Showing 36001 words to 39000 words out of 49163 words
Chapter 13 - DR MAHISHI MEERAH Book Complete Document by Golden Girl .pdf
AISHA ALOTO*
Sis FEENAE
*sis Shalele*
Nuseer
And
*young novelis*
Pagen na kune
Ammyn khairat nayiku
*over*
Masoyana fans. Dina yan olly commented group
*ina Alfahari daku sosai*
Group dr mahishi
*ina yanku irin sosai dinnan*
*PAGE 43*
________________direct Hospital din kudi suka nufa da shi ba bata time. Emajancy aka.
Kar6e shi cikin gaggawa. Ayi. Mashi duk abinda ya. Dace. Sosai yasamu. Raunuka ajiki
kwankwason shi ya kare da hannu guda da kafa. Gashi. Kanshi yayi muguwar buguwa dolle.
Ka tausaya mashi idan ka ganshi dan yana cikin wani hali kwatakwata bai son inda kanshi yake
ba
Hankalin meera yayi mugun tashi sosai ya tausayaw halin da dan uwanshi yake ciki rayuwa
kenan idan zaka gidan raman mugunta ginashi sannu sannu
Yanzu wa gari ya waya
Bayan tson wani time Doctors suka fito suka rubuta magunguna da sauran abubuwan bukata
an samashi drip da Allurar bacci
Moohan duk ya fita hayacin shi,
Sune basu samu kansu ba sai wajan Azahar sannan duk anyi clearly din komai sukayi sallah
Alhj nurem ya koma gida ya kawo masu lunch
Meera sai godiya yake ga nurem dan kuwa yaga kirkin nurem ba kadan ba
Bayan sallah isha'i meera ya umarce su da su koma gida su huta subar shi da dan uwanshi
Haka ko akayi daman Dr hankalinshi naga rabin ranshi daurewa kade yake ama duk wani motsi
da zashiyi da tunaninta manne a zuciyarshi
KO da suka isa gida masaukin su suka nufa Dr ya shiga wanka bayan ya fito dr nawaz yashiga
karshe moohan shima yashiga
An cikasu da kayan abinci wanda mai'aikin gidan ta kawo masu sun zuba sunaci dr kuma rabi
hankalishi naga sanyin idaniyarshi
Karshe ture pilat din abincin yayi ya tashi dan ba zai iya hakurin rashin ta ba
Cikin gidan ya nufa parlour gidan inda suka zauna dazun
Sallama yayi bai jira isoba ya shiga suna zaune su ukku suyin wanka ko waccen su naji da
kanta wajan kyau hira suke wadda bakajin me suke cewa sai dai murmushin su sallamarshi ce
tasasu dago kansu zuwa duban shi
Masha Allahu Alhmdull sabry dita ta samu lafiya baya ganin kowa sai ita domin ita tafi cika
mashi ido yayinda kowa da abinda ke ranshi cikin yan matan wajansu ya nufo sabry na ganin
shi tatashi tsaye bai damu da kowa ba dan baima ganin kowan idan ba ita ba rungumeta yayi
tare da sauke ajiyar zuciya wanda duk wanda ke wajan yaji hakan itama ta sauke tata ajiyar
zuciyar najin masoyinta jikinta
Ya jima rungume da ita wanda ita kunya mutanan dake wajan ya hanata mai da mashi martani
sai fikifiki da ido take kunya duk ta cikamata zuciya
Dan sakinta yayi yayi tsaye ya zuba mata ido tsawon wani lokaci sannan ya sake fizgota jikinshi
da karfi yaimata wata irin runguma ya dannata jikinshi harsaida kakkasan jikinta sukayi kara
tace washhhhhh da karfi sannan ya sassauta rungumar da yayi mata
Ya fara magana sorry sabry nakasa control din kai'na ne sannu sabry na gode Ma Allah da
yabaki lafiya da nara'saki gaskiya da rayuwata ta zo karshe yini daya kacal baki tare dani jinayi
tamkar na shekara dubane ba tare dake ba kece mahadin rayuwa kece muradin zuciya ta ina
sonki sabry ina mahaukacin sonki zan iya mutuwa damin ki zan iya kisa domin duk wanda ke
cikin parlour yaji kalaman dake fitowa daga bakin dr sabry nafa haukace na zauce a soyayyarki
banji ban gani kowa idan ina tare dake ita dai sabry jikinta yayi sanyi da kalaman shi ga kuma
kunay da ta cika mata ido ta mutane dake wajan jitayi jikinta na rawa aranta tana fadin lallai ka
zauce cinda bakaga kowa ba
Jin jikinta na rawa yadan saketa zatayi magana ya hade bakinshi da nata sai kada mashi kai
take tana fadin ummum ummum aman ina bai'son ma mitake nufiba
