Showing 6001 words to 9000 words out of 82249 words
Chapter 3 - A DAREN FARKO COMPLETE Book by Rabi'atu Nasidi Abubakar .pdf
kun san 'karyane ace
akwai. mutumin da ake tuhuma irin hka ya'ki amsar taimako
daga lauyoyi don kawai yana burin mutuwa.
kinta'ba ganin wanda yazauna yana jiran mutuwarsa kuma yana
maraba da ita, saidai fa in ta zo a kar'beta don ba yadda za ayi
da ita.
Ummi tasaki hannun mama tazubla mlatla ido muryarta a
dashe tace "mama shin kina nufin kin amince fati za ta iya
kashe likita?
Mama tayi murmushi tace "ummi ummi kiji tsoron duk wanda
kika taimakawa.
Akoda yaushe idan za ki taimakawa mutum to kitaimake shi
kai tsaye don Allah ba wai don zai saka maki da alherin dakika
yimasa ba, shi dama mutum bbu abinda yake cika cikinsa sai
'kasa shi. mai butulcewa mahaliccinsa ne ma ballantana ace
wani gama garin mutumin don hka ba abin mamaki bane ga
mutumin daka d'auko shi daga rana kadawo dashi inuwa shi
kuma yaturaka ranar,a cikin mutane mutumin dayake salihi ko
mai shiru shiru irin fatima mutane ba sa zarginsa da mugun
abu sbda yanayinsa amma Allha (SWT)daya halicci zuciya shi
yasan abinda ke cikinsa.
Ummi tayi shiru na lokaci mai tsawo daga bisani tace "Mama
kina nufin kin amince akashe fatima akan kisan likita? "
Tace "ummi ba ni da masaniyar abinda shari'ar za tahaifar,
sbda ita shari'a macece da ciki ba wanda yasan abinda za
tahaifa sai Allah mudai mun mi'ka kukanmu ga Allah
yabayyanar da gaskiya. "
Tayi gaba tabar ummi tana binta da ido jikinta yayi sanyi
'kalau, da'kyar tad'aga 'kafa tabita cikin gida.
.
.
[5:08PM, 7/13/2017] +234 706 196 7803: A DAREN FARKO
4
maganganu sunyi yawa a kan abubuwan dasuke faruwa a kotu,
wasu sun fara yarda tunda tace takashe Dr. khalifa yayin
dawasu har yanzu suna ganin ba'kin cikine yahanata magana
dukda cewa su d'inma suana gnin fati ba ta da hujjar da za
tasa taja bakinta tayi shiru ta 'ki cewa komi.
Kwana biyu a zauna kotu malam musa da mahaifiyarsu fatima
da da ummi da Barrister Abbas suka isketa a inda take tsare
abisa alfarmar dom mahaifin marigayi Alhaji muhammad
amma fa akwai sa idon 'yan sanda guda biyu.
Fatima tarusuna tagaida mahaifinta ciwon rai ya'kara damunta
sakamakon ramewar dataga ya dad'a yi ya fita hayyacinsa
kaida gani ka san yana cikin matsananciyar damuwa da takaici,
sannan tagaisa dasu ummi da barrister.
Malam yace "fatima.
Ta amsa 'na'am baba.
Yace "fatima wannan shi ne zuwa na 'karshe dazanyi gunki
akan in ro'ki kiyi bayani a kotu idan kinga dama kiyi magana
fati idan baki ga dama ba kicigaba dayin shiru tunda kinfi
'bukatar mucigaba dazama cikin tashin hnkali darashin sanin
abin yi.
A yau na zo ne ba dan in ro'ke ki kiba lauyoyi da al'kali amsar
duk tmbayar dsuka bu'kata agunki ba zuwa nayi in ba ki umurni
a matsayina na mahaifinki idan ya cancanta kiyi min biyayya
kiyi fatima idan kuma ban isa ba kici gabadayin shiru kamar
yadda kika saba.
Fatima tace "baba idan nayi bayanin zai sauya 'kaddara ne? ko
kuwa bayanin na wa zai dawo da rayuwar Dr. khalifa izuwa
gidan duniya, baba idan ni ce nakshe Dr. khalifa idan ma ba ni
bace Allah SWT ya san haka tunda shi yake ganinmu a lokacin
damuke kulle mu biyu acikin d'aki ni da Dr. khalifa, ni dai
abinda nakeso ayi amfani dashi shi ne tunda naji na gani na
amince ni ce nakashe shi na yi i'kirari da bakina a yi min
hukunci dai dai da laifina shiknan shari'a sai a gaban Allah
(SWT) wannan itace rana daza a tsage gskia ranar dakowa
zaiyi bayanin abinda ya aikata da ga'bo'binsa bama da bakinsa
ba kuma itace dawwamammiyar rayuwa wadda va za ta'kare
ba har abada.
