Showing 57001 words to 60000 words out of 82249 words
Chapter 20 - A DAREN FARKO COMPLETE Book by Rabi'atu Nasidi Abubakar .pdf
masa nauyi aka har sai da yaji kunya ta kama shi
sosai wato Abba ya fahimci ba sa son ba wa
khalifa auran fatima shi yasa yadanne damuwarsa
duk yadda yake son khalifa ya auri fatima ya
hakura, ko kusa bai cancanta suyi wa Alhaji
muhammadu haka ba duk yadda mutumin kirki
yake mai son mutane da kula da hakkin makotaka
yakai Alhaji sai son barka yana samun yabo a
bakunan mutanan unguwar, su kam alhaji babu
abunda bai yi musu ba ko kusa bai cancanta suki
dansa ba.
Ya daga ki yace "Don Allah alhaji kar kayi
tsammanim hana khalifa fatima nake son yi.
Abba ya katse shi da sauri yace "wallahi ba haka
nake nufi ba, ko a baya damuwar da khalifa ke
ciki tasa idona yarufe na shagala daga baya nayi
nazari na sawa zuciyata hakuri.
Malam yace "Alhaji na gamsu da bayananka na yi
fatan Allah yasa haka shi yafi alheri garesu gaba
daya, na bawa khalifa fatima.
Abba yace "don Allah abba kada kayi hushi da ita
albarkar auran nan ake nema in dai kuna fushi da
fatima wannan albarkar ba samuwa za tayi ba.
Sai a lokacin xuciyar malam ta dan sassauta
daga damuwar da yake fama da ita, bayan tafiyar
Alhaji ya dawowa inna da bayanin abinda abin da
abba yazo mai dashi, inna tace "kai ni dai kam ba
zan fasa fadar cewa wannan abu bai yi min dadi
ba, to idan ma naboye ban bayyana a bakina ba
Allah na gani xuciya b dadi .
Malam yace "ba komi. mu barshi a haka Allah
yakaddara din mu yi fatan alheri ,fushi ba namu
bane. fushin mu ba zai yi maganin matsalar ba
face yakara jagula al'amarin, duk yadda zamuyi
ba za mu ba musbahu fatima ba tunda Allah bai
kaddara matarsa bace.
Tace "to malam yanzu ina musbahun?
Yace "Ni tunda yafita daga asivitin nan ban kara
ganinsa ba, ban san ina yayi ba wayarsa ma
gashi a kashe take tun da muka dawo banganshi
ba nake ta kiranta bata shiga ba.
Inna tayi tsaki tace "Duk fatima ce taja tun farko
in da bata ba khalifa fuskar yaso ta ba zai so ta?
mutumin da ya san an yi masa baiko ina shi ina
kula wani namiji. Fatima ta ban mamaki Allah
malam wannan halayyar arota kawai tayi ba ta ta
bace, ina matukar jin kunyar yaron nan yagama
sawa ransa ba shi da mata sai ita lokaci guda
ace yarasa? haba ai abin da ciwo.
Fatima dai na daga dakinsu tana ji bata ji dadin
abubuwan a ranta amma soyayyar da takewa
khalifa tasa tashare komi in dai za ta samu cikar
burinta akan dr. khalifa xancen ya kare.
Yawan kuka datayi ya haifar mata da zazzabi da
ciwon kai, tasamu babban zani ta kudundune
kanta a ciki tana wasi wasi wayarta tafara ringing
ganin nomban khalifa yasa tadaga dasauri.
Muryarsa a sanyaye yace "Fatima me ki ke yi
yanzu?
Tace "A kwance nake zazzabi ne yarufeni.
Yace "Subhanallahi *in sha magani?
Tace "yanzu dai zan sha.
Yace "zan iya zuwa in ganki?
Tayi shiru, yace "ko akwai matsala?
Tace "Gani nayi ba ka da lfya.
