Showing 66001 words to 69000 words out of 82249 words
Chapter 23 - A DAREN FARKO COMPLETE Book by Rabi'atu Nasidi Abubakar .pdf
yace "kin yi
daidai knan?
A hankali tace "kayi hakuri.
Yayi saurin katseta yace "Ba zan yi hakurin ba.
Tabude baki cike da mamaki tana kallonsa abin
ya ba shi dariya ya iso gabanta ya kamo
hannunta yamikar da ita tsaye, kai tsaye
yahadata da jikinsa ya matseta yadda ba za ta
iya motsi ba, ya cusa bakinsa ckin nata yadinga
tsotson lebbanta ckin wani irin salo na
gwanancewa a harkar sarrafa mace har jikinsa
yafara rawa yafara manta a ina yake.
Kwatsam yaji mama na kwalawa fatin kira daga
falo dasauri yasake ta yafito falon, mama tayi
mai wani irin kallo fuskarta a tsuke tace "Daman
kana ciki?
Yayai dan murmushi yana sosa keya yace "Yanzu
na shiga.
Ta harare shi tace "To me ka shiga yi?
Yace "A'a gani nai dai ban ga fatin a falo ba shi
ne na bita ciki.
Mama taja tsaki tace "ka ji dashi dai ina fatiman.
Yace "Kayanta take swa, ya wuce tebur yana
bude buden kayan abincin yace "mama asa su
fatima su kawo mana dakina muna da yawa.
Tace "kai kafita daga idona khalifa babu abunda
zai kawo fatima dakinka kuma idan baka saurara
dashiga dakinsu ba zanyi maganin ka.
a zuciyarsa yace "a baya ma na taba fatima
ballantana yanzu, ai zancan ace kada in taba ta
ma bai taso ba, mutum da halak malak. Unmi ce
ta taya shi kai abinci tana zolayarsa yana dariya,
ummi tana mamakin yadda khalifa yazamo mai
mata walwala akan fatima ya dawo kamar ba shi
ba, mutumin da murmushi ma a baya tsada yake
masa, shi ne yanzu ake hira dashi yana dariya, in
dai kana son ganin walwalar khalifa yi masa
zancan fatima, wannan lamari yana taima zuciyar
ummi tare da gigita ta, abinda ta tabbatarwa
ranta shi ne na raba zuciyar Dr. khalifa da son
fatima sai dai mutuwa idan ransa yabar jikinsa
amma ba dai wani boka ko malam ba.
A DAREN FARKO
34
Abokansa suka tsare su dtambayar ina amarya
tunda an ce tana gdan dole suna son ganinta,
khalifa ya marairaice fuska yace "to ya zanyi !?
Mama ta yi ruwa ta yi tsaki ta ce fatima ba za
tazo dakin nan ba, ni ban taba ganin irin wannan
tsarin ba mutum da matarsa a dauki ido a dora
mai ko kallon fatima nayi mama sai ta hau fada
na rasa dalili bata san jin zuciyata nake kamar za
tafashe ba idan tana hanani ganin mata ta. "
Wani a cikinsu mai suna Nura yace "Ai mama tayi
min daidai sanin halinka ne yasa tayi ma
haka,idan aka kyaleka za ka iya kwana da fatima
a dakin nan da safe kuma kayi mirsisi kana kallon
idon mutane.
Khalifa yakara fusata yace "Kai da Allah kar ka
dada batan rai haramun ne dan na kwana da
matata.
Dr. Bashir yabushe da dariya yace "Wannan ihu
ne dai bayan hari in ka isa katafi dakin mama
kayi mata wadannan fadace fadacen karshe tace
sai bayan wata uku za a kaima amaryar in ga
kuma yadda za kayi.
Khalifa yayi dariya yace "Tabdijam ai kuwa da na
basu mamaki nima in ga yadda za ayi dani.
Nura yace "Uhum ka bisu dai a sannu idan kai
baka ba su mamaki ba su subaka mamaki.
*****
Mama tayi tsayuwar daka gun gyara amarya da
abubuwan da za sukawo mata ni'ima a jikinta, ita
dai burinta hankalin danta yakwanta,. Fatima ta
cika ta batse ta kara wani irin kyau kyaun ma
mai ban sha'awa, tayi fresh babu abinda ke
damunta.