Salatin da Adda ta rabka da karfi shine yasashi dawowa daga duniyar da yatafi
Yasaki sabry ita kuma ta koma bayanshi ta buya kowa ya masu zuru da ido gwago sai banka
mashi harara take Ga Innarsu yan ukku da alhj nurem gami da wani saurayi a tsaye gefen shi
kuma GA yan biyu
Sai da ya gama bin kowa da ido sannan ya tseda idonshi kan su moohan da nawaz da suka
shigo ganin anyi cirociro suma suka ja barki
Sosa keyarshi ya farayi ga sabry da taboye bayanshi dan tsabagen kunya tarasa mima zatayi
kawai sai tasa hannuta tana mintsilin shi yanajinta daurwa kawai yayi dan yasan mitake nufi da
hakan jin ya kyaleta yasa tasake yimashi wani mintslin mai zafi aiko hannu yasa ba tare da ya
juya ba ya jawota zuwa gabanshi jikinta yaita rawa tayi tunanin wani abun zai sake yimat
Ganin Adda ta kafeshi da ido yasashi fadin to to too Adda ai ai kin kin gani ba laifina bane
itacefa ta fara mintsina shi ne shine fa narama ya maida kanshi ga yan ukku dan ba haka akayi
ba
Guda tace haka akayi dayar kuma zuba mashi ido tayi tare da sauke ajiyar zuciya wallahi Adda
ba haka akayi ba cewar sabry ta kwace rukun da yayi mata ta koma inda adda ke tsaye nasani
sabarina
Rabu dashi duk gabanmu akayi komai wato shi marar kunya a kuri sarkin aure
Kai adda to daga ciki mike na rashin kunya ba matata bace iyye gwago tace ingo nan nace tayi
mashi dakuwa
Alhj nurem yace zonan dr rabu dasu ni banga abinda kayi mumunyi fiye da wannan
Inda zakaji labarin soyayyata da kace kai karamin hauka kayi kaga wannan yayi nuni da narim
yace hummm
Tsaya nadan gutsura maka soyayyarmu da ita tuntana jinjira kamar dai kai bayan wani lokaci
ko wata batayi da haihuwa ba nawaye gari babu ita ba labarinta ta bata irin tashin hankalin da
na shiga Allah kade yasanshi sanadiya son da nake mata nazama babban mai zane da babu
kamarshi afadin'najeriya
Tun ranar da ta bata nafara drowning dinta a fefa bayan duk wasu watanni sai na zanata duk
shekara nake mata birthday
A ta kaice nine ban sake ganinta ba sai bayan shekaru ashirin bayan nasha duguwar jinya
wadda rashin ganinta ya haifar kuma duk shekarun da muka dauka musan junanmu a mafalki
zakaji abin kamar almara
Ranar da muka hadu kowa ya shedi juna danni har suma nayi na murnanr ganinta kai labarina
soyayyarmu da akwai abubuwan alajabi acikin shi sosai
Shiyasa har gobe banda kamarta idan nace na tsaya baka labarin zamuyi sati ban garemaka
shiba
Aman na rubuta labarin a rubuce yake dan dolle na rubutashi na aje
Wanda ne mashi suna da
*gamo da katar yar makahi*
Idan kanasan labarinmu duk aci zaka samu
Yar makafi kuma
Dr ya katse shi yace eh ai bayan ta bace mani sai ta koma hannun makafi kaganta nan har bara
tayi
Tabdi adda tace kai gsky d akwai abubuwan alajabi sosai ma
Daga nan sukacigaba da hirarsu sai zuwa goma na dare suka tashi dan komawa masaukin su
dr yace sabry dan Allah ko na samu lipton ki kawo mani to bazaka samu sabry ita zaka tambya
ga yan gida anya dr kafita ido na
Adda wai miyasa kike hakane kinsan iya shekarun da muka dauka ba mutare shekaru kuma ba
tarekake da itaba za irin yaro kai adda
Jeka abika zata kawo maka inji dan matashin saurayin dake tsaye ya fada yana mai kallon
mahaifinshi suka dagama juna gira yauwa my friend
Adda ta jinjina kai rayuwar gidan abin birgewa ce sun ginatacikin jindadi da soyayyar juna sun
maida yaransu abokansu wannan tabia tayi kajawo danka ajinka ta hakane soyayya da
shakuwa zata shiga tsakaninku
Ida matsala ta same shi kune farkon sani dan ku zaifara shedamawa
Sabin yanzu sai kaki jawo danka aji koda wani hali yake ciki yana shakkar fada maka saboda
ba shakuwa a tsakani
Hane son inji alhj nurse sukuma dr sukayi gaba yana fadin to a koman shi yanzu
