Showing 42001 words to 45000 words out of 46340 words

Chapter 15 - ARNAN DAJI Book 1 By Feedeen Bash.pdf

TAKU AKODA YAUSHE INA
ALFAHARI DAKU MASOYANA COMMENT DINKU KE KARAMUN KARFKN GWIYWAR YI
MUKU TYPING*






*FEEDYN BASH*
[9/11, 22:29] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*


*NA*


*FAREEDA ABDULLAHI*




*_?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION_*??
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*BISSIMILLAHIR RAHIM DASUNAN ALLAH ME RAHMA ME JIN KAI GODIYA TA TABBATA
GA ALLAH (S.W.T)*


120_125





Tenkwai ce ta shigo gidan cikin kuka tafada jikin lamunde ta kwashe komai tagaya Mata ita
mezatai da wata sarauta lamunde Tai shiru lallai tana tunani a ranta lallai kaho so yake ya
tonawa kansa asiri Amma bataji dadin Raba auran da Tenkwai tayi ba batace komai ba ta
rarrashe ta zami magana kwanta


Mun shiga Tara Rama ta kwalla da karfi da gudu sukaje tsakar gida aduke ce kete shara amai
jikin kowa yai sanyi Banda Rama daketa zabga kuka ciki ne da ita yazamiyi da wannan tashin
hankalin gabanta Banda wari da tsutsotsi meyake yi yanzu Kuma ace ciki Ja'e ka cucemu
yanzu yazamiyi da ita cike da kuka yafurta hakan jiki a sanyaye Aduke ta karaso jikin Rama ta
rungumeta suka ci gaba da kuka ba Wanda be kwalla ba cikinsu ta tausayi



Lamunde ce ta zaunar dasu kuyi hakuri yayana komai na rayuwa yanada iyaka na tabbatar
izuwa yanzu Ja'e yayi nadamar abunda ya aikata sanadin Yar uwarku Tenkwai ta hora shi ta
hanya me sauki ya Kuma dawo hankalinsa kome yayi rashin tarbiyyane babansa ne ya
sangarta shi ya koya Masa mugayen Dabi u irin nasa


Wanda sanadinsu ya kashe kakanku da babanku na rasa gudan jinina zangaya muku komai
idan mado ya tashi duk randa ya farka nayi alkawarin Gaya muku ainihin gaskiya zai iya
kasheni a yanzu zeyi tunanin nagaya miki wani Abu game da abunda ya faru shekaru masu
yawa baya shiyasa zan Gaya muku Dan gaba

Ja'e ne kwance Yana ta rusa ihu kaho ka rasa danka guda daya zanje na kashe kaina karabani
da farinciki na Tenkwai ce farin ciki na ya kamo shi hankali tashe bazaka mutu ba dana zan
maidoma da farincikin ka yanzu ba dadewa fuuu ya fice ransa a bace ya nufi gidansu Tenkwai

Ya shiga gidan da fadawansa wuce muje abunda ya fada kenan da gudu lamunde ta shiga
tsakiya bazata je ko inaba nagaji da wannan zaluncin idan baka fitaba zan fasa kwai kowa yaji
agarin Nan wayanda suka sani da wayanda basu saniba Dan Kai kasan nasan komai ku
kyalemu haka mu bamasan sarautar wannan gari bamu da magaji ka fita idan Kuma kasheni
kazo yi ka kasheni kafita daga harkar diyata ta fashe da kuka



Jikin kaho har rawa yake meke Shirin faruwa kar dai tadena tsoron sa yai Mata wani mugun
kallo Dole Tenkwai zata koma gidan Dana kinsan dalilin dayasa nabarku a Raye idan ba haka
ba zan salwantar da rayuwarku keda diyarki daga doron kasa ki kiyaye nagaya Miki ke Kuma ki
shirya Ja'e zezo ku koma duka kuka suke kowa hankalinsu ya tashi baya jikinsu ga halin da
aduke take ciki sai Jin tari sukai a dakin da mado yake da hanzari suka dinguma dakin shine ya
farfado



