Showing 24001 words to 27000 words out of 39216 words
Chapter 9 - ZULFAH Complete Book 1&2 By Oum Maheer Miss Green.txt
 sai naji wani irin faɗuwar gaba tuni na fara salati,na juya naga ya haɗe fuskarsa tamau babu damar yi masa musu,gabana sai lugude yake shikkenan yau zai siyar dani?shikkenan yau zan rabu da Ummana,bansan lokacin da na fashe da wani irin kuka ba ko kallona baiyi ba har naji ya kashe motar  har lokacin kuma ban daina kukan ba,tsayar da motar da yayi yasa kai na ya faɗo gaban motar na fashe da kuka ina ce wa"wayyo Allah na Umma shikkenan rayuwata ta ƙare".
Da sauri ya ɗagoni sai gashi mun haɗa idanu dashi yadda kasan daman saboda hakan ya ɗagoni,tuni muka fara kallon ƙuda dashi yayi min ƙuri nima na mayar masa da kallonsa,lallai yabo da godiya sun tabbata ga Allah mahalicci,lallai Allah ya iya halittar mutane masu baiwa da dama kyau da tsaruwa kam M/D yana dashi,duk da jikin da yake dashi bai hanashi kyau ba yana da jiki amman ba sosai ba amman za a iya sakashi acikin masu ƙiba,gashi da tsayi sosai ga kuma jiki maɓallin rigarsa na gaba ya cire,yayinda kallona ya kai wajen da sauri na runtse idona saboda tsoro,ni ban taɓa ganin gashi ajiki haka ba?sai kace gashin kai?na rufe idanuwa na gam gam.
tsinto maganar nayi yana cewa"gawayi kike shafawa a fuskarki ko"?.ya faɗi maganar yana shafa fuskata da ɗan yatsansa,wani irin tsalle nayi na wuntsila gefe sannan na ƙara rufe fuskata,bai ƙara cewa komai ba ya fito daga motar ya rufe sannan yazo ya buɗemin inda nake,da sauri naja na tsaya wai ni bazan fito ba ai kuwa sai naga kawai ya ɗaukeni tamkar ƴar tsana yayi gaba dani,ina wutsil wutsil ina kuka amman bai sanya ya ajjeni ba bai kuma ji ƙyanƙyamin jikina ba,don ma ina wanka amma sai inyi sati banyi wanka ba,saboda ba kullum zan samu sabulun ba.
¢¢¢¢¢¢
*_ZULFAH 1_*
_____ina sane naƙi buɗe ɗakina don bana son wata damuwa sam,don abinda na yiwa Bilal ɗazu nasan zasu zo su nemi damu na,saboda haka nayi zamana a ɗakina ko abinci ban fito ci ba,itama Hjy Innah bata neme ni ranar ba don ina jiyo muryarta tana cewa,ƴar banza kyaji dashi ciwon ajali a ƙafa bazan nemeki ba,tunda ke baki da kunya da sanin na gaba dake.tana ta maganganunta nayi mata banza don tsohuwar ta fara damuna,saboda haka na fara haɗa tafiya a ɓoye don na gaji da Nigeria baki ɗaya,ga zafi ga kuma damun mutum don rayuwar America dana yi ban san wani zafi ba,idan ma zaka fita dole ne sai ka sanya siweta.
a hankali na gama shirina tsaf cikin wasu riga da wando,wandon irin farado ɗinnane rigar kuma irin me buɗewar nan ce,na sanya belt ɗin kayan,wandon golden yellow rigar kuma ja na sanya hular rigar me fesin kaf,itama kalar ja na ɗaure gashina ya zubo har gadon baya na sanya janbaki ba tare dana sa hoda ko ɗaya ba,dama ni hoda bata cikin hubby na saboda haka kaf kayan ƙwalliyata babi hoda sai janbaki da sauran kayan ƙwalliya.
