Showing 54001 words to 57000 words out of 74994 words
Chapter 19 - MATAR OGA NA COMPLETE DOCUMENT writing by UMMY AYSHA.txt
mota ya sungumi abinshi ya kwantar da ita A'hankali tare da kwantar mata da sit din kana yaba wani ma'aikacin jinyar kujera ya mayar masu shikuma ya tada haɗaɗɗar motar suka tafi.
Cike da mamaki tace Baby wannan motar fa?.
Murmushi yayi yanajan kumatunta yace ta aroce..
Shuru kawai tayi tana dan cije baki,zuciyarta cike fall da tausayin sa, wato har yau baima mallaki koda keke na shiba amma yake rayuwarsa cikin farin ciki , Yah Allah kabani ikon bawa bawan nan naka dukkan abinda na mallaka, Allah duk quya duk daɗi karka taba bama zuciyata damar yin gori gareshi a matsayina na ya mace mai rauni, Allah ka cikaman burina Allah ka karaman son sa azuci shima ka karamasa nawa.
Ameen my wife ,in dai Jameel dinki ne karkiyi kokonta akan son da yake miki Aymah, sonki ya fara tasirine a zuciyata tin haduwar farko da mukai dake kina cikin halin jinya,Kai naga abu, a wanna fa ranar duk iya satar bacci kasa daukata yayi,abin har mamaki yake bani yanda na afka sonki baki daya lokaci daya,wallahi Aymah bayan iyayena babu wanda nike so sama dake, Sai dai bansaniba ko zaki iya zama dani a halin danike ciki,kar tafiya tayi nisa Aymah ki juyamun baya,kinson Annabi Allah ma yace kaji tausayin wanda ya saba da dukiya farat daya kuma ya tsinci kanshi cikin hali na rashi,Inaso Allah ya samaki hkr zama dani a cikin ko wane hali,kedai kin sani karama sana'a nike Aymah ba Babba ba..
Lips dinta ta dan cije tace .
Jameel!!!
Koda babu
Kafa,
Hannu
hanci
Kunne
Baki .
yatsu
A tattarr dakai nayima Alkawari tsakanina da Allah zan zauna dakai na tarairayeka kuma wnanan halin bazai iya sani in juyama baya ba.
Bana daya daga cikin matan dake gudun mazajen su dan wani abu balle kai daka zameman garkuwa kaida iyayenka,wani abun tabbas Adnan na samun sassaucin sane daga gareni sabida kai,bakai ka daɗe da sona ba nima na daɗe danaka wanda ya samo asaline tin ranar farko danaga juyawarka jameel.
bayan ka kadai fa nagani amma nakasa sukuni,wallahi ina sonka da dukkan zuciya na da ruhi.
I love you so much Ɗan Saurayina tace cikin shauki tana jan gemen sa.
Murmushi yayi yana sakarmata kiss a laɓɓa yace me too My Aymah nah
Tasha mamaki sosai lokacin da suka isa kofar gidan ta suka iske an gyareshi yasha sabon penti,bata ida mutuwar zaune ba saida aka bude masu get suka shiga falfajiyar gidan ya rasulu ya manzon Allah,kai Abin bazai faɗu ba .
Aget din su na biyu sukai parking tana ta bin gidan da kallo.
Bayan ya buɗe ya fito ya zagayo ya budemata.
Wata irin guda Haj Deedee ta saki kamar zata cire hancinta.
Gabaki dayan su kallon ta sukai sosai lokacin data zube cikin uwar ranar ta hau sujjadah shukur dan sosai tayi kewar Aymah .
Deedee nah Dan Allah kita shi karki ji zafi akwai rana nayi kewarki nima Aymah tace cike da son Dattijuwar tana bude mata hannu .
Cikin sassarfa kau Deedee ta tashi tare da sharre hawaye tayo kansu ta kama hannun su tace .
Alhamdulillah Aymah wallahi dadin danaji bazai misiltuba,dan karkuceman butulu da wallahi sauran kaɗan in kwashe kayana in gudu, yo gidan kango ya komamin saboda babu fitulun dake haskaman shi,Dole tasani fara dire kujera a tsakiyar su sadam da Baba Ali ana zantawa dani.
Dariya Aymah tayi tace ai yanzu na dawo in sha Allah babu abinda zai rabamu sai mutuwa.
Noo Baby nine nan zan rabaku,yanzu kam ai dole ta barni dake ba, tinda tason wata kusan tafi wata wanda akai abaya Allah ya amfana ya karasa yana murguda baki da jefama Deedee wani kallon dayasa su duka fashewa da dariya.