Mama ta hanata fita ko ina don kar ta shiga
dakin khalifa sai dai shi in ya shigo su gaisa iya
fali.
Ya yi fushin ya yi mitar har ya gaji ya zuba ido
shi kadai yasan damuwar da yake fama ita a
zuciyarsa, a ranar da fatima tayi kwana biyu a
gdan ana ya jibi za a kaita gdan Dr. Khalifa aka
kai kayan lefenta gdansu, lefen da aka dinga
surutun karya tayi yawa, wannan ai
almubazzaranci ne da dukiya kamar ba masu
neman taimako da za a kashe dukiya irin wannan
a lefe,? Abinda 'yan'uwan abba sukayi ta fada
knan, daga bisani wannan yazamo ba abin surutu
ba lokacin da aka kaisu ganin gdan dr. khalifa da
fatima za su zauna wanda yake court road, da
irin kayan alatun da aka dankara a gdan abin sai
ya wuce ayi magana da baki sai gani da ido, duk
wani abinda za a kawata gda dashi a kalla asan
ya yi kyau sai da akasa a cikin wannan gda, komi
ya kammala amarya kawai ake jira.
Washegari ranar asabar wanda yakasance saura
kwana daya akai fatima gdanta tatashi da ciwon
kai abisa dole mama tace khalifa yashiga dakinsu
ya dubata, shi bai ma san ba ta da lfya ba svda
hushi yayi yadaina shiga harkar mama da ita
kanta fatin, idan ma yashigo falon ta gayar dashi
fuska a tsuke yake amsawa sbda ya gaji da jan
ran da ake masa kawai don an ga ya damu.
Lokacin daya shiga falon suka gaisa da mama
yawuce kan tebur zai ci abinci ta dubeshi tace
"Yau baka tambayi matar ta ka ba.
Ya dan tabe baki kamar bai damu ba yace "Oh
tana ina ne ?
Tace "Tna daki ba ta da lfya.
Yaji wani irin abu ya dakar masa zuciya duk da
haka yashare bai bari mama ta fahi ; ci halin da
zuciyarsa tashiga ba, yayi zamansa yafara
tsiyaya tea a kofi yana fadin "Me ya sameta ?
Ta amsa "Tashi tayi da ciwon kai da amai idan
kagama kashiga kaduba ta.
To kawai yace yaci gaba da cin abincinsa, da ya
gama din ma maimakon yashiga dakin au fatima
sai yadauki hanyar fita.
Mama tace "Ba za kaduba fatiman bane ?
Yace "Af har na manta.
Yamurda kofar dakin tana kwance bisa gado
nannade da bargo, idanuwanta a rufe, yazauna
kusa da ita yayaye bargon data rufe, ya taba
wuyanta zafi sosai, yace "Subhanallahi.
Nan da nan yaji tsigar jikinsa ta kama tashi,
yakira dr. hafiz a waya ya gaya masa irin
magungunan dazai aiko masa dasu, yafita dan
yadan hada mata abinda za taci sbda allurar da
zai mata.
Mama tace "za su fita da anty sadiya yanzu za
su amso dinkunan fatima tunda ba kowa a gdan
yazauna yalura da ita.
Zuciyarsa tayi mai fari kal 6au ya sami dama
amma sai yadan kanne yaduba agogo yace "Da
fita zanyi kuwa.
Tace "Kadan jira mudawo bai dace a barta gda
ita daya ba sai 'yan aiki alhali ba ta da lfya.
Bayan fitar su mama yahada mata shayi ba
madara yazuba mata dankali shi kadai yanufi
dakin, yazauna gefen gadon yajawota jikinsa yana
lallabata kamar kwai yarungumeta yana bata
shayi tana dan sha a hankali tace ita dai ta koshi.
Wata daga cikin ma'aikatan asibitinsu dr. hafiz
takawo magungunan yabata tasha yayi mata
allura guda daya tana zuba shagwabarta yadda
taga dama, hankalin khalifa yakara tshi zuciyarsa
ta tsimu komi na jikin fatima ya bayyana a
gareshi, domin wasu riga da siket ne a jikinta
marasa nauyi takara zama fara kal, ko idanunsa
bai iya daukewa a kanta ba, itama tana son
tadinga kallonsa duk da tanajin nauyinsa, ganin
ya fara shafa mata cinya da ciki yasa tadan janye
jikinta ta matsa, yayi narai narai da idanuwan
nan na sa yana mata wani irin kallo mai daga
hankali.