Wow faɗin yadda nayi kyau ma ɓata bakine,na ambula fresh one turare mai matuƙar ƙamshi da sanyaya zuciya,troly ɗina na ja ce amman ita ta turu sosai na sanya cingum a bakina ina takawa ɗai ɗai,ga uban high hill ɗin dana saka shima me ruwan ja da igigoginsa masu mugun tsayi.
ina fitowa Hajiya Innah ta tsuramin idanuwa tamkar zata ɗaukeni,na juyar da fuskata inajan troly ɗina ba tare dana ce mata komai ba.
da sauri ta tashi tana ce wa"ƴar Innah ina zakije kuma harda wannan uwar aƙwatin?".bance mata komai ba na cigaba da tafiyata,da gudu ta biyoni tana yimin magana amman na share ta don banga wanda zai hanani tafiya ba,don na gaji da rayuwar tenshon da surutu,yawan magana baya cikin halina amman daga dawowata sun koya min magana, saboda haka yanzu na gaji gwara inje inda kowa yake da haƙƙinsa ake bawa kowa abinda yake so,daman gidana ina da me aiki wata baturiya me suna illelio mata mai kirku tun ina ƙarama muke tare da ita,duk zuwa tare muke zuwa da ita amman wannan karon itama taje garinsu dake America,saboda haka na taho ni kaɗai.
Hajiya Innah tuni ta fara hawaye tana ce wa"wallahi duk inda zakije sai dai mu tafi tare,don wallahi bazan zauna anan ana yimin kallon hadarin kaji ba,shegun matan ƴaƴa sunci sun ƙoshi kowacce tayi naman wuya sai kallon ga wuri ga waina suke min,saboda haka alƙur'an tare zamu tafi".sai ta cigaba da kukanta tamkar jiniyar ƴan sanda wi'wi'wiiiiiiiiii.
dole naja na tsaya saboda ta riƙemin bayan riga na juyo cikin jin haushin salon son hanani tafiya da take so tayi na ce"haba Innah ki barni na tafi mana?so kike in zauna wannan me kalar mayun yana taɓamin jiki?to ko zaman U.S danayi babu ɗan iskan daya taɓamin jiki,saboda na san me nake yi saboda haka na barki dashi ke ya dinga taɓa jikinki yana jin abinda yake so ɗin".
da sauri taja baya tana cewa"Oh ni wannan ƴa ni kuwa jiki busai busai me za'a taɓa aji?haba Zulfah ni yanzu ni kike zagi"?.ɗan murmushi nayi wanda nayi ƙwana biyu banyi ba na ce"to naji ni dai na tafi ko dady bai san na tafi ba,idan ya dawo kya bashi sallahu".
Ina faɗar hakan nayi parking space,tun kafin in ƙaraso sabon direba na yazo ya tsaya gabana,tare da wangalemin murfin motar na shiga ya tura kayana cikin but ɗin motar,ina hango Hajiya Inna na harar sabon direban nawa tana cewa"munafuki algungumi ashe kasan za tayi tafiya ko?to wallahi ba gilin gilin ba tayi mai,zakazo ka sameni har uwar ɗakin taka Allah yasa kada ta samu jirgin dolenta ai ta dawo,tunda filin jirgin bana kakanki Alfa's bane".
Ni dai na toshe kunnuwana da earpiece don bana son hayaniya,sai da mukayi nisa sannan na fara jin wata irin kewar Hajiya Innah na saki ɗan murmushi lokacin da na tuno da faɗanda tayi tayi akan tafiyar da zanyi wai har da cewa Allah yasa kada in samu jirgi............
                ¢¢¢¢¢¢¢
_BILAL_
Bilal ya kalli mahaifiyarsa jin wani furuci da tayi ya ce",haba Umma ni aganina tunda inason Zulfah kamata yayi ki bani goyon baya tunda ƴar uwata ce,amman bai kamata ki tubure akan bazan aureta ba babu wanda yasan gawar fari,kuma anan gaba Zulfah zata zama surukark.....................✍🏻
"kai!
Kada ka ƙara kiran wannan matsiyaciyar yarinyar da sunan surukata,wannan yarinyar daba ƴar sunnah ba........"tun kafin ta ƙarasa Bilal ya juyo da mugun tsoro cikin firgici fa kuma tsoro........✍🏻
_MRS GREEN CE_
domin chart dani kai tsaye 07068606171
*_GAWURTATTUN UKU🔥🔥🔥2023 SEPTRMBER._*
_1-ƘWAI A BAKA...!!!🥚_
👇🏽
*(Ummu Affan)*
_2-NA FAƊO DAGA BENE NA ZARCE RIJIYA...!!!🫗_
👇🏽
*Badi'at Mrs bukhari*
       _ZULFAH_🍏
👇🏽
*Ummu maher(mrs green)*
_Littafi ɗaya;400_
_Littafi biyu;800_
_Littafi uku;1000_
Ga masu son tura kuɗinsu ta acc sai su tura a wannan acc ɗin👇🏽👇🏽👇🏽👇🏽
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank
Sai ka tura da shaidar biyanka ta wannan no ɗin👇🏽👇🏽👇🏽
08104335144
Masu tura kati kuma sai su turo screenshot na katinsu Mtn ta wannan no ɗin👇🏽
07068606171
Ƴan Niger zasu turo katin Moov ko Airtel ta wannan number.
