Showing 27001 words to 30000 words out of 49163 words

Chapter 10 - DR MAHISHI MEERAH Book Complete Document by Golden Girl .pdf

03 Apr 2025

2082

nawaz ka isa lafiya gashi wayar hansfree take lafiya qalau baby na sauka sai tarin
kewarki ashe haka kike zazzaface yanzu hakama tunaninki nake kamar na dawo ta bushe da
dariya a a yaya ba sai ka dawo ba akwai gobe richaaaaaa dr mahish ya fadi hannunshi dafe da
zuciyar shi dai tafowar feeena dauke icce crom ita da tse wayar tayi tayo wajan shin ya suma
cikin kaduwa ta dauko ruwa Feenar ta jajja6eshi ta dora kan jikinta ruwan sabarina ta feesa
mashi sai gashi yafarfado


Tare da sauke ajiyar zuciya feena sai sannun taketa jero mashi tana sunsunarshi


Da kissing din shi wani uban tsoki sabarina taja mtseeeeeeeeeee

Tayi gaba dakin ta yabita da idol



Yanzu wasan ya soma

Team sabarina
Team feeenar
Team dr nawaz
Team Mai gayya mai aiki dr


Sai naji comment dinku

Ammyn KHAIRAT ce Golden girle ba
[9/5, 13:15] Ammyn Khairat: Dr MAHISHI MEERAH

Nྂaྂ

Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂr

PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*ASSALAM_ALAIKUM FANS BARKA DA SALLAH DA FATAN KOWA YAYI SALLAH LFY
ALLAHU YAMAIMAITA MANA*

*PAGE, 32&33*

__________da kallo yabita har'ta6ace ma ganin shin yana mamakin sauyin halinta"lokaci guda
ko sannun da feena ke mashi ba ta ita yake ba"dear sannu ta shi muje muyi wanka qala bai"ce
mata ba ya tashi sukayi d'akin shi kafin suyi wanka sai feena ta dauke hankalin shi suka fada
wata duniyar

So sai feena kejin dadin. Kasancewa da dr Dan ya iya soyayya da gamsar da macce yasa ta
manta da duniyar da take sunyi wanka sun fito ita da kanta ta shirya shi tare daddad'an
kalaman'ta na soyayya masu sanyaya zuciya tana fada mashi yanajin dadin yanda feena ke
mashi tana faranta mashi sosai bata matsalar komai sai ta girki nanne matsalarta aman baya ga
wannan feena bata da matsala gata yar soyayya,




Sabarina na shiga daki ta fashe da kuka Allah yasani tana son dr fiye da rayuwarta kuma
tana mugun kishi ganin shi da feeena na baqanta mata rai dan dai bata yadda zatayi dan feena
yace yanzu acikin birnin zuciyar shi;



Dr bata tata take hummm to miyasa kuma ya nuna kishin shi karara dan ya ganta da
wani haka yanuna haryanzu yana sonta komai wata zuciya tace ke sabarina kima falka idan
bacci kike dr ba sanki yake ba da yana sanki da bai wulaqanta ki ba bai fifita wata akanki ba
yana kishin igiyar auran shine dake kanki

Lallai dolle ki tashi tsaye ki qara zage damse ki kwatarw kanki yanci wajan tananne zaki gane
matsayin Ki a wajan shin idan ba haka ba kece da wahala



Hudubar da zuciyarta kemata kenan


Tashi tayi ta watsa ruwa yayi dai dai da lokacin sallahar Azahar ya'yi tayi sallah tasa riga iya
cinya sai dan pant


Gashinta ta tufke shi gida biyu gashi da mugun tsawo sai shaying yake kwalin da lipes glass

ta shafa gami da powoder tayi so sai ta kalli kanta ta madubi ta murmusa


Dan tayi kyau ba kadan ba feshe jikinta tayi da turaruka kamshi sannan ta kunna Music na
wayarta tabi da Air pic


Waqar nan ce take saurare ta hausa dan waqar ta mata dadin dan bata jima da fitowa itama
searching dinta tayi waqar brekar

Mai taken Ashe da rai nake sanki


Kitchen ta nufa electric ta jona taci gaba da da aikinta tana bin waqarta tana karkada kugu