A kowane bangare parlour uku ne dakunan bacci kowane parlor guda biyune sai bene anan
akaiwa haleema nata jeran yayinda bangaren Jeddah ba azuba ko tsinkeba a sama a rufe yake
kowacce komai kala daya aka samusu paint ma iri daya ba bambanci zuwa karfe 1 na Rana
gida ya cika da Yan biki kawayen haleema sunzo waleemar data shirya karfe biyu malamai suka
Fara zuwa Mata suka baje fefe akan rayuwar aure Zama da Miji inda suka Raba Mana sirrin
mallake miji yar uwata amarya Kuma uwargida saurareni dakyau cewar wata zakakurar malama
samu ruwan da tattabaru suke Sha a debo Miki da saiwar taba ki jika kidinga tsarki da Shi kuji
tsoro Allah Mata idan kinsan Zaki zalunci mijinki karma ki Fara Dan bancika bawa me kishiyaba



Idan kinsan bazaki adalci ba karki amfani dashi shi Miji kamar sarkin gargajiyane a fadarsa
haka yake Yana son yaji matarsa tana Wasa dashi sai yaji a duk duniya kamar Babu wani
megida sai shi a duniya sai kanshi ya Kara girma Dole mace ta koyi wayannan ta iya idan ba
hakaba kina ji kina gani kishiya ta kwace Miki miji idan ita ta iya


Shan bananar oga ba karamar fada take jawowa mataba shikansa Shan kala kalane Kinga
wayannan yayan guda biyu kisa harshenki kidinga tsotsarsu a hankali kina shafa saman
bananar a hankali ki gangaro samn bananar kisamu tsakiyar hudar Nan ki Dan zira harshenki
kina hura Masa iska zakiga yadda me gida ze sume daga Nan sai ki Fara tsotsa kamar alawa
hmmm wani shagalin sai a turaka hajiyata ki cire kunya ba kunya tsakaninki da mijinki kina Sha

kina shafa wayannan yayan guda biyu



Sai ki gangaro marar sa kidinga shafawa a hankali ki tsotsi cibiyarsa sosai sai ki koma kan
nononsa ki samu kan nonon kidinga mulmula kina tsotsa kina Dan ciza a hankali daga Nan sai
kiss kala kala ta ko Ina kisa bakin ki tsakankanin wuyansa kidinga lasa a hankali ki juya
bayansa kidinga lasar ko Ina tsaf idan Kika gwada wannan Kika cire kunya kingama da namiji


Ki lailaya shi San ranki Zaki iya juya Masa baya kina Shan sweet Yana Shan hq zaku tsayawa
juna a Rai kidinga yawan kiss din mijinki wannan haduwar yawun Yana Kara dankon kauna da
shakuwa duk inda yaje zeta kewar wasannin da kike Masa ki Zama yarinya karama a wajensa
kidinga shagwabe Masa kidinga bashi labarai na dariya me sa nishadi ki yawaita sa Kaya masu
fito da surarki Koda ko bakisa kana Nan kaya ba musamman ke me kishiya Dole sai kin dage



Dole ne ki dage da girki duk macen dabata iya girki ba sunata sorry a wajen miji kina ji kina gani
kishiyarki zata kwace shi saboda ita ta iya girki ki zamto me godiya game gida duk abunda yai
Miki komai kankatarsa nuna Masa kinji Dadi Kita zabga Masa godiya Koda yace bayasan
godiya ki Masa danzeji Dadi a ransa sai addu a kiyawaita yi Masa addu a Banda ta boye a fili
musamman lokacin dazeje kasuwa ko office



Kisamu kwakwa da dabino da madara kidinga ci idan kingama ki Dora da peak ta ruwa Zaki yi
mamakin Ni I'ma
Ki nemi original madarar shanu kishata a tsaye amarya Zaki mamakin yadda Zaki gigita megida
Ki samu danyen zogale ki markada ki tace ki samu garin kanumfari da madara ta ruwa da Zuma
ki zuba a ciki kidinga Sha safe da yamma wani shagalin sai a turaka hajiyata




Manta wayarka ruwan rake ruwan kankana ruwan kwakwa a hadasu waje daya adinga Sha
Idan gabanki Yana da zurfi ki hadin Dan bashana kinemi nama da nonon akuya ki dafa namanki
ki Masa hadin farfesu komai da komai idan ya dakko dahuwa saiki zuba nonon akuyar idan ya
dahu saiki cinye sai an gwada akan San na kwarai