Kunnan shi ta kama sosai ta rike tace kai yanzu har ka kai minzalin da zaka fadaman magana Jamalu? To ka bini sannu dan yanzu nice komi tsab zan manta da uban komi in hanaku tarewa kai kason ni baka bukatar tini.
Murmushi yayi yana dan rungumota yace haba tawan ta gaban goshin amma fa in Baby na Toilet.
Duka ta kaimai tana fadin" Ni zaka mayar shawaraki saima ta shiga toilet kana? to ai shikenan sannu ku da zuwa .
Cikin farin ciki ta nemj yi masu jagora .
yace jeki muna zuwa.
Batace komiba tayi gaba shikuma ya sungumi Aymah bai direta ko ina ba sai bakin kofa ya kamata suka shiga.
Ashe kallo na palo..
Wasu lafiyayyun kujerune da labulaye da carpet komi na ciki gold colours ne palon yayi wani kyau na ban mamaki .
Deedee ta juya tace ya kukaga aikin manager,wallahi manager ubane harda kari bawan Allah dan dai duk yakara son goge lefin sa,duka gidan nan shine ya fitar mai da wannan kudin ya gyarashi,saima kin haura sama Aymah inda dakin ki yake nan zakisha kallo.
Wannan abu yama Aymah dadi har kukan farin ciki tayi.
Jameel mah sosai jikin shi yayi sanyi.
Wayar shi ya zaro ya shiga kiran shi.
Bayan ya dauka yace Daddy barka da kwana.
Cikin mugun farin ciki manager yace Jameel,kaine,yau da kanka kake kirana Daddy?.
Sosai kunya ta kama Jameel dan da haushi yake bashi wanda ya rasa dalili.
*nikam nace kishine kawai ya ke dawainiya da zuciyar ka*.
Kayi Hkr Daddy mun..
Karkace komi Jameel bari ganinan zuwa yau ai ance dama za'a sallameku amma banyi tinanin da ranaba anjima da la'asar ko bayan magariba in kun huta zan shigo in sha Allah.
Tom daddy mungode.
Aha bye my son ya fada yana kashe wayar muryar shi cike da farin ciki.
Sosai Aymah taji Jameel din ya burgeta mussamman dataga ya sakko.
Deedee kam abinci ta shiga saukewa gaban su tana ta rawar kafa diyarta ta dawo.
Jameel yace ina zuwa Deedee bari muyi wanka.
To sai kun sakko tace tana sake gyara zama tana kallo.
Aymah ya ɗauka cak
suka haura sama sai rigima take mai akan ya sauke ta.
Lallai kallo na sama na maganar Deedee.
Tsayawa tsara kyan palon nan bata lokacine.
Dakin Aymah yashiga inda yasha hadaddan kayan daki komi milk da maroum kamar yanda kujerun palon suka kasance maroum da milk..
Bayan ya zaunar da ita akan gadon yace yaufa tare zamuyi yafada yana fara kwaɓe kayan sa duka.
Ido ta zaro tare da neman kwallah ihu ya haye gadon tare da jawota jikin shi ya rufemata baki...
😳😳😳😳
MATAR OGA NA
UMMY AYSHA
PAGE 27
Miye haka Aymah? dubafa kiga ina da wando ya fada yana tsareta da ido.
Gaskiya A'a nidai ka mayar da kayanka duka dan Allah banaso wannan ai karami ne.
To kinfiso na jikesu da minene zan koma gida? Ba wanka zan miki ba?.
Aa Nidai Ka hadaman ruwan zan iya da kaina.
Ohoo da gaske zaki iya?
Eh zanyi tace tana turo baki.
Hmm zan kamaki yace yana shigewa Toilet din..
Saida yayi wanka ya ɗauro alwallah kanan ya hadamata ruwan ya fito.
Kayanshi ya mayar sannan yace zaki iya tashi ?
Eh zanyi tace tana mikewa tare da ɗaukar babban towel dinta tayi Toilet din.
Cikin natsuwa tayi wankanta ta dauro Alwallah ta fito.
Akan gadon ta iske ya ajemata kayan ta na shan iska masu fadi .
Sallah ya kabbara yayin da ta zura rigar tayi zaune a kan kujerar dake wajen tayi sallarta daga zaune ,
Bayan sun gama ta fara hamma alamar bacci.
Kallon ta Yayi yace Sweety nah Bacci?.
Kai ta d'agamai a gajiye.
Yace zaki fara cin abinci kana ko?
Aa saina tashi ka manta ban dade da shan tea bah.