Don Allah baba kayi ha'kuri kada kayi fushi dani akan hka bbu
abinda bakina zai iya furtawa a lamarin kisan nan.
Ummi tace "fati mahaifanki sun kasance suna masu alfahari
dake a bisa biyayya da kike musu, baki ta'ba yin musu dasu ba,
ba'a ta'ba samun wata rana da suka baki umurni kika sa'ba ba,
meyasa a wannan karon za kisa'ba musu?
Ba ki da hujjar dazakice rayuwarki ta zo 'karshe fati, ko kuma
dan kina jiran mutuwa shiyasa kike ganin biyayya ga
iyayankinya va ta da amfani?
To bari in tunatar dake wani abu guda d'aya ance akwai
mutumin dazai ta aikin alheri wanda yake share masa hanyar
tafiya aljannan sai 'karshen rayuwarsa tazo sai kawai ya aikata
wani abu wanda zai kaishi wuta sai ya shiga wuta.
Yayin dawani zaita aikata aikin dazai kai shi wuta gab da
mutuwarsa siya aikata abinda zai kaishi aljannan saiya shiga
janna.
Fatima ina ro'kon ki kiyi abinda iyayanki suka bu'kata ba ki da
hujjar dazaki sa'bawa umarninsu, ba ki da tabbacin kwann ki ya
'kare mutuwa zakiyi fatima.
Barrister kallon fatima kawai yake yarasa yadda xaiyi da
tausainta a zuciyarsa, yamatso daf da ita muryarsa 'kasa 'kasa
yace "fatima 'karfe nawa aka kaiki gidan Dr. khalifa?
Ta amsa 'karfe biyar da rabi Zuwa shida a wannan d'an
tsakanin ba'a wuce haka ba.
Gaba d'aya sai da fuskokinsu suka nuna jin dad'in had'in kan
data fara badawa, barrister yace a wace rana knan fatima?
Ta amsa "A ranar lahadi biyar ga watan uku"
Ya gyad'a kai yana murmushi yace "fatima suwa dawaye suke
cikin motar da aka kaiki?
Tayi d'an jim daga bisani tayi murmushi tana kallonsu tace
"ummi za ta fini snin suwaye a motar da ka kaini sbda ni
fuskata a rufe take ba wanda zan iya shaidawa a lokacin sai
dai tabbas na san ina tare da manyan aminai na guda biyu
kamar ita ummin da d'ayar aminiyar ta wa Jiddah.
Barrister yace "yawwa ko za ki iya tuna 'karfe nawa kowa
yawatse acikin gidan aka barki ke d'aya lkacin dakike jiran
ango kamar yadda al'adar amare take a ranar da aka kaisu
d'akunan mijinsu,?
Tace 'lallai kam ba zan manta ba bayan an yi sallar isha'i
wuraren 'karfe takwas nadare su ummi da maijidda dawasu
'kannan mahaifiyata biyu kad'ai suka rage a gidan inda mukai
sallar isha tare dasu sannan sukayi shirin tafiya suka tafi gaba
d'ayansu.
Barristr yace "bayan haka waye yashigo gidan kafin zuwan
ango dr. khalifa? "
Tajima tsit tana nazari tace "gaskiya ba wanda yashigo kuma
banji motsin kowa ba ni kad'ai nazauna.
Barrister yace "zaman minti nawa kikayi 'kiyasi kafin dai zuwan
ango ?
Tace "tace ba'ayi minti sha biyar ba naji tsayuwar motarsu
shida manyan abokansa guda biyu wad'anda sukayi masa
rakiya.
Barrister yace "kafin dai zuwan angon ba wanda yakiraki ko da
awaya ne?
Tagirgiza kai ba wanda yakirani in barda shi angon Dr. khalifa.
Me yace miki?
"Cewa yayi inyi ha'kuri suna hanya "
Ke kuma me kika ce masa?
Cewa nayi to Allah yakawosu lfya.
Yace "dukda haka bakiji ko da alamar motsi a gidan ba har
lokacin da dr. khalifa da abokanansa suka iso.
Tagirgiza kai gaskiya babu wani alamun motsin danaji saifa
lokacin dasuka shigo.
"Su nawa suka shigo. "
Barrister yaci gaba da tambayar har yanzu idanuwansa na
kanta.
Tace su uku wato shi da abokan na sa guda biyu.