Yace "na ji sauki tunda na sameki dama rasaki da
naga da gaske zanyi ne yaja min ciwo, lokacin
danaga wannan katin na tabbatar na rasaki sai
naji gaba daya duniya ta min kunci, abin cikinta
ma ya min kunci, hankalina ya tashi gaba daya
na kasa mallakar kaina, ,na yi kokarin in daure
damuwa ta ta kai matakin data kai amma da
yake ba ni ne nasa kaina a damuwar ba hakan bai
yiwu ba gareni dole sai da kowa ya fahimci
matsalata da farko na yi zaton mfarki nake ashe
gskia ne don Allah fatima ki nemar mini iso gun
inna da malam su amince in ganki zuciyata ba ta
da juriya a kanki ba zan iya jurewa rashin ganin
ki ba.
Fati ta runtse ido tabude tace "Ba komi kazo
gdan kuma zan fito zaure kaganni.
*****
A gdansu Dr. khalifa xanceb da ake ta nanatawa
knan za a daura auran khalifa da fatima nan da
kwana biyu masu zuwa, reshe ya juye da mujiya
,nan da nan Abba yashiga kiran abokansa da yan
uwa a waya yana shaida musu batun daurin
auran dan lelen dansa biki daisai bayan sati daya
domin ba abu ne na wasa a tare dasu ba, auran
khalifa abin alfahari ne a tare dasu sai kowa
yasan ana yi, mama ce dai bata nuna farin cikinta
sosai sbda ta tsani abinda za ace ta yi son kai
ko son zuciya wanda tabbas ta san sai an
fada,anty sadiya tai ta tsaki a ranta.
Ko yushe tananuna mata cewa aure nufi ne na
Allah babu wanda za ya auri matar wani, Allah
yayi fatima matar dr. khalifa ce dole shi zai auri
matarsa, surutun mutane ba karewa yake ba duk
yadda kaso da taka tsantsan dinka sai an yi
surutun, idan b a yi maka akan wani abin ba sai
an yi a wani abin shiyasa idan mutum yagane to
yasa*i ransa yayi komi kansa tsaye kawai
yahuta, mutum ya fuskanci Allah a cikin
al'amarinsa to karya damu da surutun mutane.
Mama tace "kai sadiya duk fa yadda za ki kare
abin nan ba zan fasa cewa Khalifa yayi son kai
ba.
Tace "to mama shi yace sai an ba shi ta karfin
tiya? muna zaune fa aka ce an bashi to sai ya ki
karba don kada mutane su ce ya yi son kai?
A bisa dole mama tahakura don bata samu goyon
baya ba ta kowanne fannin, dayake harka ce ta
masu kudi duk da kasancewar baa gayawa yan
uwa ba tun auran da wuri ba amma daga lokacin
da aka fara bada sanarwar daurin auran gdan
yafara cika da mutane maza da mata yan taya
murna.
Ummi tana gdansu tun lokacin da dr. khalifa
yafito daga asibiti ta tabbatar za a yi auransa da
fatima ta karasa rikicewa hankalinta a tashe
tajewa hjiyarta da labarin, ta bayyana mata duk
yadda abubuwan suka faru tace "Hajiya mama da
abba babu abunda suke sosai farin cikin dansu,
Abba da kansa yaje ya sanar da mahaifin fatima
halin da dansa ke ciki a kan yarsu, suka taho
asibitin da niyyar dubashi lamarin dayasa musbhu
yace ya barwa khalifa fatima sun manta ina son
khalifa tun kafin yaso fatima, bbu wnda yadamu
da hlin danake ciki ana nan an fara shirye shiryen
auran gadan gadan.
Hajiya tashare mata hawaye tace "Daina kuka
ummi in dai ina raye a gdan duniya nan zanyi
miki maganin damuwarki, ba zan taba cewa
kidaina son khalifa ba don ita zuciya ba a rabata
da abinda take so a zauna lfya, idan har muka
hakura da khalifa to mata muka rako duniya,
wannan dogon lokacin damuka dauka muna
nemansa ba zai tashi a banza ba, tashi mu koma
gun malam.
Ummi tadanyi jim sannan tace "hajiya bai dace
mucigaba da wahalar da kammu a gun zuwa
gdan mlami ba da wahala idan hakan zai amfanar
damu tun da a baya bai mana amfanin kmi ba.