Ki yawaita cin kayan fruit uwargida ki musamman kankana ki hada har kwallayanta
Kidinga cin cocumber da tumatir da albasa
Da hadin zogale da kuli da koren tattasai da tumatir da albasa
Yar uwa nemi Zuma ki insert da ita wallahi tafi wannan maganin dazaki siya na dubun nai
Mata ku guji sa lalle a gabanki keze Miki magani ya Kuma nakasa me house zesa gabansa
yadinga kwanciga Nan da Nan baze dinga abun arziki ba
Kidan tafasa shi San kadan kisa Zuma Amma idan kina insert ze kashe gaban mijinki



Kinemi kanumfari da Zuma garin ridi da nonon shanu Mara tsami ki dafa kaninfari da ruwa idan
ya dakko dahuwa sai ki sauke ki zuba garin ridi da madarar Shanu Mara tsami kihade guri
guda kisa a firij idan baki da shi kisa kankara da yamma kisha ba akara yinsa sai bayan sati
daya Ki samu Karo da Dan kumasu da pure Zuma da miski original kidaka Dan kumasu da Karo ki
tankade su ki zuba zuba da miski siyi dai dai sai ki dinga insert dashi idan yai 30 minutes ki
wanke da ruwan Dumi Amma
Ke budurwa bakya bukatar haka idan kina bukata Zaki dinga amfani da bagaruwa kitafasa ta
kidinga tsarki da ita a memakon ruwan Dumi Amma fa Zaki hade Gam ba ruwan idan Taki shiga



Bara na dakata anan Naga lokaci Yana tafiya gashi la asar ta wuce Nan akaita addu oi aka
shafa aka raba kayan biki Amma bame hoto ko daya kayane gasunan karikice gab da magariba
sai ga amarya Jeddah ankawota anata ihu kawayenta sunga gida nan suka Fara iskanci anata
hotuna sunata yada magana ba Wanda ya kulasu


Abun takaici suka samu labari ai haleema ta jima agidan anan ma sukai walima haukane kawai
Jeddah batai ba kenan haleema ce uwargida tashin hankali afra tadinga kwantar Mata da
hankali ai a banza tunda ke yakeso kinsan a bangarenki ze zauna sai Kuma zuciyarta Tai sanyi



Hajiya ranta ya baci da aka kirata aka Gaya Mata ankai Jeddah Amma ba a Kai mata itaba
Kuma anji kawayenta suna itace uwargida ranta ya baci ta tashi wata Yar yatta Hanan Bata da
kunya ko kadan itama batasan wargi kije gidan suhail kitaya Jeddah kwana saboda kinsan Yana
bangaren haleema yau bazataji Dadi ba itako cike da murna ta mike Dan wlh saita lotsata Tai
Mata iskanci dantaga Yar rainin hankali ce

Kowa ya watse ya rage daga haleema sai Jeddah sai Hanan tana sashin Jeddah ta hade Rai ke
bazaki tafiba cewar Jeddah ko ki koma sa shin haleema ai Ina wajenki sis kinsan kwana ke
kadai bazakiji dadiba ranta yai mugun baci waya gaya Miki nice uwar gida Yana sashena Wasa
kike anty Jeddah suna wannan muhawarar sai ga kawayenta masu siyan baki kowacce kana
kallonta cikakkiyar karuwace suka shigo suna taunar cingam lafiya amarya mukaji kina
balokoko


Mtsww wata fitsararriyar yarinyace zatai mun iskanci Wai ita Yar uwar suhail ce uwarsa ta turota
ta tayani kwana mtsww iskancin banza cewar Nancy wlh saita koma inda tafito mu siyan baki
mukazo yi kece uwargida rangida matar so Dan haka wajenki za a Fara kwana daga baya Kya
sammata ta lasa ko Kuma ita anty haleema ta bar Mata ragowaba beuty ta Kai hannu zata
mareta afra ta rike hannun tana girgiza Mata Kai kyaleta karki tabata Bari shi angon yazo tana
Gama rufe bakinta sai ga angwaye sun shigo kowanne naji da kansa harda faruk wanda ya
dage sai sunje anwa Jeddah test Wanda ya zuga hajiya ta rantse sai anyi gwaji suhail ya
amince suka shigo a zazzauna