Yace "yaya sunayensu.Ta amsa "daya sunansa Dr. Mustapha
kura d'aya Kuma Dr. Hafiz. B. Muhammad. "
Yace kafin auranku yaya ala'karku dasu abokan na sa? ina
nufin sun amshe ki a matsayin matar abokin su ko kuwa ba sa
yi dake?
Fatima tace "Nikam alhmdlh Dr. khalifa da iyayansa da
abokansa da yan uwansa ko sau d'aya babu wanda yata'ba
nuna min wata 'kyama ko wani abu wanda zai sa ince lallai
wane ba ya 'kaunata, daidai gwargwado ina samun had'in kai
daga garesu to sai shi kuma abinda yake na nasani mutum
yakeda masaniya akai abinda yazamo na bad'ini Allah kad'ai ke
da masaniya akansa sa sai dai mubarwa Allah ikonsa".
Barristr yace "to fatima za ki iya gaya mana maganar dasuka yi
lokacin da za suyi sallama daku a wannan dare?
Tace "eh gaba d'aya tunda sukazo nasihohin zaman lfya suke
mana bayan hka sun mana addu'o i na neman zaman lfya
bayan haka sukayi mana sallama suna mana barkwanci irin na
abokan ango ranar siyan baki irin wannan.
To daga nan sai me yafaru?
Tace "saiya rakasu"
Ke kuma kina ina?
Ina zaune akan gado ko motsi banyi ba kamar yadda suka
sameni, bayan ya rakasu saiya dawo yazauna kusa dani yana
d'an zolayata.
Barrister yace "dukda haka a lokacin ba wani motsi a gidan
sannan shi d'inma bai nuna miki ya ji motsin wani abu ba ko
kuma ke kin fahimci wata razana a fuskarsa? "
Tace "gaskiya banga komi ba yana cikin nishad'i sosai yadda
yakamata ango yakasance a irin wannan dare. "
Daga nan fa?
Sai yace dani kinga hayaniya tayi yawa a kaina ko sallar isha'i
banyi ba nayi 'ko'karin inyi kafin mutaho su mustapha suka
daman akan inyi sauri su garin za subari a daran.
"Garin za subari? inji barrister yafad'a yanayinsa yasauya.
Tace "haka dai yace daganan kuma bai 'kara fad'ar wata
magana wadda tashafi wad'annan abokai na S ba yatashi
yafita bansan ina yaje ba saiya dawo.
Ya yi kamar minti nawa dafita kan yadawo?
Tace zaiyi kamar minti goma saiya dawo yacire babbar rigar
jikinsa ya Ajiye kan gado yace ya kamata inyi sallar nan dashi
kuma inajin yunwa tun d'azu anti take ce min ga abinci na ka
sa zama inci sda jama'a gaba d'aya na ji abincin ya fita daga
raina ba na sha'awarsa sai yanzu nakejin yunwa,amman bari
inyiwa mama waya tasa akawo mana abincin hatta kazar
amarcinki ma tana gun mama ita tace za tagasa dakanta
akwai tanadin datayi miki a ciki.
Duk yayi wad'annan maganganun ne a tsaye yana murmushi
tare da daddana wayarsa tahannu yakira maman bayan sun
gama wayar sai ya ajiye wayar akan madubi danufin yashiga
toilet sai aka kirashi yayi magana mai tsawo dawanda
yakirashi d'in sannan yakashe yadubeni yace "idan mutum yana
harka da jama'a sai ha'kuri, tashi kema kiyi alwala idan nayi
sallar isha'i sai muyi Nafila ko bari inyi tawa a d'akina sai
intaho da littafina daganan saiya fice waje Nikuma nashiga
toilet na idar da alwala na fito ne na iske gawarsa akan gado.
Barrister yagirgiza kai cike da tausayi yace "fatima. "
Yanayin fuskarta ba d'ad'in gani sbda tamkar lamarin datake
bayarwa yana fama mata wani gyambo nazuciyarta wanda
yake mata tsananin zugi a zuci yake rabata da duk wani zaman
lfya da walwala a zuciyarta, hatta kallon datayiwa shi barristan
lokacin daya kira sunanta ya firgita shi zuciyarsa tabuga yayi
mata tsai da ido don yana son taci gaba da bashi amsar
tambayoyin dayake mata.
Yace "fatima kin kai minti nawa a toilet d'in lokacin da kika
shiga danufin yin alwala.
Tace "minti kamar goma don na d'anyi wasu abubuwan kafin in
gabatar da alwala.
To sai kika fito inda kika ga gawar mijinki Dr. khalifa shimfid'e
akan gado, haka ne?
