Showing 39001 words to 42000 words out of 49163 words
Chapter 14 - DR MAHISHI MEERAH Book Complete Document by Golden Girl .pdf
aikata haram
hira da matar wani
Dukda dai banda laifi duk laifin kane
To Abokina im very sorry duk bayani da zanmaka a yanzu karigada kasan komai lokacin dana
aure sabry Sam ban mata kallon mata saboda bani cikin kaina shiyasa ban damu da abinda
kuke ba abinda kade nakejin ciwon shi inna tuna da igiyar aurena akanta kuke hira to sai naji
baccin rai
A man dai kayi hakuri dan Allah bakomai abokina ka dai cutar da zuciya ta
Karka damu cikin yan matan gidannan na maka kamu kuma itama naga kamar ta kamu da
sonka
Hummmm dan Allah wacece daga cikinsu to sunansu dai ke ban saniba kuma suna kama da
juna sosai
Nima dai akwai wadda naga taman daga ciki Allah yasa itace kake nufi ai kaima naga mai fiton
Aljannunnan kamar tana sonka
Hhhhhh kai ni yanzu mizanyi da macce sabry ta isheni sai dai moohan ko bro moohan yayi
dariya haka suma suka cigaba da hirarsu har bacci ya dauke su
Da safe bayan sun karya gaba dayansu hospital suka nufa ba laifi kawu Ahmat jiki yayi dama
karya ce dai kawai
Meera ya nemi alfarma sallama qara sukoma gida dashi kuma an basu sallama dan haka
zasuje su shirya subi jirgin karfe biyu na rana
Ammyn khairat
[9/5, 13:19] Ammyn Khairat: *Dr *MAHISHI MEERAH*
*NA*
*⒜⒨⒨⒴⒩ ⒦⒣⒜⒤⒭⒜⒯*
ꂦ꒒ꀸꍟꈤ ꀤꋪ꒒
*ᖘ ꂦꎇꀤꉓꀤꍟꈤ꓄ ꅏꋪꀤ꓄ꍟꋪꌗ ꍏꌗꌗꂦꉓꀤꍏ꓄ꀤꂦꈤ*
*page 46*
_______________ garin salihawa a cike yake da baki ta ko ina sun hallara kowa cikin murna
yake da farin ciki na bude wannan hospital da ayi bayan sallar jumaa
Meera family sai aikin Abinci suke kala kala da soye soyen nama wanda zaa rabama mutane
Bayan sallar jumaa kamar yanda aka fadama mutane haka ta kasance sun taru dandazo
guda
Sai abinci da nasha ake kawowa sai da kowa ya koshi sannan akafara gudanar da abinda ya
tarasu meera yayi jawabi sosai aluma sunyi murna kware da san barka da Allah SA alkairi
Daganan suka nufi cikin hospital kowa santin asibitin
Coz ba karamin haduwa yayi ba kuma aka fara aiki mararssa lpy aka fara duba basu da basu
magunguna kyauta
Wajan laasar sai ga dr nawaz yazo sosai dr yayi murna da zuwanshi
Suka kama aiki a yare bayan yaci abinci ya huta
Can kuma cikin gida part din da aka fitar ma su dr an gyarashi sosai ansa masu komai na more
rayuwa sabry yar gata sat hudu aka zuba mata meera ya mata kayan daki haka sabitu babanta
shima ya zuba mata nashi dangin mamanta suma sun mata dr ya mata part din su ya hadu
sosai sai wanda ya gani
Bayan isha'i a gajiye su dr suke sunyi wanka sunci abinci suna hira shida dr nawaz yana fada
mashi daga nan ta lagos zaibi su gaisa da saudat wato sisto daganan ya wuce Mexico
Dr yace kai ni gaskiya nida Mexico sai naje honymoon miyasa aikinka fa da matarka hummm
abokina kenan aikina na dawo gida dayin shi dan haka idan zaka tafi zan rubuta takardar aje
aiki ka Kai masu danni nagama kasata zanma aiki
Wannan gaskiya ne abokina kishin kai yanada dadi sosai nima wannan tunanin kulum nake
kuma. Insha Allahu kafin bikina nima zan aje aiki acan yaka mata muna kishin kanmu da
kasarmu
Saboda su bazasu taba zowa nan suyi mana aiki ba saboda kishin kansu da kasarsu da suke
To yanzu ita feenar fa to ita inanan ina tunani akanta
Kai abokina kasan feena na sonka dan Allah karka rabu da ita hakane tana sona aman
