata ne ta cigaba da kallo tana kewarsu wani tayi dariya
wani tayi kuka idan ta gani


Mafi yawa nasu itada dr sunfi yawa sai ko na yaya moohan wasu da sukayi ukku ita moohan
mahish ranar wata juma'a sunsata atsakiya kowannensu named dariya aka dauke su picture din
yayi kyua sai sai wanan kuma itada adda da gwago da da tsoho meeraha shima yayi kyau sai
hawaye take yanzu shikenan tabar family dinta masu sata farin ciki tazo wajan kunci wajan
wanda bata taba tunanin haka awajanshiba human rayuwace itadaman haka ta hada



Wani waje tashiga nanma picture din sune tunsuna yara taketa ajiyarsu cikin memory
nata ita da dr mahish dinta yanda suke a picture din da kagani kasan akwai shaquwa Mai yawa
atare dasu gami da kaunar junan su



Haka dai tai bansun tana kallo har bacci ya dauketa



Dr bai dawo gidaba sai wajan 11of clock a gajiye ya dawo dakinta yanufa ya ya kuna light
din bacci yaga tanayi sannan ya kashe light din ya fito denni ya nufa ya duba yaga ta danci
abinci sanan yanufi nashi dakin ya shiga wanka yafito yasa kayan bacci ya fito ya hada back
tea ya nufi dakin shi kan bed ya zaune ya jawo computer shi yana dubawa yanashan tea
sai shabiyu ya kwanta bacci da yake ya gaji dandanan bacci ya dauke shi.



"asubar fari ta tashi da firgici na mugun mafalkin da tayi maiban tsoro Adua tayi ta
tashi daga bacci tanufi toilet tayi tsarki da arwlla tatada sallahr asuba bayan rayi atanun fijir da
tagama ta dora da karatun alqurani da gari yayi haske tayi adua ta tashi ta shiga wanka tafito ta
shirya cikin atamfarta Blue mai ratsina fari riga da sket sun kamata sunmata das ajiki ta
murza daurin dan kwalinta Aisha buhari ta feshe jikinta da qamshi kamar anyi barinshi ajikinta
fararn ta tatami m tasa ta dauko wayarta tayo waje kitchen dinta ta shiga don dorama kanta
kirki dan ba dadin abinin da takeci tajiba da akwai komai aciki indome ta dafa da ruwan zafi t
soya eggs dinta ta sai qamshi ke tashi tafito man parlaou dai dai Dr ya fito cikin shirin shi an an
zuwa hospital


Ganita yasashi yin tsaye kamar andasashi sabryyy atamfa na mata kyau sosai has m da qugu
da bobes tayi mashi kyau sosai qamshin imdomen duk yacika mashi hannu banza tayi da shi

ta ta zauna tafara cin abincinta wajanta yaqaraso sabryyy bby kin tashi lfya jiya nafita na dawo
na tarar kinyi bacci to ya kwanan ba kunta duk tambayar da yaimata babu wadda ta ansa mashi
sai dai ta zamo daga kankushindin din tace dashi yayi mahishi inakwana yarbiyartace wannan
tuntana gida haka mabiye zai gaida mabiyinshi cikin girmamawa lfya lau ya ansa mata ita kuma
ta koma ta zauna Dai dai taci gabada da cin abincinta.


Ya jima yana kallonta da yanayinta sannan yace da ita zanfita wajan aiki Allah ya kiyaye tace
dashi ameen yasa kai ya fita jiya kade sabryy ta rame sosai kuma ya nura ta dauki wata
sabuwar dabi'a daga jiya zowayau


Salihawa zaune yake gaban qaton bokan shi ranke dake dan mage baka dadin goyo boka
ya bushe da mahaukaciyar dariya har wani bakin abu kamar hayaki nafitowa abakin shi

Yace hakanane bani dadin goyo ko an goyani sai ansaukeni dan muguntata hhhhha Ahamat ya
gaggabe da dariya ai gaskiyane dan mage abinda ketafe dani boka ya daga mashi hannu
munga komai ba sai kafadaba akan yar kanwarkane da dan yayanka mahish da sabarina
hhhhhhh labari mai dadi yaro yasamu baturiya acan ita zai aura batare da sanina wani na shiba
kuma suna mutuwar son junansu sunanta ashina ne kafin ta musulinta yanzu kuma ta koma
feena nan da sati daya za'ayi auransu.