Gwago tace wato su yaran zamani basu jin kunya aka bushe da dariya
Shuru shuru dr yakasa zaune yakasa tsaye sabry bata kawo mashi runwan zafi ba dr nawaz
sai kallon shi yake yanda ya zauce bakin shi ciki da magana jira yake su kebe ya wulakance
shi
Yayin da moohan ke kwance yana tunanin mahaifin shi gefe guda kuma zuciyar shi na hasko
mashi Asmau
Yayi nisa cikin tunani
Sabry ce ta shigo da siririyar sallamarta
Aiko dr yayi kanta ya amshi dan turon da taro lipton din ya aje gefe yayo kanta ita kuma ta
soma ja da baya har ta dangane da bangon dakin yayi mata runfa zuka zurama juna ido
Bakinshi ya hade da nata itama bata lokaci tai mashi kyakyawar runguma aiko yaji dadin haka
Sai tsutsar bakin juna suke sun manta da komai hankali su ya fara barin jikinsu nishin su ya
fara tashi sama sama wanda yasa moohan dawowa daga duniyar tunanin da ya tafi gani abinda
ke wakana yasashi saisadawa yafice daga dakin gabanshi na faduwa yanaji ina mashine dr
nawaz kuma ya fada toilet yana fadi cikin ranshi dr bashida kunya
Gani qafafunta sun fara gajiyawa kamar bazasu dauketa ba yasata cire bakinta daga nashi
shawaarta ta taso sai taji ta fara zuba
Ta juya zata fata ya jawota ta baya ya rungume cikin wata irin murya yace haba my kankanaty
ina zaki ya dora wuyanshi kan kafadarshi yana shinshinar wuyanta
Tare da zura ham burns hi cikin rigarta anyi SAA kuma batada bara yaji laushin nonuwanta
tamkar flawer jin hannushi kan breast dinta sai da taji wani abu ya tsarto mata ta kasanta ta
maza taja kafafunta ta hadesu waje guda tare da jan goran numfashi shima nufashin yaja ya
aje yace my flawaty kallon shi tayi ta cinno baki tace fulawa kuma ya daga mata gira tare da
kara ya mutsa nonuwanta ya murza kan nonuwan sai da ta saki yar kara dadi ya rumtse idon
shi domin yanajin dadin yanayi
Cikin sarkewar murya yace yes taushe kamar fulawa yasake matsa nono nan ta fahimci miyake
nufi
Duk ya rukitata da salonshi fuskarta ya koma shafawa ganin tana kallonshi yace my Appelty
ta zaro ido apple kuma ya lumshe mata ido ya budesu yana mai wasa da lipes dinta da yatsun
hannunshi yes kinada kyau kamar Apple ta sake biki shi kuma ya hade bakinta da nashi
Sai jan lipes dinta yake tamkar ya samu sweety ba abinda take sai nishin dadi karshe ta gagara
tsayuwa ta durkushe kasa ya bita ya zauna ya jawota jikin shi soryy my kankanaty na fada
makifa an zauce na haukace akanki yana maga yayinda yake tura hannunwanshi cikin pant
dinta saurin ruke hannun shi tayi ya dago ya dubeta idanunshi duk sun canza sorry my
kankanaty ya tura hannunshi cikin wandonta jinta jike ya kara tada mashi hankali
Sosai yake wasa da yatsunshi cikin pant dinta babu abinda suke sai nishi ruwa kawai take
mashi ambaya ga hannu domin Ji take tamkar ta suke dan dadi musamman da taji babanar shi
na dungunita
Kedin wallahi my kankanty ce domin akwaiki da ruwa kamar korama dr ke sabbatu time din m
da yake kawowa a tare suyi realizing
Suka sun jima ahaka Sannan suka dawo hayacin su
Duk kunya ta kama sabry da gudu ta mike ta fita sai ta kai gab da zata shiga parlour ta dai dai
ta natsuwarta
Dr murmushi ya bita KO ba komai ya samu natsuwa kuma itama ta samu ya binciki sabry
sosai lokacinda batada lafiya ya gano irin mutannan ce masu karfin shaawa wadanda idan
sosamune anfiso koda yaushe mijinsu na tare dasu gudun samun matsala sai kuma gashi ita
sabry ko wasa yayi da ita tana samun natsuwa shiyasa ya kuduri aniyar yi mata haka dan sata
farin ciki
Tashi yayi ya cire kayanshi ya dora towul din wanka ya nufi toleit ya tura yajishi rufe sai yaji
anbude toilet dr nawaz ya fito yana banka Ma dr harara har ga Allah dr ya manta da want m
nawaz duk said yaji bai kyauta ba kunya duk ta kamashi nawaz ya rabashi ya wuce shi kuma dr