abinda taima sabry ne na kasa mantawa kuma ahalin yanzu ban ganin kowa sai sabry KO can
banda raayin mata biyu aman cinda feena tashigo rayuwa ta kaddara tace babu yanda zanyi
insha Allahu zanyi tunani akanta idan da yuyuwar zama da ita to dan gaskiya sai tayi hakuri
saboda bazan hada soyayyar sabry da kowa ba in kuma naga da kwaruwa dolle na sawake
mata gudun fadawa fushin Allah
Gaskiya ne abokina Allah ya zaba abinda yafi zama alkairi
Suna cikin hira moohan ya shigo bayan sun gaisa ya dubi dr yaya dr ango kasha kamshi
Kai haba ba wani kamshi da nasha haryanzu tunda muka zo adda tayi mani kanekane da mata
hahaha suka bushe da dariya
To yau dai adda nace ta kai'maka matarka hardakinka kai dan Allahu yanzuma ita ta aikoni
kiranka
Gashi kuma naga angon bai shirya ba haba wanne shiri idan naje can na shirya ya tashi zumur
abokina to asuba ta gari ni nashige
Yau ga dan iska baka bari murakaka ah aha wallahi kuyi zaman ku na hakura da rakiyar dariya
sukayi shikuma ya fita har jikinshi ke tsuma
Part dinshi ya nufa da sallama yashiga kayataccen parlour wani sanyi da kamshine suyi
mashi wlcm
Adda na zaune kusa da sabry sabry taci kwalliya sanye da wata riga mai kamar alkiba baka
ganin kanta saboda hullar rigar ta zube ta rufe fuskarta
Sai kallonta yake har yana shirin tuntube da kafar Adda kai marar ta ido karka karya man kafa
Sorry Adda hankalinane baya wajena ai nasani
Zaunanan ta nuna mashi inda zai zauna yasamu waje ya zauna nasiha Adda tasake yimasu a
karo na boyu kuma ta
Isar da sakon meera dana gwago meera ya bashi motar hawa
Sai godiya suke daganan Adda tayi masu sallama ta tafi koda ganin adda ta fita ya matso
wajanta yayi mata wata wawura runguma tare da sauke ajiyar zuciya my kankanaty Adda ta
shiga hakkinmu sosai tsawon sati guda ta hanamu jin dumin juna kinji yanda nakeji kuwa
Ita ko. Sai qara narke mashi take ajiki tana shagwaba to to adda ba gyaran jiki tayi mani ba
To ni miyasa bata gyarani ba to Kai ba na miji bane
To naji kinga duk kin fara rukitani ta muyi sallah oky suka doro arwalla suka gabatar da salla
bayan sun gama sukayi aduoin zama lafya da zuriya dayyaba da kwanciyar hankali
Tundaga kan salayar ya fara aika mata da sakonnin shi was and a m suka jima bashi shiga ba
kissing dinta yake sosai da ya mutsata sai nishi da gurnani suke sai kace wasu zakuna jikin na
tai masu rawa kowa bukace yake
Sun tai maki junansu wajan cire kayan jikinsu kan bed suka fada
Ya kwantar da ita yana lasar jikinta tunda kan wuyanta har ya zuwa kasan cibiyar tai nishi da
kara take tana mimikewa da gantsaro mashi jikinta
Bakin shi yakai kan nonota yana sha wani dadi taji ya zuyarci kwanyar kanta washhhh take
tana fadin ohooooooo cigaba cigaba wallahi dadi
Duk ta rukita shi oky kankanaty kina jin dadin abin uhummmmm yeeeeessh hahhhha da dadi
da dadi
Yasha hannushi cikin gindinta yaji lutsum da ruwa sai juya yatsan shi yake yana wasa da shi a
gindinta sai ruwa ke bulbulowa yasha harshen shi ya tsotse ruwan tasake sakin kara Oky okyy
okyy shiiiiiihhhhha cigaba cigaba
Sai da ya kaita makura dadi na abinda take bugata sai buranshi sannan ya karkada buranshi
tare da aduar saduwa da iyali ya antaya mata
Sannu ahankali ke bida ta gaskiya idan tace bata ji zafi ba tayi karya daurewa kawai tayi sai.