08104335144
*GA MASU SON A TALLATA MUSU HAJARSU A DUKKANIN SHAFINMU na facebook,whattpad,telegram,youtube,group da status,zamu tallata muku ne akan farashi me rahusa*
10K ne kacal.
Sai ku tuntuɓe a numbobinmu kamar haka👇🏽👇🏽👇🏽
08104335144
07068606171
08179523215
Domin tallata muku hajojinku a cikin littafinmu na sati ɗaya ya kama👇🏽👇🏽👇🏽
2K
sati biyu
3k
idan kuma kanason har mu gama book muna ɗora maka ya kama
10k kacal.
Mun gode da zaɓar gawurtattu uku ako da yaushe.🙏🏼
_Typing🤳🏼_
   *_....🌪️ZULFAH🌪️...._*
_UMMU MAHER_
        *@MRS GREEN🍏*
_GAWURTATTU 3_
Book 2 page 15
*_follow Zulfah on Arewa books_*
https://arewabooks.com/book?id=64ff0277d73b80a18ea59540
*_VIA GROUP ZULFAH FANS_*
https://chat.whatsapp.com/KVTgSsodCRZGcEjERSEsBY
_*AMMA ARAB!AMMA ARAB!!AMMA ARAB!!!*_
_kai daga jin sunan kasan sunan ya amsa sunansa,AMMA ARAB ta kawo muku wani supplement na gyaran jiki mai sanya daɗi da ƙamshi AMMA ARAB gidan ƙamshi_
*MUSUK*
*MADARAR TURARE*
*KAJIJI*
*ROT*
*SANDAL*
*HUMFUR*
*SANDAL FLASK*
*SANDAL WUD*
*AALUT*
*GAF-GAF*
*JANNAMI*
*ƘWALAKCA*
*MAHAHABSUFYAN*
*WANNAN SHINE GRP ƊINA  NA WHATSAPP,KI ANTAYO SABODA KADA AYI BABU KE*
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
https://chat.whatsapp.com/BrUXmBHnDN6KUJYnkBDT7S
*ADDRESS👇🏻👇🏻👇🏻*
Zaria road kwankwasiyya sabon gari ɗangwauro house number 224
   Kano
OR CALL MY CONTACT
0904 470 9413
*AƘWAI WANI SUPPLEMENTA NA GYARAN JIKI DA TAZO MUKU DASHI KE DA KANKI IDAN KIKA YI ZAKISAN EH LALLAI ZAKI GIGITA ME GIDA,KINSAN MAZA SAI DA ƘAMSHI DUK MATAR DA BATA SAYI WANNAN SUPPLEMENT ƊIN BA TO AN BARTA A BAYA*
*AƘWAI BABBAN MAGANI NA INFECTION,WANDA ZAI DAWO MIKI DA MARTABARKI NA ƳA MACE,ZAI CIKO MIKI DA NI'IMARKI KI KOMA ƳAR GATAN MEGIDA*
*AƘWAI BABBAR KAMBASA,TA TURARA KAYA HAJIYA KI BUƊE BAKIN ALJIHU KI JIƘO DA ƘAMSHI,KINA ZAMA AN SAN KIN ISA MACE HAJIYA DON AMMA ARAB TA SHARA SOSAI WAJEN KAWO MUKU KAYAN GYARA NA MATA*
*AƘWAI SABULAN GYARAN JIKI SUNE KAMAR*
*MULATO SOAP*
*FACE CREAM*
*FACE SOAP*
*MULATO WHITENING LOTION*
*HAIR GROW OIL*
*HAIR GROW CREAM*
*KAR-KAR OIL*
*MINT LEAVE OIL*
*ANTI PIMPUS SOAP*
*AƘWAI SABULUN NANKARWA*
sannan ina harkar👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*ABIN BUKI*
*ABINCIN OFFICE*
*SNACK*
KAMARSU👇🏻👇🏻
*WAINAR MASA*
*SINASIR*
*MEAT PIE*
*CINCIN ƊAN LAUSHI*
*CUP CAKE*
DA DAI SAURANSU.