Dankali ne soya tare da farfesun yan ciki


Tunda feena tayi bacci yake zaune abin duniya ya sha mashi kai



Yarasa natsuwa da kwanciyar hankali
Daddadan qamshi girki yaji ya cika mashi hanci dan ba wani qoshin kirki yayi ba take yaji wata
sabuwar yunwa ta ziyarce shi


Tashi yayi ya nufi d'akin ta kitchen dinta ya nufa dan nanne qamshi ke tashi tursu yaja birki
ganin irin shigar dake jikinta komai abayyane gashi tana waqa mai dadi waqa mai dauke da
tattausan lafiza masu dadi da tsuma zuciya


Musamman ita a bakinta abin yafi dadi dan tamkar ita ta rerata gashi tana dan juya
mazaunanta


Cikin yar rigarta sai abin ya birge shi yayi tsaye yana kallonta kamar yau yafara ganinta

Sai da ta kammal komai ta zuba a plat sannan ta juyo da niyar fita daga kitchen din ganin shi a
tsaye ya zuba mata na mujiya ba qaramin mamaki tayi ba a man sai ta basar

Tace la yaya ban san ka shigo ba sannu da zuwa baki ya saki yana kallonta shiba sabryy na
daure mashi kai anya ba kwayoyinda take sha bane sukafara nuna mata haka



Wuce shi tayi da pilat din din farfesu qamshi ya daki hancin shi ya hade miyau quuutt


Ta aje parlour ta dawo ta dauki soyayyan dankalinta tare da milk dinta mai sanyi


Bismll yaya tace da shi yabita har parlour ta zuba mashi ta bashi kamar yana jira ya yarida
yasoma ci harda kwarewa ta zuba mashi ruwa a cop ta bashi yabata tausae

Tasan shi sare game da da cin abinci bai wasa da cikin shi gashi ya tsanin abin waje


Mintina qalilan ya share uban pilat din abinci shi kanshi sai yaji kunyar kanshi a qara maka tace
da shi kai ya kada mata kamar qaramin yaro





Nata t Fara ci batare da tasake ce dashi komai ba sunyi shuru kowa da abinda yake tunani
cikin ranshi
Shi yana tunanin ta inda zai billo mata


. Itama tana tunanin ta yanda zata gasa mashi aya a a hannun shi dan daga shi har feena sai
sun yabawa aya zakin ta
[9/5, 13:15] Ammyn Khairat: Dr MAHISHI MEERAH

Nྂaྂ

Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂr

PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09



*PAGE 33&34*


____________shuru sukayi daga baya dr yayi karfin halin yi mata magana


Cikin tattausan lafazi sabry yanzu saboda Allah abinda kikayi kin kyauta wallahi aduk abinda
kikaga ina maki nima bada san raina komai ke faruwa ina iya bakin kokarina a matsayinki na
yar uwata kuma matata naganin na kyuatata maki inaga na baki hakkinki Aman sai Abun ya
gagara

Wallahi narasa mike damuna kuka yasa mata dan Allah sabry ki taimakeni ban san yazanyi ba
narasa gane kai na gaba daya


Ya matso wajan ta cikin kuka abin tausae ina bukatar taimakonki yar uwata dan Allah ki
taimakeni mike da muna narasa mike da muna



Ya bata tause so sai dan haka ta itama ta rungume Abinta ita kanta wani lokaci tana tunanin
abinsu kamar bana kai sake bane iyasu dage da adua


Ita kuka shi kuka sun rumgume junansu kamar zasu shige cikin juna


Karshe salon ya sauye dan dr soyake ya mada sabry cikakkiyar mata ko yasamu damar
rabata da dr nawaz ta haka kade ne zaiyi nasara akansu

Cigaba yayi da wasa da ita ahankali yakebi da ita cikin saukin so da kauna da kalaman dada
masu zaki


Murzarta yake san ranshi itako tayi shuru tana sauraran shi kamar bazata biye mashi ba aman
da shike itama buqace take sai tafara mai'da mashi da martani aduk da acikin tsoro take tanajin
gabanta na faduwa ga jikinta na rawa aman kuma tana jin dadin wasan na shi


Dr yayi nisan so sai acikin saukin sabarina gaba daya shima jikin rawa yake so sai yana cira
babu abinda yake buka ila yaji shi cikin kogin sabarina