Hawaye dake bin kumcinta
Shiko dr da dadi ya kaima shi karo sai ya. Fashe d kuka kuka yake wiwiwi aman kuma cinta
yake da gasky yake Anya mata bura da karfin gasky saboda yakasa control din kanshi shi
kade yasan abinda takeji wanda baitaba jin irin shiba
Gaskiya sabiry danbace acikin mata
Sai da yasamu natsuwa dari bisa dari sannan ya barta dubawar da zashiyi sabry ta some mashi
kala tana fahimtar abinda yake har kwalwarta ta kasa dauka
Tsura mata ido yayi sorry my kankanaty nasan ban biki da kyuaba kedince ta musamman
yajima yana kallonta ya duba kasanta bai jima ciwoba a man taji maza yar kofar da yayi mata
tayi jajir alamar jini budurci na fita jinjina kai yaji
Ya daga hannu sama yasake yima Allah godiya da ya mallaka mashi sabry
Toilet ya nufa ya hada ruwa masu dan dumi sannan ya dauketa bai ajeta ko inaba sai cikin
ruwan kara ta sake ta dawo daga sumar da tayi
Ta bude idanunta tayi tozali da kyakyawar fuskar shi murmushin karfin hali ta sakar mashi
Sorry kankanaty nasan nayi aikin da ya girmemaki KO
Ido ta rufe tana jin hannushi cikin jikinta yana mata tsarki sai da ta gasu sannan sakayi wanka
ya daukota magunguna ya bata tasha suka koma suka kwanta
. Kan jikinshi ya dorata sai kace yar beby yana shafa bayanta da gaya mata kalame masu dadi
har bacci ya dauketa yaji numfashi ta na sauka ahankali gashi jikinta yayi mugun zafi cikin
tausayawa ya gyara mata kwanciyarta shima nan bacci ya dauke shi
Asuba ta gari
Ammyn khairat
[9/5, 13:19] Ammyn Khairat: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's
αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
*UHMM!!! Wai miya sa sis feenat kuke mani hakane?sis aysha alto maza ki jawo mani sarauni
da shalele, aunty hanne maza rike mani su ni zan fara*,
*Tirkashi*
*Rigi-rigi babban dahuwa, mai karya itacen yaro. In kaji tambari sai sarki, in kaji jiniya sai
gwamna. Biki na farar kaza, balbela ba gaiya ba.*
Ina kuke? Masoyan *PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION.*
Kungiyar da Ta tara kwararrun marubuta, masu aiki da basira da hazaƙa.marubuta ne wadan
da suka san kan alkalami, yayinda suka karanci matsalalon da duniyarmu ta yanzu ke ciki, basu
tsaya a nanba, saida suka zaƙulo maganin matsalalon. kai baki bazai iya baku labari ba, sai dai
ku kasance tare da mu, bayan kun antaya shafin mu na Facebook .
*Proficient writers association*
*Uhmm lallai!!!, ummu najma ki dena rawan kai,ke nuseey, ina ki ke,wallahi kija da baya,
ammiyn khairat, sis khadeeja haydar ku kamo mani su, tirkashi!!! Ashe yaya indabo da yayah
sadiq suna neman riga na, bari ku gani*,
Ap. Na manta ban fada muku ba masoya. Wannan kungiyar mai haɗin kai, da zaman lafiya,
Uwa Uba soyayyar gaskiya da amana, sun shirya tsaf domin kawo muku Audio ɗin littaffan
kunyigiyar gaba ɗaya. Bisa Youtube channe namu.
*Proficient writers association*
*RUkayya ikra ya naga kina ta ɗaga hannu ne!?bari kawai!! sia shamsiyya da sa'a datu naga
suna gyan gyaɗi, shine zan taɓasu karda abarsu abaya,*
*Muna maraba da ku masoyan duk ku antayo, domin, muna alfahari daku ta kuce ta muce,*
~Mu kafta~♀️
*P45*
____________bayan sun koma gida suka shedama hajiya narima zasu shirya don yau zasu
tafi tace to duk ta hada masu sauran magungunan bukata... Daman moohan ya wuce Airport
zai masu buking dun jirgi suna cikin shiri ya dawo
. Sabry ta isar da sakon sisto ga Nawaz kuma yaji dadi yayi naam da hakan sun dan zanta har
sukayi exchange din number
Shima moohan yai m sister ta mashi dan haka bayyi qasa a gwigwa ba ya fallasa mata sirin
zuciyar shi da farko dai taqi aminta coz zuciyarta naga dr shikuma batata ta yake ba
Dan haka ta hakura ta amshi tayin soyayyarshi ba tare da bata lokaciba suka fahimci juna
Soyayya mai karfi ta kullu a tsakanin su
Shi kanshi Alhj nurem yaji dadi da zabin ya'yan su dan yana kyautata zaton basuyi zabin tumun
dare ba
Ciki da shaukin da karama da alhini suka rabu da masoyansu ita kanta narima duk taji badadi
kwana biyu ta saba da gwago da duramar Adda da sabry
Sukuma masoya kwa yama tashi budurwar alqawarin dawowa very soon