A a amarya kinsha kamshi cewar jafar haba dai uwargida take ran gida faruk yai charaf Ina ai
wadda aka Fara kawowa itace uwargida Dan haka haleema ce uwargida Jeddah amarya tunda
ita a gidanma Tai walimar ta batai party irin na yayan iska ba kowa yai shiru sunata zare ido an
rasa me magana ya cigaba da magana ai kayi SA a suhail matarka yarinya me nutsuwa Nan
ameen yace ya isa haka jikin kowa a sanyaye



Aka Fara addu oi aka shafa sunyi tsuru tsuru sunso ai BATSA Amma ba fuska sukace dubu dari
biyu kudin siyan baki aka basu su ukune dama ga Hanan Tai charaf ku ban nawa sun raba
kansu sunaji suna gani suka Bata hamsin dinta chas tace sun cika aka ce suje Al ameen ya
kaisu gida suka fice faruk yaiwa Hanan signa ta fita karki taba Bari Koda Wasa ya shiga dakin
Jeddah yau



Zanyi kokari zan Masa barazana zan Kira hajiya Dan wallahi banyarda da wannan
kodaddiyarba yauwa kanwarmu ki kokarta gobe za aje asibiti ai musu test shikenan ta koma ta
tarar jeddah nata kuka wallahi saikin tafi ban bukatar tayin kwanan ta sheke da dariya sorry anty
Jeddah umarnin hajiyane wannan Kinga ko mijinki baze ketare Shiba bare Ni ya me biyayya
hankali kwance ta jawo ledoji tafara budew Jeddah ta rushe da kuka ta hau gado Hanan takara
shekewa da dariya

Sunje bangaren haleema suna dosa sukaji wani hamshakin kamshi ya daki hancinsu fitinannan
kamshi me Dadi da Sanya nishadi hankali kwance suka shiga akai addu oi aka gama sukai
musu nasiha itama suka ajiye Mata dubu dari biyu tunda ba kowa kowa ya tafi Banda kuka ba
abunda take sun Masa nasiha me ratsa zuciya ya rakasu ya kulle ko Ina ya koma bangaren
haleema Dan yasan waccen jarababbiyar tana wajen Jeddah yasan hajiyace ta aiko yaso ko
sallama suyi cike da farinciki yake kallonta



Tashi ki alwala Nan suka gabatar da nafila suka ci suka Sha cike da farinciki yanata tarairayarta
ya shimfida farin kyalle ya cire Mata kayanta yafara jagwalgwalata tun tana jurewa harta Fara
maida martani chan taji yatafi wani waje Yana laluben hanya nidai najawo musu kofa na fito Dan
wannan sirrin sune asuba tagari masoyan gaskiya



*ANAN ZAN DAKATA SAI NAJI COMMENT DINKU FANS*


*GOBE ZAMU GAMA BOOK ONE MASOYA YAWAN COMMENT YAWAN TYPING NICE
TAKU*



*FEEDYN BASH*
[9/11, 22:30] +234 810 679 5647: *?ARNAN DAJI?*


*NA*


*FAREEDA ABDULLAHI*




*_?KAINUWA WRITERS?? ASSOCIATION_*??
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*TALLAH TALLAH TALLAH*

*KO KUNSAN CEWA LITTAFIN MAHEENA YAZO MUKU DA SABON SALO WANADA ZE
NISHADANTAR DAKU YA FADAKAR DAKU RUBUTUN MUTUM BIYU NE*



*RADEEYAR & AEESHATU*
*KARKU BARI ABAKU LABARI LITTAFIN YA KAYATU SOSAI*



*INA MASU BAUKATAR KARANTA (DAN ISKAN NAMIJI) GA DAMA TA SAMU ZAKU BIYA 200
NAIRA AKAN WANNAN ACCOUNT NUMBER DIN*
*0019681503*
*FARIDA ABDULLAHI*
*STANBIC IBTC BANK*
*KO KUTURO DA KATIN MTN TA WANNAN NUMBER*
*08106795647*