Da kyau boka dan mage baka dadin goyo boka gagarabadau aman rama sai anja


Kazo man da dadda dan labari to ai anfani da wannan damar ahanasu zaman lafiya da
kwanciyar hankali tsakanin mahish da sabarina tunda dan uwna yahana d'ana ya aureta ya
aurama d'anshi ita nayi alkawarin hanasu zaman lafiya da kwanciyar hankali a a auransu sai
dan uwana yayi da nasanin wannan aure da yahada yanda ya kuntata man nida dana sai nafi
munin kuntata mashi yasa dana adakin duhu to ni sai nasashi aduhu mai sugar m fitowa,


Hahahahha

Kawo kudi kaje zakaga aiki za muturamata ifiritai masu figici a gareta aje kudi katafi sai kaji
sako mai dadi hahahhha


Ina godiya boka dan mage baka dadin goyo

Ya baro dajin ranshi fari fes burunshi zai cika na kuntatama yayanshi da ya'yan yan uwanshi
saboda son zuciya d hassada da bakin ciki


Allah kaimana tsari kakiyashemu da aikata hakan yan uwa irin su ahamat basu da rana da
irinsu qara babu



More commens more typing ammyn khairat ce Golden girl
[9/5, 12:59] Ammyn Khairat: **
*Dྂrྂ MྂAྂHྂIྂSྂHྂIྂ* *MྂEྂEྂRྂAྂHྂ*

*nྂaྂ*
*Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂaྂtྂ*
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

*Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ* mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂrྂ
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*PྂAྂGྂEྂ* 19&29

Dr da sallama ya shigo parlour sabryy na zaune tayi tagumi binshi da kallo tayi bayan ta amsa
mashi sallamar da ya'yi kayan da driven shin ya shigo dasu ya aje shikuma ya dauka yayi cikin
bed room dinshi dasu

Tananan zaune harya gama abinda yake ya dawo parlour yanda ya barta haka yasake samunta
tayi nisa atunani kusanta yazo ya zauna cikin sanyi jiki da lafazi Mai dadi da kwantar da hankali,


Yakira sunanta sabryy ta dago kai ta kalleshi idanunta tab da hawaye kiyi haquri sabryy tunda
muka zo qasarnan kinkasa tsaya da hankalinki waje guda kulum cikin kuka da tunanikike

Sai kace wadd akai'ma auran dolle kuma alhali zabin ranki muradin ranki kika aura to minene
na damuwa.



KO na maki wani abune"? Sabryyy kiyi magana mana"tunda ya fara kalamashi ruwan
hawayenta suka katse suna sauka da qarfi tamkar ruwan sama kalaman shi kuma masuzafine
awajanta jinsu take kamar saukar aradu cikin kokon kanta,


Lallai namiji kanan ajali wai har ita zai tambaya miye'mata bayan tunda sukazo bai'sake
bitakanta ba wai haryake magana akan kukanta da tunaninta shi duk baiga abinda yai'mataba


Ba komai ai rayuwace lallai yayi gsky abin sonta ta aura zabin ranta murdinta cikar burinta dolle
ne tayi haquri da dukkan wani qalubale da zata fuskanta.


Cinda makauniyar soyayya ta rufe mata ido tayi zabin da bashine mahadin rayuwarta ba.


Ta share hawayanta tace dashi babu komai MAHISHI MAHISHI dr ya maimaita rabonda
sabryy ta ta kirashi MAHISHI har yamanta.

Taci gaba da fadin babu abind kayi mani sai kyakyawar kulawa da nasamu a wajanka wadda
miji keba matarshi lallai na gode haka akeso miji ya kasance kukana kuma da tunanina na
kewar gidane.

Hummmm dr ya sauke ajiyar zuciya duk bayanan sabryy masu harshen damone sai kanatsu
kagane inda ta dosa


Sabryy matar da muka iko gidannan ko banfada makiba kinsan da akwai halaqa tsakaninna da
ita.