Ohk tom muje ki kwanta ya faɗa yana kamata suka koma akan gadon.
Wutar dakin ya kashe dakin yayi duhu kamin ya hau gadon yace ki bar ciwon nan ya sha iska tinda akwai nepa ya faɗa yana zame mata rigar kasa.
Bacci ke idonta sosai kasa hanashi tayi .
Shikam yana cirewa yashiga jagula jikinta tsawon lokaci kamin ya samu natsuwa ya tashi yayi wanka kana ya gyaramata kwanciyar ta ya fita dan zuwa gidan su.
A palo ya iske Deedee na zuba gyangyadi.
Fuska ya ɗaure gam kamar bashiba yace" zan tafi gida.
A furgice ta tashi tace kai kuwa kafaracin abincin mana ina Aymah take.
Bacci tayi yace yana zama tare da bude kulolin yaga waina ce da miya sai dagen naman kaji.
Ya kauji daɗin ganin wainar dan tana daya daga abincin da yake mutuwar so A rayuwar sa.
Bayan yaci yasha ya ce kin'daina kayan saidawarki ne?.
Tace mizai hana ni,Ai Aymah Na dawowa hankalin ta na fara nagaji dama da zaman banza, yanzu haka nason yan Albarka suna kan hanya ga naku nan an maku na mussamman ta ɗauki jug ta shiga tsiyayamasa..
Saida ya take cikinsa dam kana ya mata sallama ya fito.
D'akin Baba Ali ya biya suka shiga gaisawa kamar sun dade da sanin juna kamin ya samai albarka ya fito nan yaji ihun su sadam sunata chapter.
Kamar ya buɗe yafita yakuma fasa ya tura dakin da sallama ya shiga.
Hannu ya basu suka shiga gaisawa kamin ya sanya kai bedroom ɗin.
Yallabai Adnan kake nema ?sadam yace.
Eh .
Ai yana Toilet cen muka mayar dashi kashi yake muna a wando da gayya ..
Ya salam! akan mi,haba kaikuwa sadam baidaceba wallahi,ku barshi da dakon zunubin dake kansa kaɗai ma ya isheshi kunci,basai kunbi ta kanshi ba mutumin da bashi da hankali,nasiha Sosai yashiga masu batare da ya musu cin mutunci ba.
Gdy sosai suka shiga yimai kamin ya fita yabude get din yafita .
Sukam duk jikin su saida yayi sanyi hakan yasa suka tashi suka Dumfari wajen.
Wani mahaukacin wari mai azabatar da bawa suka dinga juyowa daga dosar wurin.
Gabaki dayan su saida suka dade hanci.
Sadam ne yace kunji mi nikeji ko kashi yake?.
Kai A'a wallahi bana tinanin haka wannan ba warin kashi bane kamar na gawa .
Ido suka zaro kamin Su zunduma da gudu.
Kwance suka ganshi kudaje, kwarikka nabi har cikin idonshi sai nunfashi yake sama sama.
Yanayin abin dai som babu tsari, Duk yanda yake basu haushi saida takai ga sunji tausayin sa.
Kama shi sukai suka fiddo daga toilet din da reza suka samu suka cire rigarshi zuciyan su na masifan tashi ko wane tuƙan amai yake ji.
Wanka sukai mai tare da kaishi wani karamin daki dake kusa dana Baba Ali suka aje suka zo suka dauki riga cikin kayanshi.
Koda suka samai kayan sunmai mugun yawa.
Ngd yace cikin bala'in sanyi dan ko magana sosai baya iyawa tsabar wahala.
Toilet din suka koma suka shiga aikin sa dan ya basu masifar tausayi, ga abincin da suka kawomai nan na kwana biyuma baici ba .
Saida sukasha wahala suka gama gabaki dayan su babu wanda bayyi amai ba.
Jameel kau cikin nishadi yake tafiya har ya iso kofar gidan su.
Bayan ya rufe motar ya fito yashiga ciki.
Inna su ya iske zaune da Baban su sunacin shinkafa da wake a flat daya sunayi suna labari.
Dukkan su sunji daɗin ganin shi nan suka shiga tambayar jikin Aymah yana amsama su .
Key din motar ya zaro cike da murmushi a fuskar sa yace.
Baba kusamun albarka, na fadamaku kwana ukku daya wuce dama aka fara mana aiki,to shine yau da safe Dr Abbah ya kawoman wannan motar wai da kudin ya sai man dan in rage Kudin abin hawa,in yaso yanzu sai a hadamasa nashi.