*KUDIN KARATU ZAKI BIYA BANA MALLAKABA AMMA IDAN NAGAMA ZAN MAIDASHI
DOCUMENTS NABAKU BAZAN MUKU ALLAH YA ISABA AMMA GASKIYA ZAN CIRE
MUTUM GASKIYA NAGAYA MUKU KUYI MUN ADALCI KAMAR YADDA NAYI MUKU ZAN
FARA POSTING RANAR FRIDAY WAYANDA SUKA BIYA SUZAN FARAIWA INA MUKU
FATAN ALKHAIRI WANDA YAZAGENI SHIDA ALLAH SANA A NAKE HAKKINA NA NEMA BA
SATA BA*




WANNAN PAGE DIN NAKUNE MASOYANA

*HAFCY SMART KEDA YAN GROUP DINKI GABA DAYA INA MIKO GAISUWA*
*LATEST HAUSA NOVELS*
*DA SAURAN GROUPS DIN DANAKE CIKI NAKUNE KUYI YADDA KUKESO DASHI*

125-130




Yajigata ta kyallen yai facece DA jini saboda ba karamin aika aika aika yai ba saida ya tashi
yaganta a sume da gudu ya bude fridge ya dakko ruwa me sanyi ya zuba Mata ta saki ajiyar
zuciya ya kankameta haba baby meyasa nai Miki haka kiyi hakuri sannu nagode Miki Allah yai
Miki albarka kin wanken zuciyata da Kika fitar dani kunya Kika kawon budurcin ki yadda ban
taba kusantar wata ya mace ba a rywt kema haka ngd sosai yadinga sambatu wani abunma
besan meyake fada ba




A Daren ya dauketa ya gasa Mata jikinta yai Mata wanka ya cire kyallen zanin gadon ma yadan
shafa kadan ya cire shi ya kwantar da ita kunya duk ta lullubeta sai lallabata yake kamar kwai




Da sanyin safiya ya Kira faruk yazo da wuri ya bashi kyallen matata ta wanku daga zarginka
saura Jeddah ta ya sheke da dariya dama nasan wannan lafiya take Amma wacchan sai dai
inma fatana alkhairi hajiya tace na dauketa dakai muje asibiti wallahi baka isaba ba inda zamu



Be dire rantsuwarba yaji maganar hajiya faruk ya kirata kun tafi asibitin ne kose nazo dakaina a
a gar....be karasaba ya rufe Masa baki Yana rokonsa ya tuntsure da dariya yanzu zamu tafi
dama kyallene suhail yace na kawo Miki yarinya takawo budurcin ta hajiya ta rangada guda
alhamdulillah naji Dadi Amma baza ai wannan tonon silin ba Wanda ya kamata suji munji Dan
haka zan gayawa daddyn ku



Suhail takaicine yasa ya shiga daki Yana zuwa yaga sadiya nata rawar dari da hanzari ya
karasa lafiya yaji jikinta kamar garwashi Nan ya sa mata hijab ya dauketa sai mota faruk kirawo
jeddah tazo muje asibitin tunda Hanan na gida ya sheke da dariya waye sa anta sai Kuma ya
tuna ok bara nazo kula da ita

Bari mu waiwayi jeddah tunda suhail ya fita take ta rusa ihu tana tsinewa hajiya da Hanan
aranta ta dauki alkawarin saita sa haleema dana sani a rayuwarta tunda Tai Mata haka ga
wannan shegiyar Hanan data zage take ta cin kayan kwalam ko kallonta batayi takaici kamar ta
mutu hankalinta be kara tashi ba sai da taga daya tayi ta tabbata baze dawo ba ga Hanan
tanata chatting tana dariya taci Tai kat ga dubu hamsin a lalitarta



Ji kake tas ta fyallawa Hanan Mari Dan ubanki gidan ubankine Nan dazaki sani a gaba kinai
mun dariya Bata rufe bakinta ba Hanan ta rufe ta da duka nizaki Mara Ni sa arkice shegiya
ragowar maza yar iska sai da Tai Mata lilis sannan ta kyaleta tana huci ta dauki Jakarta tabar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login