Hajiya tafiddo ido tace "ke saurara nsara a hankli
samunta idan lokacin samuwarta ya zo za kiyi
mamakin aikin malam, ke de muje muji ta
bakinsa, motsi ai yafi labewa, bari in karasa
miyar can yunwa nake ji.A DAREN FARKO
30
A wannan rana aka sallami dr. khalifa daga asibiti
duk da ba jin sauki yayi ba ko a ganin ido idan ka
dubeshi ka san yana fama da ciwo irin na zuci
wanda fuska ke bayynar da shi, bbu wanda ya
samu bakin tattauna wata magana sai da suka
dawo gida gaba daya.
Jikin fati a sanyaye ta bi iyayanta zuwa gdansu
gaba daya a razane take domin fuskokin iyayanta
sun nuna mata akwai babbar magana wadda ba
za ta taba yi mata dadi ba, ta zauna lakwas a
rumfar inna tana jiran abinda za ace mata
musamman ganin yadda malam musa yazauna
ya lankwashe kafafu yace "fatima ai kamata yayi
tunda kin zabi khalifa sai ki koma gdansu da
zama a yi bikin na ku a can ko?
Inna tace "Ni ma haka na gani malam.
fatim tace "Don Allah baba kuyi hakuri kada kuyi
fushi dani, ba ni nace musbahu yafurta ya hakura
dani ya barwa khalifa ba shi yayi niyyar kansa.
Inna tace "ke da Allah rufewa mutane baki waye
sa'anki a nan da za ki zo mana da wannan
maganar ta bnza da wofi, da ace ba ki nuna
ra'ayin khalifa kike ba musbahun zai fadi haka,
misbahu ya san ciwon kansa kuma yana kishin
kansa dole yace ya hakura domin ba zai zauna a
walakanta shi a banza ba.
Malam yabude baki zai yi magana wani kanin
fatima me suna ibrahim yashigo yashaidawa
malam cewa ga abba can a waje yace yana son
ganinsa.
Tsaki yayi yamike yafito, ya umurçi Abba daya
shigo zaure, ibrahim yadebo kujerun zama na roba
suka zauna suka ka ra gaisawa.
Alhaju mahammadu yace "malam na yi wa khalifa
iyakar nasihar dazan masa Alhamdulillahi kuma
ya fahimceni ya amince da nasihata ya hakura da
fatima, na yi hakane sbda dogon nazarin da nayi
a kan al'amarin don Allah malam kuyi hakuri kada
kuyi fushi da fatima, fushin iyaye ba ya taba
gyara sai illa, a bata goma daya bata gyaru ba,
idan kukayi fushi da fatima al'amarin ne gaba
daya zai lalace ba za asamu mafita ba, idan dai
za muyi hakuri mu klli rayuwar yadda take tafiya
cikin yaran bbu wanda yake da lifi face haka Allah
yakaddara, kowane mutum da Allah ya halicce shi
yarubuta abinda zai faru dashi a rayuwarsa kuma
babu wanda zai kaucewa wannan kaddarar tasa.
Kan malam na kasa nauyin maganar Abba sun
masa nauyi aka har sai da yaji kunya ta kama shi
sosai wato Abba ya fahimci ba sa son ba wa
khalifa auran fatima shi yasa yadanne damuwarsa
duk yadda yake son khalifa ya auri fatima ya
hakura, ko kusa bai cancanta suyi wa Alhaji
muhammadu haka ba duk yadda mutumin kirki
yake mai son mutane da kula da hakkin makotaka
yakai Alhaji sai son barka yana samun yabo a
bakunan mutanan unguwar, su kam alhaji babu
abunda bai yi musu ba ko kusa bai cancanta suki
dansa ba.
Ya daga ki yace "Don Allah alhaji kar kayi
tsammanim hana khalifa fatima nake son yi.
Abba ya katse shi da sauri yace "wallahi ba haka
nake nufi ba, ko a baya damuwar da khalifa ke
ciki tasa idona yarufe na shagala daga baya nayi
nazari na sawa zuciyata hakuri.
Malam yace "Alhaji na gamsu da bayananka na yi
fatan Allah yasa haka shi yafi alheri garesu gaba
daya, na bawa khalifa fatima.