AMMA ARAB GIDAN GYARAN AURE😄👏🏻
_BILAL_
______"Umma Zulfan kike kira da shegiya?a ina kika taɓa jin wannan maganar mai muni haka?".wani irin mugun kallo hjy Maryam tabi ɗanta dashi sannan ta ce"awajen ubanka naji wannan maganar,kasan dai ba zai maka ƙarya ba ko?saboda hakama nake son kaima ka fita daga sabgarta tun kafin in yafe ka acikin ƴaƴana,saboda ni bazan haɗa zuri'ata da shegun ƴaƴa ba."
Sosai maganar mahaifiyar tashi tayi masa ciwo sosai,hankalinsa yakai ƙololuwar tashi ya ƙara kallon mahaifiyarsa akaro na biyu ya ce"Umma idan har Zulfah ƴar shege ce,ya kamata mu dakanmu mu aibatata?ya kamata mu da muke ƴan uwanta muƙi aurenta?kuma shin aƙwai hadisin da aka rawaito cewa a daina auren shegu?........."tun kafin ya ƙarasa ta ce"kai don ubanka kada ka zageni,ka koma ka zagi wannan tsohuwar najadun kakar nan taka,amman ni kul ɗinka don ruwa ba sa'an ƙwando bane,duk son da nake maka zan iya ajjeshi agefe inyi maka abinda za kayi nadamar son Zulfah,saboda haka ka kiyaye ni banza salamamme".
da ido yabi bayan mahaifiyarsa,kansa na wani irin sara masa yana kiran sunan Allah,ji yake dama ya koma ƙasar daya fito saboda sam baya son tention,saboda Zulfah ya dawo ƙasar nan amman kuma sai gashi tafi kowa tsanarsa,ya rasa me yasa Xulfah ta tsanesa yasan yarinyar tun tana ƙarama,yarinyace me son mutane musamman ma shi da suka shaƙu sosai tun kafin a kaita U.S karatu,bayan an kaita karatu ne yasa shima ya nemi ya bar ƙasar don yaje ya ƙaro karatunsa,sai gashi dawowar da zaiyi ya tarar da gidansu acikin wani irin hali,wanda duk da lalacewar da gidansu yayi ada bai kai yanzu ba,ya rasa abinda mutanen gidansu suke nufi da mahaifin Zulfah,dukkaninsu babu ƴan uba a tsakaninsu amman kuma sai gashi acikinsu aka samu waɗanda sukayi masa wata irin muguwar tsanar da sai ka ɗauka waɗanda ba suda alaƙar komai a tsakaninsu,tabbas ya zamar masa tilas ya kawo ƙarshen wannan babbar tsanar dake tsakanin mahaifin Zulfah da ƴan uwansa,cikinsu kuwa harda mahaifinsa acikin masu wutar rura tsanar ɗan uwansu azuciyarsa,tunda gashi har ya fara sheganta Zulfah yarinyar da aka haifa agidansu,kusan ma zai iya cewa shine ya fara sanin anyi haihuwar,tunda hjy Innah ce ta karɓi haihuwar da kanta da taimakon wata likita,duk da likitan ce ta karɓi haihuwar amman bai hana hjy Innah shelar cewa itace ta karɓi haihuwar ba,yana jin kukan jaririya ya faɗa ɗakin,tare da rungume Zulfah a ƙirjinsa ko wanketa ba'ayi ba da ƙer aka koresa daga ɗakin,amman kuma yau wai Xulfah ake cewa shegiya,afili ya ce"oh duniya ina zaki damu ne?Allah ka shiryamin iyayena bisa tafarkinka da manzonka,ya Allah ka ganat dasu ganewar da zata zame musu nutsuwa da sanyi game da ɗan uwansu".