Motar Asibiti guda aka basu zuwa airport nawaz shima yayi buking din tikiti zuwa kano dan
shima gida zai wuce ya jima rabonshi da gida jirginsu mahish ya fara fashi bayan sunyi
bankwana da nawaz inda nawaz ya sheda mashi yanan zuwa kauyan su saida suka tafi shima
yabi jirgin kano ya daga sai da kowa ya tafi sannan Alhj nurem ya koma gida da alhinin bakin
shi dan gaskiya sun shiga ranshi musamman tsoho meera
** *SALIHAWA* **
Dandazon jamaa kauyan sun taru da fifi a meerah family yan uwa da abokan arziki kowa sai
murna suke dan babu meera a fadin kauye da family duk ba dadi kowa yayi miss na meera dan
haka yau suke cike da farin cikin dawowar sanyin idaniyar su
Bayan motocin da suka je dauko su daga katsina sunyi parking jamaa sukayo chaaaaaa
sunama meera barka da dawowa cike da dadtako da kamala da soyayyar da yake ma
al'umarsa yafito daga mota yana amsawa
Aka talallabo Ahamat akayi cikin gida dashi part dinshi aka nufa da shi
Bayan murana ta dawowar sugabansu suka runka shiga daya bayan daya suna ma Ahamat ya
jiki dadama sun tausaya mashi naganin gwamutsatsan kugunsh wasu kuma cikin ransu murna
suke koda hauwa taga danta cikin wannan yanayi hankalinta ya tashi daman ba lafiya gareta ba
duk ta ida rukicewa fadi take
Ahamat hatsarin mota kukayi take jinita ya qara hawa meera nata tattausarta yana bata hakuri
saboda kukan da take
Bayan kwana biyu hauwa tace gagarinku ta rassu cikin dare hankalin Ahmat ba karamin tashi
yayi ba ya kadu da mutuwar hauwa
Duniya ta mashi zafi ankai hauwa makwancinta na gaskiya ba tare da rakiyar dan taba
shikanshi Ahmat baiji dadi ba da bai raka mahaifiyarshi makwancinta ba
Bayan sadakar ukku
Maman moohan tatada bala'i ita ta gaji da zubdo kashin kato ta zubdo na uwarshi wallahi yanzu
kam ta gaji aiba yar wahala take ba
Sannan gashi babu wata moriyar da zai mata a yanzu dan haka ta hada kayanta tatafi gidansu
tace idan ya warke ta dawo
Kuka najini kade Ahmat ke bayyi ba tare da tarin nadama da danasani
Moohan shi kade tayajirce yana kula da mahaifin shi meera ma na bakin kokarin shi haka Adda
kulum sai ta kawo mashi abinci ta mashi wanki ta gyara dakin tare da kuna turaran wuta duk
sukazo bashi da aiki sai kuka da neman gafararsu
Dukda sun shedamashi basu rukeshi da komai ba sun yafe mashi yanzu kam duniya ta mashi
ido son yan uwanshi yake yana jansu jikinshi
Meerah da kanshi yace a maido mashi dan uwanshi part m din shi cinda matarsa ta gudu
Dan haka aka maido Ahmat part din meera kuma meera ya daukema moohan nayaun wanke
kashin baban shi da zubdo shi
Meera shikema Ahamat komai dukda tsufanshi
Ahamat bashi da aiki sai kuka da godiya GA meera
Shikanshi moohan yanzu wani kara mutunta meera yake sosai bashida kamar meera ahalin
yanzu kuma ya kudurta aranshi sai ya kamanta irin halayar meera da dabi'un shi Abinso ne da
koyi ga kowa
.
Mu wai'waya baya
Boka dan maje yana zaune yana shidda barinshi dakusss
Yazo mashi cikin wata muguwar kama marar'kyan gani yana kara yana karaji
Bokaaaa ya kirashi cikin ta irin murya bakinshi harfeshin wuta yake
Boka gabanshi yayi wani irin faduwa
Dakusss yacigaba da cewa to yau dubunka ta cika kuma kasan sharudan aiki dani duk inda
katurani aka cutar dani kanka zan dawo to yau haka ta kasance anso kasheni da raina Allah ya
taimakeni ban mutuba dan haka boka sai na dandanamaka irin azabar da nash
Hahahahahahah
Gadan gadan yayo kan bokaaa sai haquri boka ke bashi tare dayi mashi alqawali da dama
aman ina dakussss bai saurara shiba
Azaba yaketa gana mashi boka sai ihu yake ba maijinshi balle ya kawo mashi dauki yayinda
dariyar dakussss da kuruwarshi ta cika dajin
Sai boka ya mutu mutuwa ta wulaqanci sannan dakusss
Ya kama gabanshi
Rayuwa kenan suka kairin ka girbi khairin
Allah yasa mudace
*Mexico*
Duk inda hankalin feeana yake atashe yake ta kira ta kira wayar dr har ba adadi aman still
akashe take duk ta rude ta fita hawaya cinta tarasa mike mata dadi gashi dai burunta yacika na
auran farin cikinta aman hankalinta ya kasa kwanciya ba miji ba labarinshi kulum tana fama da
kayanshi ajikinta tana sawa dan debe kewarsu ko hospital komai asukurkurce take yinshi
Ta koma kauyansu