Yace "Haba fatima kin san matsayinki a guna bai
dace ki biyewa mama kina wahalar dani ba, wai
ace fatima tsakanina da ke sai gani da ido daga
nesa,. Ni fa mijinki ne ina da hakki akanki ko kin
manta ne ?
Doguwar ajiyar zuciya tai tace "mama ce ba ta
son in zo gunka nikuma ba zanyi abu ? da zai
bata mata rai ba.
Yace "ai dama ba cewa nayi ki bata mata rai ba,
amma ya dace ace ko da daddare ne kina dan
fakar idonta kizo dakina kitayani hira ki debe min
kewa tunda kin san dole ina fama da damuwa a
zuciyata ko ? tunda kika dawo gdan nan dazama
kullum dare ba na iya barci sbda kewarki fatima,
ina son ko kakane in dinga jin dumin jikinki, ko
rungumarki nayi na miki kiss ai zan ji dadi a
zuciyata ko ? Amma ke ba ruwanki sai ki biyewa
mama ki shareni sai dai in shigo in ganki kyaunki
na karuwa zuciyata tayi ta fama da kewarki ya
kamata ki tausaya min Fatima.
Ya kamo hannunta yakara janta jiki ? sa
yarungumeta sosai yaci gaba da cewa "Wallahi
fatima ina sonki son da ban taba zaton zan ma
wata diya mace a duniya ba, sbda kafin ke ba zan
iya tantance miki meye soyayya ba, nidai nasan
ina mu'amula da mata amma ban taba damuwa
dawata diya mace ba saida nafara ganinki nadin
ga jin tamkar zan mutu idan ba na tare dake, duk
wata natsuwa takan gushe mini idan ban ganki
ba, shi yasa na rikice na gigice lokacin danaga
katin daurin auranki da musbahu, Fatima idan
ciwon sonki ya tsananta a zuciyata sai in dinga
jin kamar ba zan yi doguwar rayuwa dake ba,
fargaba takan kama mini zuciya in rasa yadda
zanyi da raina, fatina dan Allah,. Yayi shiru
yakasa cigaba da magana.
Tausayin sa yakamata sosai taji ciwonta ya
sauka gaba daya babu abinda ke gabanta sai
khalifan tadinga jin wani so da shauki yana ratsa
mata zuciya kamar yau ne tafara sanin khalifa, a
wannan lokacin da kanta tasa hannayenta biyu
tarungumi dr. khalifa kam kam a jikinta tana
hawaye.
Yasa harshensa yadinga lashe hawayen na ta
yana fadin "fatima, fatima kukan me kikeyi.
Ta tura bakinta cikin kunnuwansa tace," kukan
farin ciki ne kada yadameka.
Yadda tayi mai shima haka yayi mata yace "Farin
ciki kala kala ne fatima don Allah fassara min
yanayin farin cikin daya sa ki kuka.
Tace "Babu wani farin ciki ga masoyi wanda
yawuce mai sonsa ya soshi, hausawa kan ce son
maso wani koshin wahala ne, idan mutum yana
son wanda ba ya sonsa ya gamu da wahala idan
kuwa mutum yana son wanda yake son sa yana
ckin farin ciki da kwanciyar hankali, a yau ban san
wanda yafini farin ciki ba shiyasa nake kuka.
Khalifa yayi murmushi yace "Allah sarki ashe in
dai hakane za kiyi ta kuka tunda ni yanzu nafara
nuna miki so da tattali har zuwa ranar da Allah
(SWT) zai karbi rayuwata.
Fatima ina fatan Allah yasa in mutu in barki sbda
nasan insha Allahu za kiyi tamin addu'ar neman
gafarar Allah. Bayan haka ina jimantawa kaina
halin da zan shiga idan na rigaki mutuwa,
mutuwata sutura ce a gareni idan yakasance kin
mutu fatima don Allah ki dinga yi min addu'a.
Ta katse shi ckin damuwa tace "Don Allah
kadaina batun mutuwar nan haka.