Tace "eh ina daga band'aki naji motsin bud'e 'kofa sau biyu
dakuma motsin bud'e kwaba ko me zan kawo a rainadon na ji
wannan motsin, d'auka zanyi shi ne tunda ba kowa a gdan a
iya sanina dagani sai shi.
Yace "kuma ba motsin gudu?
Tace "Gaskiya banji wani motsi wanda yake tabbatar da rashin
gaskiya ba ko kusa.
Yace "to bakiji 'karar mijin na ki ba ko wani abu da yayi kama
da haka a lokacin da za a kashe shi?
Tace "nidai banji komi ba yadda nagaya maka naga gawarsa
haka nagan shi ba wani abu da na sani bayan wannan.
Yace "dame aka kashe shi?
Ta amsa "wu'ka ce 'karama.
kin ta'ba wu'kar?
Tace "eh lokacin danafito daga band'akin hankalina yayi
mugun tashi natafi dagudu nad'aga wu'kar daga cikinsa domin
wu'kar tana kan cikinsa ne bayan an luma masa sai aka zareta
aka d'orata akan cikin na sa nikuma danazo saina d'aga wu'kar
shi ne dai dai lokacin da 'kaninsa isma'il ya 'kwan'kwasa 'kofa
jin ina ihu innalillahi wa inna ilaihir raji'un saiya danno 'kofar
yashigo da food flask d'in abinci a hannunsa wanda mama
tabashi yakawo mana.
Barristr Abbas yace "fatima lokacin dakika iso kan mijinki dr.
khalifa yanada sauran rai ko ya mutu?
Tace "dasauran ransa don kuwa har yana d'an juya kansa yana
cewa ta kasheni ta kashe ni har lokacin dashima isma'il
yashigo d'akin yana magana ganin yanayin da ya iskemu aciki
yasa isma'il d'in yawatsar da abincin hannunsa ya isa kan d'an
uwansa a gefe ana fad'in, ya ya wa yakashe ka, yakasa
hannuwansa daidai bakin dr. khalifan yana cewa don Allag
gaya min wadda takashe ka nima yanzu inkasheta.
Ban san yaya akayi ba ko shi Dr. khalifan a lkcn bansan waye a
kansa yake masa magana ba ne ban sani ba naji Da kunnena
dai lokacin Da dr. khalifa ke cewa Fatima ta kasheni, fatima ta
kasheni.
Fatima tayi shiru zuciyarta na bugawa kamar lokacin abin
yafaru, daga barrister har malam da ummi dashi kansa d'an
sandan dake tsaye a kansu sun ji'ke sharkab da gumi sbda
tsananin tausayi da tashin hnkali.
Idanuwan fatima sun 'kafe ba zancan hawaye sai tsananin zugi
da rad'ad'i dasuke mata 'kirjinta kuwa kamar zai 'balle dan
azabar zafin da yake mata numfashi na fita da'kyar.
Tunda al'amarin yafaru yau ne ta iya bud'e baki tabada labarin
yadda abubuwan suka wakana.
Sun jima zaune shiru tuni lokacin daya dace sufita yawuce shi
kansa d'an sandan ya kasa cewa sufita hnkalinsa shima a
tashe yake..
Barrister abbas tagumi kawai yayi da tambayoyi a bakinsa,
bakin ya yi masa nauyi la'b'bansa sun bushe da'kyar yake iya
numfashi tare dacewa, shi cikakken lauya ne Kum 'kwararre
mai cin gashin kansa don tuni ya jima da 'kasaita akan aikinsa
sbda matakin daya ta ka nakaratu, irin wadannan abubuwan ba
bakin al'amura bane gareshi, aikinsu nako yaushe jin abubuwan
tashin hnkali amma bai ta'ba fuskantar alamarin dayake
tsananin d'aga hankalinsa da ba shi tausayi irin wannan ba, ya
damu da mGanar 'kwarai dagaske.
Kafin ma yayi mata tmbaya taci gaba da fad'in "Abinda
bakinsa ke furtawa knan har yabar duniya, wato ta kasheni
fatima, takasheni Fatima.
Isma'il yana ihu akansa yana cewa "yaya fatima ce takashe ka?
fatima ce takashe ka? bai 'kara motsi ba yaci gaba da jijjigashi
ko shurawa baiyi ba, tuni jini yayi faca faca akan gadon.
Wu'kar tana hannuna ina tsaye har izuwa lokacin da isma'il
yasake shi yafita baice min komi ba, ban ajiye wukar ba sai
lkcin da yan sanda suka shigo d'akin wani acikinsu yalulku'be
hannunsa da safa yakar'bu wu'kar daga hannuna.