Sosai suka shiga murna Inna su harda hawaye daga baya suka masa fatan Alkhairi.
Malam habu yace to yanzu ina zaka ajeta?
Toh nidai na fara tinanin ajeta gidan su Kamal tinda basa Nan,Amma ina so na nemi alfarma mai gadin ne sai yasanar da mi gidan yanda sukayi shikenn dan ba yanzu zan hautaba sai gaba.
To to shikenan Allah ya sanya Albarka ya tsare ku,Ai mu haduwar mu da bayan Allah nan wallahi Alkhairi ne,Yanzu bama da haufi akan komi,Jibi mahaifiyar ka har tayi kiba ta sake kyau abinta,Bata jiran sisi nawa in nabata ta amsa,in banbata ba kuma tayi amfani da nata,Rashin tinani ne kesa wasu mazan hana matan su kasuwanci amma wallahi ba karamin ragema mutum hidima suke ba,Fatana ka rike Aymah da amana,shine kawai abinda zakamana ka biyamu,kaga ko lokacin da muna kalkashinta bata taba wulakantamu ba,, kullum kyautatawa ce tsakani mu,Ba ƙaramin Sa'a kayiba Jameel,Fatana da addu'a nah Allah ya kamama, ya kuma kara budama ka hanyoyin Arziki da walwala.
Ameen Baba ngd matuƙa kuma zanbi shawarar ka yace yana mikewa zai shiga daki Inna su tace wai baka tambayi autana ba.
Kanshi ya shafa yace na manta dashi som.
Murmushi tayi tace shikenan jeka tom baza'a faɗi inda yake ba.
Hannayen sa ya hade cike da son jin inda jinin nashin yake yace dan Allah Inna mu yana ina.
Baban su yayi dariya yace kace ka manta dashi,to sunje kauye da Mai unguwa suna hanya. In sha Allah.
Fatan dawowa lfy ya masu kana Yayi dakin shi ya kwanta.
Duk irin gajiya da baccin da yakeji kasawa yayi, juyi kawai yake,ya saba kwanciya kusa da ita,dan ko Asibiti tana yin kwana ukku yaga ta fara dawowa normal ya koma bacci bayanta haka yake jefata jikinshi suyi baccin su cike da Nishaɗi.
Ganin kwanciyar bazatai maiba ya sashi tashi yayi wanka ya masu sallama ya hau motar shi yaci gaba da zaga gari har bayan mangariba kamin ya juya kan motar zuwa gidan su Aymah,awaje ya ajeta kana yashiga da kafa.
Abakin Baranda ya iske Deedee zaune da uban kudi tana ta kilgawa Almajiranta zaune suma gefe sunacin tuwon datayi da miyar kuka tasha Namijin zakara sai kamshin man shanu take.
Bayan ya gaisheta yace" kiraba dani.
Murmushi tayi tace to tinda dakai nayi wahala ba.
Tana ina yace yana kallon kofa.
Tana ciki ni ai nariga na bar dakin nan Jameel tinda naga idonka ya bude Yanzu.
Sosa kai yayi yace amma fa inajin kina fadama innamu ta dainajin kunyarmu nikuma sai kisaman ido akan matana? Kina so a zage a nunama danki soyayya nikuma kizameman shamaki?.
Ido ta gwalo tana fadin yanzu da girmana da Mutuncina kake so kaman sharri, wallahii kaji tsoron Allah a ina na samaka ido,kawai wannan dakin na dawo dan in sakata in wahala ta nuna karamin part din dake kusa dana Aymah.
Tace kai kuma kaga saika zauna anan ka karasa jinyar tata kamin kaje ka samar maku wajen da zaku zauna.
Kanshi ya sosa yace ina sonki Deedee nah kin kawo shawara mai kyau .
Kamar gaske tace tana zuba fara'a.
Mikewa yayi yace babu karya a kalamina yakarasa yana tura kofar ya shiga.
Bata kasan hkn ya sashi haurawa sama
Zaune ya isketa palon sanye da wani gajeran wando milk wanda da kadan yafi pant,sai rigarshi data kasance mai net itama milk,Sai zani dake bayanta da gani ta ajeshi dan in wani yazo ta saura. ,.
Jameel kau da kyal ya iya yin sallama ganin halittun nan nata sunyi curko curko suna nema fasa rigar su fito.
Ido ya dan lumshe yace" Sweetheart wannan jan raine miyasa bazaki sanya manyan kaya ba kinson Any time zan iya faɗowa.