Soyayyace mai'qarfi kuma munyi alqawarin aure da ita saurana kwana biyar yanzu to shine
naga qara nafada maki eh"kayi dai dai Allah yasa alkari ta tashi tabar wajan

Dagu tayi part dinta tana kuka sabryy sabryy ya bita ko kafin ya isa ta rufe kofarta

*ina typing batareda inajin dadinshiba ko kadan jikina duk a sanyaye nakeyinshi batare da
kuzariba saboda rashin commente*



Ammyn khairat
[9/5, 13:15] Ammyn Khairat: Dr MAHISHI MEERAH

Nྂaྂ

Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂr

PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*PAGE 25&26*



______________cikin tashin hankali ya sake matsawa gabanta bakin shi dauke da adua sabry
meya sameki haka innalilahi ya sungumeta ya'yi waje da ita yana kiran driver dauko mota
jikinshi sai rawa yake zuciyarshi na tsananta fad'uwa yanemi kuka yarasa......


Meyasamu sabarina haka cikin ranashi yake tambayar kanshi lokacinda suka shiga mota driven
shi yajasu zuwa hospital,


"gashi dai tana numfshi aman duk jikinta ya'yi week batada wani kuzari duk ta fita hayacinta
batasanma wake kanta ba dr yazuba mata ido wasu miyene masu kunfa ke fitowa daga bakin ta

da hancinta sai kace wadda tasha guba.


Kai kara gudu baka ganin halin da iyalina take ciki ko sai tarasa ranta ya fadi cikin masifa

Sun isa ko parking bai jira driven ya'yi da kyau ba ya fito da ita drect office fin shi ya nufa
da ita da yake office din ciki da parlour sai ya"yi ciki da ita Abokan aikin shine suka cika office
din ganinshi dauke da marar lafiya gashi kuma yaune daurin auran shi kuma sunata shirin
halartar daurin auran.



Bayan gaishe gaishe suke tambayashi lafiya cikin rudewa yafara fadin mammatatace im sistar
nace

Ba lafiya dayake ba hausar suke jiba sai basu fahimce shiba,



Sunyi mashi sannu dafatan Allah yabata lafiya ya koma ciki ya dauko kayan aiki yacigaba da
yimata gwajegwaje da aune aune a matsayin shi na babban likita nan take ya gano matsalarta.



Hawan jine yai'mata mugun kamu wanda kadan ya raqe zuciyarta bugawa sannan abinda
yafi komai daure mashi kai shine wasu drugs da yasamu tanasha na bugewar kwakwalwa
wanda matasan yanzu ke amfani dasu idan damuwa ta maka yawa ko bacin rai sai kana amfani
dasu dan kawar da damuwarka suna buge brain da duk wani tunani da zai hanaka zama lafiya
zaka manta da komai zasu saka bacci bayan sun gama aiki da zarar katashi to duk wata
damuwarka ta kau.



Sunada matuqar hatsari ajikin mutum sosai suke lalata kwakwalwa da tunani.


Gashi yanzu ita tasha su sun mata yawa har sun'ta6a innalilahi yaci gaba da aune aunan shi
tayi over DOS na drugs sun ta6a brain dinta subahanallahi.



Yayi iya bakin kokarin shi amatsayin na babban likita daga qarshe ya jona mata drp yaja kujera

ya zauna yana kallonta.



Sai yanzu kuka yazo mashi ya fashe da kuka tunowa da ya'yi matsalar da tasamu wadda
shawokanta abune mai wuyar gaske yanzu ya zaiyi da meera wai tun'yaushe ta farashan
kwayane yaushe sabrry tazama yar kwaya.


Saboda a gwajin da yai'mata ta jima tana hadiyarta kuka yake kamar karamin yaro sabry baki
man adalci miyasa kikayi haka.


Wayar shice tayi qara nawaz ne hello kana ina gamu duk an hallara daurin kai kade ake jira
cikin sarkewar muya abokina ka wakilceni a a daura auran kawai ba sai na zoba jin muryashi
asanyaye nawaz ya gane ba lafiya ba dolle da akwai abinda ke faruwa lafiya "abokina "?ko
baka lafiya "?mike faruwa "? Nafazo gidanka baka nan ina baby ta ko jikinne nata ya tashi "?duk
ya jero mashi tambayoyi.