ya shiga
Ammyn khairat
[9/5, 13:19] Ammyn Khairat: Dr MAHISHI MEERAH
Nྂaྂ
Aྂmྂmྂyྂnྂ kྂhྂaྂiྂrྂtྂ
Gྂoྂlྂdྂeྂnྂ gྂiྂrྂlྂ
Dྂeྂdྂiྂcྂaྂtྂeྂdྂ tྂoྂ mྂyྂ cྂhྂeྂrྂiྂeྂ fྂeྂeྂnྂaྂr
ྂ
PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
Social gift
*Anty BABY*
*HAFSAT GARKUWA*
*SAFNA ALIYU JWB*
*NAZIFI YARIMA*
*BABANA NA KaINA*
*Muhammad kharim*
*PAGE 43*
_____________tsayawa tayi ta saita numfashinta dake fita sama sama tare da sakin murmushi
na tuno abinda ya faru tsakanin su ta lumshe ido tare da lasar lipes dinta
Saida ta tabbatar ta samu natsuwa sannan ta shiga cikin parlau tana sanda ba kowa sad sad ta
wuce dakin su taji muryar adda sannunki uwar iyayi jiya jiya daga tashinki har kinfara likema miji
anya sabarina wato ya koya maki irin tashi rashin kunyarko bakujin kunyar kowa kuga diyan
zamani
Im adda but ni rufe man baki marar kunya daman tsayawa nayi naga dawowarki ko can zaki
kwana
Adda tayi gaba tabarta nan
Saida taga adda tatafi sannan itama tayi dakinsu itada su sister take kwana
Tura dakin tayi tare da kunya light din dakin kowa na kwance kan bed din shi dakin ya hadu
sosai
Kashe light din tayi ta nufi toilet ta tsaftace jikinta sannan ta fito
Kaya ta soya ta fada kan bed ta rufe idanu tana mai jindadin kasan cewarta da carrot dinta
Hummmmm ya m dai yi jolly da romeo sisto ta fada la siso Ashe idanki biyu idona biyu
Ai nayi tunanin baki dawowa hummmm kema haka zaki fada ashe adda bata kwanta ba tanan
tana jiran dawowata
Hhhhhhh Adda tana birgeni sosai hummmm Akwaitafa da sa ido banga laifinta ba ai itace dai
dai daku
Amanfa kuna birgeni soyayyarku tayi sai naji nima ina shaawar soyayya tap to kina nufin baki
taba soyayya ba'?gaskiya bantaba ba haryanzu ban ba kowa dama ba coz banga wanda
yaiman ba aman ranar da kukazo nayi kamu sosai inason dr aiko zumur sabry tatashi zaune
tare da zare ido kina son dr ta tafada tana dafe kirji
Yes wallahi sosai nake son shi da wani abune ko yanda matsala shima kuma ga alama na
mashi duba da irin kallon da ya keman ai ba sabarina ba ko sister da tayi likimo tana jinsu
saida gabanta ya fadi wato ita da sister ta suna son Abu guda
Hawaye sharrrr suka zuboma sabry da yake ba haske babu mai ganin halinda take ciki
Dan Allah ki taimaka kisa hannu akan lamarin ko na samu shiga
KO nima ya mani irin soyayyar da ake maki ina son shi sosai
Gaban sabry sai faduwa yake duk lokacin da taji tace tana son shi sai taji kamar ta caka mata
mashi
Da fatan kin fahimce ni da kyal sabry tace ban fahimce kiba
KO yanda matane wai yanne dr kike nufi yanada mata mana gani ke bafa naki nake nufiba ni
ina ni ina shiga tsakanin wannan soyayya da aka ginata tun yarinta abokinnan nashi nake nufi
Wai Abayyane ta sauke nannauyan ajiyar zuciya shaf ita ta manta da wani dr nawaz can
Wai sisto da shikike nufi wallahi kin tada man hankali harda yan hawaye na ni namanta da dr ta
nawaz ai indai shine baida mata baida budurwa kuma kun dace da juna
To wato harda kuka wallahi to ba dr kin ba nawaz nake nufi itama can m sister ajiyar zuciya ta
sauke taji dadin da dr
Itafa tana dr mahish aman taga zazzafar soyayyar da yake ma matar shi
To shikenan sisto insha Allahu dr nawaz zai soki ai bakida makusa shine ma yayi babban dace
Hhhhhhh sukayi dariya ahaka dai suna hira har bacci ya dauke su
Bayan dr ya fito wanka ya sauya kaya dr nawaz ya zuba mashi na mujiya saida ya kamlla komai
sannan ya nufo shi abokina wannan irin kallo haka fa
Cikakken dan iska nake Allah nake kallo wallahi ka bani mamaki kuma ka cutar da zuciyata
ashe baby matarka ce kaqi sanar dani kabarni na fada tarko da ba wanda zai fitar dani sai Allah
na kamu da soyayyarta sosai kuma duk kai ne sila ka cutar da zuciyata kasa inata