Nishi kawai suke fitarwa yayinda numfashin su ke sauka da sauri


Gaba dayan sun sun fita hayacinsu taimakon junan sukeyi ta hanyar cire kayan jikinsu

Ba'abinda dr yafi do ajikin sabry irin breast dinta masu tsone mashi ido yatsanshi ya kai kan
nononta yana shaha shi tare da murza shi karshe yakai harshenshi yana lasarshi hade da
tsutsar shi ba abinda sabry keyi sai nishi mai hade da qarar dadi gabanta yayi sharkafa da ruwa


Shi kanshi bai san iya adadin kawowar da yayi ba tun kafin ya shigeta gsky sabry daban ce a
cikin mata


Wajan mararta ya gangaro da harshen shi harya zuwa hq dinta dake feshin ruwa kamar
korama yasaka dan karamin yatsan shi yana wasa da wajan sabry ta gantsaro tare da sakin
qara dadi ya kai mata karo shi kanshi sai kurnani yake


Da hannun shin yake ma kanshi hanya ya duka kanshi ya kai bakin shi kan yar qara mar
hudarta jajir wajan yake a tsaftace ya zura harshanshi sabry ta fita hayacinta jira kawai take taji
banana a gabanta daukar ta yayi yayi samar 3star da ita ya kama bananar shi ya jijjigata tare
da m aduar saduwa ya saita ta ga kofar sabry jikin shi na rawa jira yake yaji shi cikin kogin
sabry

Kamar ance sabry bude idonki tayi karo da mummunan gani don dr ya juye ya komamata wata
halita ta daban Kara ta saki daganan ta m somemashi

Bata sake sanin inda kanta yake ba ganin haka hankalin shi ya tashi sabry sabry ina sabry bata
jin shin


Ruwa ya dauko bayan ya mai'da kayan shi ya shiga watsa mata su tajima sannan tai'ajiyar
zuciya take abinda ta gani ya dawo mata kuka m ta fashe da shi dr ka mai'dani gida na gaji da
zama anan aljannu ke akwai a gidannan kai kanka sun shafe a kafara komawa aljanin dr
natsane ka wallahi ban sonka na tsane ka aljani kawai

Tayi cikin bed room da gudu tana kuka yabita bakin ciki ya mata yawa ga tarin sha'awa ta taran
mata


Mafita daya ce Tasha kwayoyinta ta samu bacci haka ko tayi tasha sosai over dos


Mintina kadan ta ta koma bacci


Feena ce tsaye taci adonta tayi kyau ganinta ya hana dr bin sabry


Zowa tayi tayi hogging din shi I miss u dear inata budar ka Ashe kanan wajan sister din mu
mikayi mata ta gudu tana kuka don't worry

Muje ko ya jata suka fita harzuwa dakin shi yace da ita ina zuwa rufeta yayi dakin sabry ya
koma


Hankalin shi duk yana wajanta baccin ya tarar tanayi ya zauna kusa da ita

Yana shafa ta tare da tunanin maganar data gaya mashi ta tsane shi maganar ta daki zuciyar
shi dolle ya kai sabrt india don duba kwakwalwarta


Shi yasan sabry m din ba kanta daya ba da Lafiya take bazata taba cewa ta tsane shi ba dolle
da akwai matsala

Ammyn khairat Golden girl
[9/5, 13:15] Ammyn Khairat: Dr MAHISHI MEERAH

Nྂaྂ

Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ

Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂr

PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09


*PAGE 35&36*


_____________ranshi ya mashi fari da albishiri din da boka ya bashi wannan wata qarin
damace yasamu wadda zaiyi amfani da ita ya turama meera bakin ciki dan shi yayi aure bai
sanar da ubanshiba ya bushe da dariya,




"koda ya isa gida drect part din meera ya nufa cikin farin ciki yayi sallama meera na
zaune yana karatun alkur'ani


Koda meera yaga Ahmat cikin farin ciki kuma harda sallama yaimashi yasan ba Alkairi ya kawo
shiba.