daga bayansa yaji an amsa da "Amin".a hankaki ya juya don ganin waye?ƙanwarsa ce Amira,ta kallesa tana murmushi sannan ta zauna kusa dashi ta dafa kafaɗarsa abinda bata taɓa yi ba,saboda yayan nasu aƙwai shi da bin dokar ubangiji ba shida wani tsare gida kamar yadda sauran yayyi ke yi,yana da sakin jiki da ƙannensa sosai idanuwanta cikin nasa ta ce"Yaya bai kamata ka dinga damuwa kan wannan maganar ba,abu ɗaya ya dace kayi ka xama mai gayawa Allah matsalarka,sai kaga ya kawo maka komai da sauƙi sannan ya kamata ka ƙara bawa Zulfah lokaci,don kuwa har ayanzu banyi tsammanin an bar Zulfah haka ba saboda yadda take samun masoya masu sonta tsakani da Allah,amman fur sai ta sanyawa idonta toka ta gurza musu rashin mutunci,wanda ni a ganina addu'ah ce zata sanya Zulfah sonka don Allah ka cire damuwa aranka,kasan fa kana da heart bit(ciwon zuciya)saboda haka ka daina damuwa kada ciwon ka ya tashi".
murmushi ya yi sannan ya ɗan shafa gefen fuskarta ya ce"to naji zan kiyaye ƙanwata,kema ki tayani da addu'ah akan Allah ya karkato da hankalinta kai na".Amira ta ce"to yaya me zan dafa maka"?.murmushinsa mai ƙayatarwa yayi sannan ya ce"komai ma my sis".yana faɗar hakan yayi ɓangarensa,ta tsaya ƙuri tana kallonsa har ya ɓacewa ganinsa,tana tausaya musu saboda sam Allah bai basu iyaye na gari ba,su biyar iyayensu suka haifa amman su biyu ne nagari acikinsu sauran duk halinsu suka biyo,ta girgiɗa kanta hawaye na silalo mata saboda wani abu da ta gani yau a dangane da iyayen nata,wanda ya zamar musu sirrinsu a tsakaninsu kuma ba iya iyayensu kaɗai ne ke yi ba kusan duk hakan ƴan gidan nasu suke,sai dai wanda Allah ya bawa zuciya tsarkakkiya acikinsu wanda sune sukafi ƙaranta acikinsu.
tausayin Zulfah take sosai,saboda aƙwai wasu abubuwa masu tsoratarwa acikin rayuwarta gami da abubuwan mamaki sai dai hakan ba zai bayyana ayanzu ba,domin kuwa iyayensu sunyi nisa basa jin kira sunyi nisan da bazasu iya nutsuwa su fuskanci alƙibla ba,sunyi nisan da basajin kira ayanzu sai dai lokacin da zasu gane gabas da arewa yana nan zuwa.
       *¢¢¢¢¢¢¢*
Hajiya Maryam tana shiga ɗakinta ta saki ajiyar zuciya,don da alama tana ganin nan gaba Bilal zai iya kafe mata don tana hango son Zulfah tsantsa acikin ƙwayar idonsa,tana masifar son ɗanta Bilal bata haɗashi da kowa aduniya saboda shi kaɗai ne ɗanta namiji,sannan yana yi mata tsananin biyayya baya son duk abinda zai taɓa zuciyarta balle kuma har tayi fushi dashi,tabbas tarihi zai maimata kansa don kuwa mahaifiyar Zulfah a gaba gaban goshi take a idon mijinta,don sam bata wasa da lamarinsa musamman ma da ta fito daga tsatson shuwa arab,shiyasa ko da aka aurota don asirin Hjy Raihana sai data zama bora agidan,don ko kallon arxiƙi bata samu a idon mijinta saboda haka itama take tsoron kada yaronta ya zama mijin tace,ya zama sai abinda wata take so shi zaiyi mata ita kuma ya daina jin maganarta,ba ƙaramin artabu akasha a familyn Alfas ba alokacin da mahaifin Xulfah ya auri mahaifiyarta,tana ɗaya daga cikin waɗanda suka sanya hannu wajen ganin bayanta,don su kansu ba jin daɗin gidan sukeji ba saboda mahaifiyar Zulfah tabi ta kanainaye komai,su da suke facalolinta sai ta sanya Super ta dubu ɗari a wannan ƙarnin su basu sanya ta dubu hamsin ba,don duk da asalin Alfas ɗin yana da kuɗi kuma ƴaƴansa ma sunyi gadonsa,amman kaf cikinsu babu wanda ya kai mahaifin Zulfah kuɗi,ya shahara sosai aduniya ko ina an sanshi da kuma Business ɗin da yake yi,na sarƙoƙin gold na nigeria da kuma sauran ƙasashen turai da asia,sunsha gwada yin wannan kasuwancin amman sam baya yiwuwa saboda haka sai suke ganin kamar aƙwai wani abu da yake yi yasa yake wannan kasuwancin.