Yace "kyaleni in yi fatima duk mai rai mamaci ne
duk yadda muka kai ga son rayuwar duniya sai
mun mutu, tuna mutuwa shi kesa mutum yayi wa
kansa hisabin ayyukansa yadinga sanin cewa zai
hadu da Allah kuma zai ga abinda ya aikata me
kyau ko kishiyarsa.
Tace "To nidai na ji don Allah mubar wannan
maganar.
Yayi murmushi yace "Shikenan na barta, yaci
gaba da dan latlatsa mata jiki har sai da yayi
nasarar kashe mata jikin gaba daya ya kasance
ba ta da wani kuzari, sai yadda yayi da ita, duk
zazzabin da take fama dashi sai da taneme shi
tarasa sai tsabar tsananin son khalifa da shaukin
sa.
Ya zare jikinsa yamike yasawa kofar key yakara
rufe lavulayen dakin yayi dan duhu duhu, tsoro
yacika zuciyar fatima ta tsahi zaune tana rokon
don Alla ya taimaketa kada yayi mata wani abin,
yace "kiyi hakuri kawai fatima nima ba na son
yimiki wannan abin anan gdan sai a gdanmu
amma a halin yanzu zuciyata ba xa ta taba iya
hakuri ba, kada kijefa nin ckin fushin Ubangiji kisa
in je in aikata sabon Allah, kada kijefa kanki kema
ckin fushin Allah kuma kinsan matsayin matar
datake gujewa mijinta.
Jikin fatima yadinga rawa ganin yadda yanufo ta
gadan gadan sai kawai ta sallama zuciyarsa ta
gama karaya ta tabbatar idan bata bashi hadin
kai ba zaiyi ta karfin tsiya, tunda idanuwan sa
sun rufe hankalinsa a tashe yake sosai.
Kokarin da khalifa yayi shi ne ya saita kansa
sanin cewa fatima budurwa ce wadda taba taba
sanin da namiji ba, sannan yarinya ce karama in
barda haka da yau fati ta yabawa aya zaki ? ta,
duk ilahirin jikinta saida khalifa yabi yalashe,
yajuya ta nan yajuya ta chan tading jan numfashi
dakyar don kafin a kai ga bbabban al'amarin
fatima ta galabaita, lokacin datafiya tai nisa
yasamu nasarar rabata da budurcin ta bata san
lokacin data saki wani kara mai karfi ba sbda zafi
da taji ya ratsa mata har kwakwalwar kanta,
tafita hayyacinta hatta numfshin ta sai da yayi
daukewar yan mintuna sannan yadawo, khalifa
yana sane da halin da take ciki sai daya gamsu
son ransa sannan ya kyaleta.
*****
A DAREN FARKO
35
Tuni zazzabin fatima yadawo jikinta yadauki zafi
sosai, yayi saurin dagota yakaita bandaki yasa
tawul da ruwa yadinga shafa mata a jikin sannan
yace tadaure tayi wanka.
fatima kuka take sosai da kyar tayi wankan, gaba
daya jikinta ciwo yake mata ba karamar wahala
tasha ba. Idanuwanta suka yi ja, bayan ta gama
wankan tadaura zaninta tazauna jugum tayi
tagumi tana tunanin wannan azabar ake sha idan
an yi auran ? shin haka khalifa zai yi ta gwada
mata karfi yana gana mata azaba, kai gskiya da
sake.
Yaturo kofar bandakin ya shigo, a tsorace tamike
har abin ya bashi dariya daya fahimci tsoronsa
take ji, shi kansa ya san ya ba ta wahala, ya
matsa dab da ita yace "kiyi hakuri fatima kowace
mace da kike gani tana rayuwa da mijinta sai da
tasha wannan wahalar, ki kwantar da hankalin na
lokaci daya ne daga yau ba za ki kara jin zafi
haka ba.
Tadinga sharar kwalla yace "Don Allah kidaina
kuka in dai ba so kike nima in miki kukan ba.
Wannan abin na yi miki ne don ina sonki, bai
dace yazamo abun damuwa a zuciyarki ba kinga
gdan nan ba mu kadai bane idan su mama suka
dawo suka ga kina kuka kinsan za tadamu don
Allah kiyi hakuri kidaina tunda ba kyaso ba zan ka
ra yimiki ba.