Wanda shi kuma dr kunarsu yakeji aran shi kai ban sani ba dan iska kai in aikin jarida kake kaje
gidan redio nafada maka a daura aure ban samun zowa ya datse kiran tare da kashe wayar
Dan kar ya dameshi.



Ga daya kowa haushi yake bashi duniyar ta mashi zafi jiyake kamar ya mutu ya huta


Yarine ya tada sabari tanatayin ba kakkautawata karshe sai amai wanda ya kasance najine take
kanta ya nufo subahnallahi sabrya mikuma zan gani haka ni mahish na shiga ukku hawaye na
na zubo mashi sabriy ta dago kanta ta dube shi ta kwala qara ta rufe idanunta tana bugunshi
da yaginshi da cizonshi fadi take dr wallahi hash in an a aljanine gashinan kusa dani kazo ka
koreshi zai kashe.


Kuka take sosai idonta rufe shima kukan yake yaki kumatashi daga wajanta aranshi yana fadin
yasan haka zata faru drugs ya taba Mata kwalwa dolle sai ta ta ruqa abu kamar na
mahaukata.


Fizgefizge ta ta farayi tana neman tashi ya ruqeta majawo sosai yasa mata karfi yanda ko motsi
takasa sayi sannan yacigaba da tofa mata adua'o'i.

Ya jima yana mata tafi sannan yaji jikinta yayi sanyi ya danna mata alurar bacci ya kwantar da
ita ya gyara mata drp dinta iya rudani dr ya shigeshi da tasahin hankali har'ma yarasa mezaiyi
ya'yi shuru yana tunanin mafita.

Aman bai sameta ba ya zuba mata ido yana tuna rayuwar su su tabaya kafin yatafi Mexico
karatu rayuwarsu mai'dadi abinso ga kowa..



*A MEERAH FAMILY*



Bara mushiga tarihin wannann family miji

Menene asalinsu



*to kubiyo ni a next page dan jin asalinsu sanan fans shin da gsky drugs sun ta6a brain din
sabarina kamar yanda dr ke tunani koko shin sabarina haukane tafara kwalwarta tatabu koko
ajanineta gani Lamar yanda tabada to akafta team sabarina da team dr anda nawaz feeana sai
naji daga gareku masoyana*



Ammyn khairta ce Golden girl
[9/5, 13:15] Ammyn Khairat: *Dr MAHISHI MEERAH*

*Nྂaྂ*

*Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ*
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

*Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂ
rྂ*
*PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION*


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's

αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*PྂAྂGྂEྂ 23&24*


___________shuru yayi yana saqa da warwara taya zai'bullo ma lamarin,

Sabarina na bacci har'yanzu bata falkaba har zuwa yamma salla kawai ke tadashi daga wajanta
duk wanda ya ganshi yasan dr bashida natsuwa da kwanciyar hankali


" feenar da dr Nawaz sun dawo duk abinda ya kamata suyi sunyi Dr ya mai jikin dr nawaz ya
tambaya yana duban sabry sai yanzu ya nura da ciwukan jikinta subahanallahi miya jimata
ciwo haka ya tambaya ciki da damuwa



Feena hummm nima tambayar da nayi kenan shima ba kaga ga ciwonnan a qafar shi ita
aljannune gareta ayya Allah sarki Allah ya baki lafiya Dr babu wanda ya tankamawa acikin su
har'suka gama surattansu suka fita feena tayi wajan duba mararsa lafiya shima dr nawaz ya nufi
bangaran da yake,

Bayan isha'i bai'sa komai bakin shiba tunda safe yananan zaune dr nawaz ya shigo katuwar
leda cike yayo masu siyayyar kayan drunk da sauran su take away

Sannu Abokina ya mai jikin da sauki ya dubi nawaz da ledar da ya aje.

Nawaz ya sosa kai yace siyayyace na yoma sister din mu nifa abokina sonta nake gabanshine
ya fadi wai matar shice wani ke fada mashi yanasonta hummm wannan abu da ciwo yake
aman ba laifin kowa bane laifin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login