Abba yace "don Allah abba kada kayi hushi da ita
albarkar auran nan ake nema in dai kuna fushi da
fatima wannan albarkar ba samuwa za tayi ba.
Sai a lokacin xuciyar malam ta dan sassauta
daga damuwar da yake fama da ita, bayan tafiyar
Alhaji ya dawowa inna da bayanin abinda abin da
abba yazo mai dashi, inna tace "kai ni dai kam ba
zan fasa fadar cewa wannan abu bai yi min dadi
ba, to idan ma naboye ban bayyana a bakina ba
Allah na gani xuciya b dadi .
Malam yace "ba komi. mu barshi a haka Allah
yakaddara din mu yi fatan alheri ,fushi ba namu
bane. fushin mu ba zai yi maganin matsalar ba
face yakara jagula al'amarin, duk yadda zamuyi
ba za mu ba musbahu fatima ba tunda Allah bai
kaddara matarsa bace.
Tace "to malam yanzu ina musbahun?
Yace "Ni tunda yafita daga asivitin nan ban kara
ganinsa ba, ban san ina yayi ba wayarsa ma
gashi a kashe take tun da muka dawo banganshi
ba nake ta kiranta bata shiga ba.
Inna tayi tsaki tace "Duk fatima ce taja tun farko
in da bata ba khalifa fuskar yaso ta ba zai so ta?
mutumin da ya san an yi masa baiko ina shi ina
kula wani namiji. Fatima ta ban mamaki Allah
malam wannan halayyar arota kawai tayi ba ta ta
bace, ina matukar jin kunyar yaron nan yagama
sawa ransa ba shi da mata sai ita lokaci guda
ace yarasa? haba ai abin da ciwo.
Fatima dai na daga dakinsu tana ji bata ji dadin
abubuwan a ranta amma soyayyar da takewa
khalifa tasa tashare komi in dai za ta samu cikar
burinta akan dr. khalifa xancen ya kare.
Yawan kuka datayi ya haifar mata da zazzabi da
ciwon kai, tasamu babban zani ta kudundune
kanta a ciki tana wasi wasi wayarta tafara ringing
ganin nomban khalifa yasa tadaga dasauri.
Muryarsa a sanyaye yace "Fatima me ki ke yi
yanzu?
Tace "A kwance nake zazzabi ne yarufeni.
Yace "Subhanallahi *in sha magani?
Tace "yanzu dai zan sha.
Yace "zan iya zuwa in ganki?
Tayi shiru, yace "ko akwai matsala?
Tace "Gani nayi ba ka da lfya.
Yace "na ji sauki tunda na sameki dama rasaki da
naga da gaske zanyi ne yaja min ciwo, lokacin
danaga wannan katin na tabbatar na rasaki sai
naji gaba daya duniya ta min kunci, abin cikinta
ma ya min kunci, hankalina ya tashi gaba daya
na kasa mallakar kaina, ,na yi kokarin in daure
damuwa ta ta kai matakin data kai amma da
yake ba ni ne nasa kaina a damuwar ba hakan bai
yiwu ba gareni dole sai da kowa ya fahimci
matsalata da farko na yi zaton mfarki nake ashe
gskia ne don Allah fatima ki nemar mini iso gun
inna da malam su amince in ganki zuciyata ba ta
da juriya a kanki ba zan iya jurewa rashin ganin
ki ba.
Fati ta runtse ido tabude tace "Ba komi kazo
gdan kuma zan fito zaure kaganni.
*****
A gdansu Dr. khalifa xanceb da ake ta nanatawa
knan za a daura auran khalifa da fatima nan da
kwana biyu masu zuwa, reshe ya juye da mujiya
,nan da nan Abba yashiga kiran abokansa da yan
uwa a waya yana shaida musu batun daurin
auran dan lelen dansa biki daisai bayan sati daya
domin ba abu ne na wasa a tare dasu ba, auran
khalifa abin alfahari ne a tare dasu sai kowa
yasan ana yi, mama ce dai bata nuna farin cikinta
sosai sbda ta tsani abinda za ace ta yi son kai
ko son zuciya wanda tabbas ta san sai an
fada,anty sadiya tai ta tsaki a ranta.