Ya lallabata yakara rungumeta a jikinsa yana
gaya mata kalamai masu sanyi har zuciyarta ta
dan lafa, tafito daga toilet din ta taras ya sauya
shimfidan gadon da kansa, mutumin da ba abinda
yasani a rayuwarsa sai yahuta komi yimasa ake
yi.
Bayan ya gama yafito lokacin ta gama sa
kayanta ta haye gado har yanzu idanuwanta
jawur suke, ta ki yarda su hada ido da khalifa a
bisa dole ya kyaleta yakoma gefe yazuba mata
ido yana murmushi, shi kadai yasan abinda yake
ji a zuciyarsa game da ita, shi dai kam yau ya
san ya kwanta da mace ya gamsu yafara sanin
meye sirrin dake tare da matar aure ta sunna
wadda ke da banbanci data bariki, wadda a baya
suka dauka itace rayuwa ta cinyewa da burgewa,
ashe duk wani sirrin kwanciyar hankali na tare da
matar aure, hakika zai rike fatima dakyau domin
yau kam ya san ya yi aure na birgewa da
morewa, yadaga hannunsa yna ma Allah godiya
daya bashi fatima.
Yamike yadan shafi fuskarta ba ya son fita daga
dakin amma haka yadaure yafita, hankalinsa a
kwance ganin hr yanzu su mama basu dawo ba,
sai dai yana fitowa yaci karo da motarsu ta
shigo, a tsatsaye yayi musu sannu dazuwa ta
tambaye shi jikin fatin yace da sauki yadau
motarsa yabar gdan.
Dakinsu fatima yafra shiga, jin zafin da jikinta
yayi fiye da dazun yasata kira dr. khalifa a waya
ta hau shi da fada tace "Ya naji jikin Fati da zafi
haka ? Baka ba ta magani bane ?
Gabansa yafadi yayi zaton ko wani abu tafahimta,
ya san halin mamansa da wayo, Har allura nai
mata mama zai sauka ne.
Tace "wane irin xaxxabi ne wannan an auna
jininta ?
Yace "Ina zuwa za mu zo da Br. Bashir yanzu mu
auna.
Ya iske Dr. Bashir a office dinsa a asibiti ba aiki
yake ba kulle kansa kawai yayi yana hutawarsa,
Dr khalifa yace "Ka taso muje ka auna min jinin
matata zazzabi yake damunta.
Idanun Bashir a lumshe yace "Kai me kakeyi da
baza ka debo jinin kataho dashi nan a auna ba,
don Allah ka kyaleni barci nakeji jiya kwana nayi
ba barci shi yasa naki tafiya gda don ba za
subarni in yi barci ba idan naje.
Dr. khalifa yace "Don Allah taso muje mama sai
fada take min.
Dr. bashir yatashi yana mita yadauki wasu kayai
aiki suka shiga motar dr. khalifa suka danno
gdan.
Fatima bacci take sosai sai mama ce a kanta ko
da jin yanayin fitar numfashinta ka san tanajin
jiki, mama tafice tabarsu.
Dr. khalifa yazauna kusa da ita yadakko hannunta
yadora kan cinyarsa ya amshi sirin jin yasoka
mata akan jijiya zai debi jininta tasaki kara mai
karfi, yavuga kafa da karfi yace "Oh my God ka ga
abinda nake gudu ko.
Dr. Bashir ya amsa jinin yana harararsa, yasaka a
cikin waya 'yar na'ura daya riko a hannunsa,
Fatima ta tashi takama kuka.
Dr. khalifa ya kara rudewa yarungumeta yana
lallashinta, Dr. Bashir yace "Ka ga idan ba za ka
saketa muyi aikin da zamuyi ba zan yi tafiyata,
haba mutun sai nacin soyayya tamkar akanka aka
fara aure.
Ya maida idonsa ga fati yace "Ke fatima karfafa
jikinki ba na son shagwaba tashi kiyi tafiya in
gani.
Fatima takara narkewa a jikin mijinta cike da
shagwaba tace "Ni kafata ciwo take ba zan iya
tashi ba.
Dr. bashir yafiddo ido yace "Ai ko dole kitashi
idan baki mike ba ya ya zan fahimci ciwonki.
Khalifa yace "Ni fa ba na son iskanci duk ciwon
da za kagani za kagani a jikinta ba za ka wahalar
min da mata ba ko don ciwon ba a jikinka yake
ba..
Dr.