Tayi ajiyar zuciya tace "ba wani abu dana sani bayan wannan
,bbu kowa a gidanmu lokacin da aka kashe Dr. khalifa sai mu
biyu a gidan ni da shi ni kaina na shaida banji motsin kowa ba,
idan ba ni nakashe shi ba wa zance ykashe shi?
Idan nace ba ni nakashe shi ba dole inyi bayanin wanda
yakashe shi to waye?
sannan ni akazo aka iske da wuka a hannu haka nan bakinsa
gana furta takasheni ,idan akace wa sai yace fatima..
Fati tarushe dakuka mai tayar da hankalin mai imani tace
"kaicon rayuwata na yi nadamar zuwa wannan duniya ace an
wayi gari a rasa wanda zai kashe Dr. khalifa sai ni ni fatima me
xanyi da rayuwa..
me zan tsinta a cikinta,
wane farin ciki zanyi a gaba?
Don Allah kudaina yun'urin kareni kuyarda ni nakashe Dr.
khalifa a kashe ni in huta da wannan ba'kin cikin rayuwata ba
ta da amfani.
Wannan bayanin da nayi iyakarsa zan iya fd'a ba zan ta'ba
bud'ar bakina a kotu ince wani abu ba game da ranar da dr.
khalifa ya bar duniya, hukunci kawai nake jira kuyi ha'kuri
kuyafe min.
Barristr Abbas yace "to shikenan munji ke kika kashe Dr.
khalifa gaya mana meyasa kika kashe shi?
Ta amsa "ni ma bansan dalilin dayasa na kashe shi ba.
Ba wani laifi dayayi miki?
Bai min komi ba sai alheri, ba komi tsakanina dashi sai alheri,
ban sani ba ko alkairin ne yasa nayi masa sakayya da kisan kai.
[5:08PM, 7/13/2017] +234 706 196 7803: DAREN FARKO
5
TSAKIYAR dare ne za mu iya kiran lokacin 'karfe biyu da rabi
nadare, fatima na zaune kan dandayyar siminti ana muku
mukun sanyi ne a lokacin amma ita ta ji'ke sharkab da gumi
sakamakon matsanancin halin tashin hnkalin da gararin
darayuwarta ke fuskanta.
Ita kanta yadda alamuran suka faru suna matu'kar ba ta
mamaki, koyause tambayar datake wa kanta itace waye
yakashe Dr. khalifa?
Me yayiwa wanda yakashe shi? Meyasa ba'a kashe shi ba sai a
daren su nfarko A DARAN FARKO na amarcinsu aka biyo shi
har cikin gida akan gadonsu aka kashe shi, tabbas duk wanda
yakashe Dr. khalifa ya isa azzalumi, ita da Dr.khalifan ne baya
so shi yasa aka kashe shi a sigar da duk wanda yagani zaice
itace takashe shi.
Ita da Dr. khalifa mesuka yiwa wani daya daidaici irin wannan
dare a gunsu yakashe mata miji?
Wannan itace tambayar datake wa kanta tun lokacin da aka
kulleta a wannan guri, itace tmbayar da ciwon dayake mata a
zuci ke barazanar sa zuciyarta tabuga ta tadda mata ajalin
sbda tsananin damuwa, Allahu akbar ashe ko kwana d'aya ba
za tayi a gidan miji ba, bala'i zai fad'a musu A DARANSU NA
FARKO.
Sai kace ana tariyo mata rayuwarta da abinda yagudana a
tarihin rayuwarta gaba d'aya haka yarin'ka wanzuwa a zuciyarta
da 'kwa'kwalwarta kamar shirin fim.
*******************************,******
Malam haruna shi ne mahaifin malam musa wanda yakasance
shi ne mahaifi ga su fatima.
Asali malam Haruna bafullatanin gombe ne yawon neman
karatu yakawo shi kano kasancewarsu fulani ne na jame inda
yazauna a hannun wani shahararran malami mai babbar
tsangaya anan kano, Allah ya yi malam haruna mutum ne mai
tsananin ha'kuri da biyayya malamin nan da iyalinsa suna
matu'kar jin dad'in zama dashi inda a sanadin haka ne suka
d'au d'iyarsu Maryama suka ba shi auranta ita kuma tahaifa
masa 'ya'ya maza har bakwai, malam musa ne autansu.
Bayan rasuwan malamin, malam haruna shi yazamo magajinsa
don duk acikin almajiransa na wannan lkcin ba wanda yakaishi
sha'kuwa dashi, ga kaifin basira yaci gaba da jagorantar
tsangayar kuma shi yari'ke iyalan malam