Ko yushe tananuna mata cewa aure nufi ne na
Allah babu wanda za ya auri matar wani, Allah
yayi fatima matar dr. khalifa ce dole shi zai auri
matarsa, surutun mutane ba karewa yake ba duk
yadda kaso da taka tsantsan dinka sai an yi
surutun, idan b a yi maka akan wani abin ba sai
an yi a wani abin shiyasa idan mutum yagane to
yasa*i ransa yayi komi kansa tsaye kawai
yahuta, mutum ya fuskanci Allah a cikin
al'amarinsa to karya damu da surutun mutane.
Mama tace "kai sadiya duk fa yadda za ki kare
abin nan ba zan fasa cewa Khalifa yayi son kai
ba.
Tace "to mama shi yace sai an ba shi ta karfin
tiya? muna zaune fa aka ce an bashi to sai ya ki
karba don kada mutane su ce ya yi son kai?
A bisa dole mama tahakura don bata samu goyon
baya ba ta kowanne fannin, dayake harka ce ta
masu kudi duk da kasancewar baa gayawa yan
uwa ba tun auran da wuri ba amma daga lokacin
da aka fara bada sanarwar daurin auran gdan
yafara cika da mutane maza da mata yan taya
murna.
Ummi tana gdansu tun lokacin da dr. khalifa
yafito daga asibiti ta tabbatar za a yi auransa da
fatima ta karasa rikicewa hankalinta a tashe
tajewa hjiyarta da labarin, ta bayyana mata duk
yadda abubuwan suka faru tace "Hajiya mama da
abba babu abunda suke sosai farin cikin dansu,
Abba da kansa yaje ya sanar da mahaifin fatima
halin da dansa ke ciki a kan yarsu, suka taho
asibitin da niyyar dubashi lamarin dayasa musbhu
yace ya barwa khalifa fatima sun manta ina son
khalifa tun kafin yaso fatima, bbu wnda yadamu
da hlin danake ciki ana nan an fara shirye shiryen
auran gadan gadan.
Hajiya tashare mata hawaye tace "Daina kuka
ummi in dai ina raye a gdan duniya nan zanyi
miki maganin damuwarki, ba zan taba cewa
kidaina son khalifa ba don ita zuciya ba a rabata
da abinda take so a zauna lfya, idan har muka
hakura da khalifa to mata muka rako duniya,
wannan dogon lokacin damuka dauka muna
nemansa ba zai tashi a banza ba, tashi mu koma
gun malam.
Ummi tadanyi jim sannan tace "hajiya bai dace
mucigaba da wahalar da kammu a gun zuwa
gdan mlami ba da wahala idan hakan zai amfanar
damu tun da a baya bai mana amfanin kmi ba.
Hajiya tafiddo ido tace "ke saurara nsara a hankli
samunta idan lokacin samuwarta ya zo za kiyi
mamakin aikin malam, ke de muje muji ta
bakinsa, motsi ai yafi labewa, bari in karasa
miyar can yunwa nake ji.
Ummi tace "ni don haushi ma ko yunwa ba ta
damuna. ina mamakin son kan da ake nunawa
kowa akan khalifa amma ta watsar da komi ta
kanta kawai take ko kunyar idona ba ta ji.
Hajiya tace "duk ki kyalesu son zuciya bacinta da
sannu dukka za sugane kurensu.
Ummi ta tashi tashige dakin hajiya ta tsaya a
gaban madubi tana karewa kanta kallo tare da
tuno siffofin fatima a idanuwanta tajinjina kai tare
da ajiyar zuciya tace "ba komi.
Sai bayan sallar isha'i suka isa gdan malam
shima yana mamakin ganinsu a wannan lokacin
ya san ba lfya. suka baje masa bayanin komi.
Unmi ta marairaice tace "Don Allah malam
kataimakeni xan rayu ckin bakin ciki mai tsanani
idan narasa dr. khalifa dole in yi kishin fatima
domin ta san sirrina ta san abinda ke ckin
zuciyata, ko zan hakura dr. khalifa yarayu da
wata diya mace ba dai fatima ba, na amince in
rasa shi amma kada wata ta mallake shi.