           *¢¢¢¢¢¢¢*
_HAJIYA RAIHANA_
            manyan mata😉
waya takeyi da wata ƙawarta mai suna NANA gidan kuɗi,ta ƙara da ce wa"oh ke Munira ranar taso janyo min masifa,yarinya daga ganina da wannan kayan ta rusa ihu sai ga mutanen gida sun fara tururuwar zuwa ganina?ai da sauri na canja kayan daman aƙwai atamfa a ƙasan kayan nayi sauri na ɗaura ɗan ƙwalina na fesa turare,na fito falo kafin suzo ai wallahi ko Munira ƴata ce idan har ta nemi ta tona min asiri babu yadda za'ayi in barta haka,saboda haka tuni na rufe mata baki ko da sukazo harda wannan tsohuwar mayyar kakar tasu suka fara tambayarta abinda ta gani,ai kawai shiru tayi ta tashi ba tare da tace komai ba nima don in nuna musu bansan abinda ke faruwa ai sai nabi Munira ina muxurai ina tambayarta abinda ta gani".sosai NANA ke dariya tana ce wa"oh ai ni da kika ganni ba nida sakaci irin naki,na iya tafiya ta sosai ta yadda ba kowa ne zai gane abinda nakeyi ba,saboda haka ki ƙara tsare komai ki kula da kyau saboda kada a ƙwace madafan yaƙi daga hannunki kamar yadda aka yiwa BIBI".
Shiru tayi don tuno da aminiyarta BIBI wacce suke komai tare amman yau ta zama ba tada komai ta zama abar tausayi tana yawo bola bola ta zama mahaukaciya,saboda haka gwara ta ƙara dagewa sosai don ganin bata wulaƙanta ba.
har wayarta zata katse wayar don sun gama wayar sai kuwa ta ce"yau wa NANA inason yin magana dake,kinsan fa wannan yarinyar yau naji labarin ta koma America saboda haka ayau ba sai gobe ba,inason ayimin abinda zata dawo ƙasar nan saboda inason in shayar da ita wutar baƙin ciki,sannan in wulaƙantata kowa ya tsaneta tsana mafi muni arayuwa,ta zama mujiya mafi muni arayuwa sai na wulaƙantata tamkar yadda na yi wa uwarta".sheƙewa sukayi da dariya NANA ta ce"yauwa ta hannun dama a janyota ta dawo muyi maganinta mu nuna mata Allah da girma yake".
Uhm ni kuwa Ummu maher na ce oh sai kace sunsan girman Allahn,uhm Allah ka tsarkake mana zuciyoyinmu baki ɗaya.
NANA ta ƙara ce wa"yauwa ya maganar bikin Salman ni banji kince komai ba har yanzu?".
Sai da ta gyatsina fuska sannan ta ce"ta yaya zanyi miki wata magana?bayan yana shirin tonamin asiri ya auromin ƴar gidan malam iro?ni wallahi banga abinda ya gani wajen ƴar matsiyata ba?yanzu duk arziƙin babansa ya rasa wacce zai aura sai wannan yarinyar?ga ƴar wajenki nan Safina amman ya maƙale sai wannan matsiyaciyar yarinyar yake so,ke ba abinda banyi ba don inga na rabashi da wannan yarinyar amman yadda kika san turasa nake,saboda haka tunda yace sai wannan yarinyar wallahi babu ni babu shi."da sauri NANA ta ce"a kul ɗinki Raihana kada ki sake kice zakiyi masa baki ko ki juya masa ba,hakan zaisa ayi miki dariya ke da kike da mahasadda da yawa?ki janyo sa ajiki sosai ta hakanne zaisa duk wani sirrinsa ya faɗa miki,daga nan ke kuma sai ki shiga ganin bayan wannan shegiyar yarinyar,kinga daga nan shikkenan kin kawo ƙarshen matsalarki amman ayanzu idonsa ya rufe sosai,kinsan