Da yake cikin parlour ne su Adda

Na zaune itada maryam da gwago Adda na shafama gwago magani akafa

Sun ansa mashi sallamar su Adda suka gaishe shi harda gwago lafiya kawai yace dasu



Sannan ya kai duban shi ga meera Akaramakulla wajanka nazo..... Sai da meera ya kai aya
a karatun shi sannan ya rufe Qur'ani shi,



Ya dube dan uwan shi maraba da Ahmat ya gida ya iyali da fatan kuma lafiya lafiya lau muke
kuma lafiyarce tasani zowa inda kake



Meera yace to masha Allahu ai haka ake so mike tafe da kai..... Abinda yake jira kenan



Zowa nayi nace Ashe dan iskan yaron nan Aure yayi bai fada mana ba har iskancin shi ya kai
haka wato yazama dan duniya mu iyayan shi babakin komai ya dauke mu shi ga wanda yayi ya
canza wasu iyayen da sukafi mu kai wannan duniya tana bani tsoro Allah karabamu da.
Haihuwar Dan banzai..... Sai sannan ya sheda da ya Kai karshen maganar shi,



"subahanallahi Ahmat har yaushe moohan din yayi Aure ba muda labari jiya jiya nan muna
tare da yaronnan Aman bai sanar dani ba


Kai da kata meera ya daga mashi hannu ni dana Dan Kware ne irin Albarka wanda yasan
darajata da kimata ko wuta nace ya fada sai ya fada


Da d'anka nake mahishi ko bakada labarin Auran da ya kara to idan bakada labari ni inada shi
ya kara Aure kuma yanatacin Amanar yar mutane yanzu haka ance hauka take ya dauketa yayi
india da ita



Wannan itace Amanar da sabina ta baka kuna shirin hallaka mata y'a saboda son zuciya irin

taku ku dauki yarinyar kirki kuba Dan banza


Kai Allah wadaran naka ya lalace

So sai suka kadu da
Bayanan shi kuma tabbas sunsan gaskiya


Yafada dolle yanada labarin su


Adda zatayi magana meera ya
Daga mata hannun itako gwago hawaye take sharcewa


Dan kuka shike jama uwarsa jiba MAHISHI bai zame mata d'a ba Allah ya shirya shi yasa ya
gane gaskiya.



Meera yayi murmushi mai ciwo yace oho in banda Abinka Ahmat yo aini nayi tunanin dan
naka ya fada maka zai qara aure kamar yanda ya kirani ya sheda'man
nasa masu albarka


Shiyasa ma ban fada maka ba bautun sabarina kuma ina sane da ita ba Hauka take rashin
lafiya ne kuma duk inda take Adua ta na jemata Allah komai yana faruwa ne tare da hukuncin
Allah wannan itace kaddarata Allah ya bata lafiya ya kuma bata ikon canye wannan jarabta



Maganar MAHISHI kuma komai yaza ya shafe ka idan na kirki yazama duk ya shafeka haka
idan na banza Yazama duk sai an danganta shi da kai


Saboda za ace dan dan uwarka wani ma D'anka zai ce to kaga da mahish da moohan duk
daya suke a a a a ba daya bane ina ruwan biri da gada

D'ana ba irin dan ka bane

Ka Dai na hada doya da manja

An dai cuci yarinya an hadata da dan banza ya tashi fuuuuu ya fita yana 6a6atu


Meera ya bishi da kallo yana kada kai Allah ya shiryaka Dan uwa na Ameen



YAya Yanzu menene Abinyi dan gaskiya Yaya Ahmt ya fada kuma kanada labarin Auran da
yakara



Banda labari aman cinda Ahamat yafada to haka ta faru

Ba auran shi bane da muwata rashin lafiyar yar mutane najima jikina na bani yarinyar nan
batada lafiya da akwai abinda ke damun ta shiyasa na dage da adua


Maryam Kira mani shi to Abbah maryam ta danna kiran no din dr aman bata ta fiya tayi ya
kau sau ukku nabar taki shiga


Da yake hansfree tasa duk sunaji no din sabarina ta kira wadda ta kirasu da ita rannan ita ma
dai bata Shiga ba


Shuru sukayi daga bisani Adda tace to ko India za a bisu muga halinda suke ciki

Meera yace india ko anje kinsan Inda zaki taro su Adua kawai zamu dage dayi Allah yabata
lafiya sannan kucigaba da kiran no din su har kusamu gwago ko tan kawa batayi BA Abin yafi
karfin tunaninta


Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login