Idonta dake lumshe ta bude tare da zubamai a shagwabe kuma ta juya kai tana turo baki tare da daukar zanan ta dan yafashi akan jikin ta .
Minene? fadaman kar wani yaji kanmu, mu kashe mu binne Abin mu kinji matar so ya karasa gunta yana rike kunne.
Ohk ba kaine ka tafi ka barni ba, bazakamun ko sallama ba kuma sai yanzu ka dawo,nidai tom mu koma Asibiti tinda acen nafi ganin ka .
Kyakyawan Murmushi ya saki yace.
Naji dadin wannan maganar taki Sweetheart,kuma nason nidin na dabanne awajen ki tinda gashi har kewana kike in bana nan,sai dai Karki manta a yanzu jikin ki ya fara kyau, da son samune nan da sati daya ace kina gidana,Kinga dole kimin uzuri in fita in dinga nema mana na abinci kinji.
Zamanta ta dan gyara tana mikewa ta zauna tare da kama hannusa tace.
kamar bakaji maganar da namaba dazu Asibiti,ko bakason kyautar da nama ne,Nace na barma gidan nan halak malak,ko baka yarda dani ba ne,ko akwia abinda kake tsoro,ko kana gudun a kiraka da mijin Hajiya ne?.
Aa Aymah bana tsoron komi sai Allah,kuma kema kinson na yarda dake dari bisa dari tinda har na iya auran ki kuma ina burin mallaka miki kaina abadan, kawai hakanan,inaso nima nason yanda ake sauke nawin iyali wannan shine,kana bana tsoron aceman mijin Hajiya som, Tinda inba aceman ba mijin Alh za'aceman, A ganina daɗin zama ai shikesa ace da mijin iya Baba.
Hannuwa ta ware tana juya ido tace ohk fine in'dai har abinda kaceman hakane tom na yarda kai kuma ka karba. Dan...
Kasa bari yayi ta ida maganar tata ya tausa halshensa mai Sanyin Tomtom cikin bakinta,wani juyi da tsotsa mai rikita kwalwar Bil'adama yashiga Mata babu ko tsaitsayawa tsawon 10mnt kamin ya saketa ya jingina da kujera yana numfashi, yayin da itama ta jingina tana dora kanta saman ka faɗar shi ta lumshe ido.
Cikin sanyin jiki yace mukara Hakuri Sweety ko,kema naga kamar kinzo ending haka ne?
Aa tace tana juya kai.
Tom saka idonki a Nawa ki fadaman.
Kin yarda tayi saima mikewa da tayi tace ina zuwa.
Zai magana wayar shi ta shiga ring ya zaro yaga Manager ne.
Yana dauka yace ku sakko kasa.
Ohk Daddy yace murya kasa tare da mikewa ya gyara zaman wandon shi.
Kai ya dago da sauri idon shi ya fada cikin na Aymah data kasa shiga dakin dan jikinta ya mutu saidai ta jingina da kofa ta zubamai ido gashi ya kamata .
Cikin jin matsanan'ciyar kunya kamata da yayi tana kallon shi tafara neman tafiya kamar ta kife.
Da sassarfa ya bita ya cafko hannunta yace zo miye kike kallo?
Ni nifa bakai nike kalloba banmaga komiba cen gefe nike kallo tace a rude.
To In'fadamaki abinda kike kallo?.
Ido ta gwalo tace aa dan allah ka bari ni kanasani jin kunya wallahi wai yaushe kazama haka.
Hmm tin Ranar da aka mallaka man ke,sannan bazakije ko
soron gidana da wannan kunyar ba Aymah in sha Allah, Saboda zata cuceni,ni Babyn kine mai son lallashi mai bukatar kulawa sosai,Kuma ina da tabbaci zan sami komi daga gareki.
Murmsuhi tayi cike da kunya kai aure Akwai sirri,bata taba tinanin rayuwa da wani namiji ba inba Adnan ba ,gashi ta samu kanan kananta data ba shekara goma a matsayin miji ,shiyasa sai taɓara yake mata son rai, wani abunma yamata sai taji nawie ya kamata.
Jameel kau hijjob din sallah ta ya dakko katuwa ya samata.
Bara na fara wanka tukun sai muyi sallah.
Habarta ya dago yace yanzu har wanka ya kamaki?.
Ya salam saida taji kamar ta tona kasa tashiga wai miyasa yake mata hakane.
A rikice tace nifa banfa ceba ,wankan minene zai kamani ma?
Ok Na fadamaki yace yana tsareta da mayun idon sa dake cike da fitina ta matasan yaran zamani😜
Aa tace da sauri tare da faɗin ina