Showing 63001 words to 66000 words out of 74994 words

Chapter 22 - MATAR OGA NA COMPLETE DOCUMENT writing by UMMY AYSHA.txt

08 Nov 2024

14608

iskeshi sanye da jallabiya da hula irin ta ustazan nan taɓani kaji hadith.


Jiki a sanyayye ta ƙarasa gabam mirror ta shafe jikinta da turaruka masu sanyin daɗi kamin ta zira rigarta tayi tsaye kai a kasa.


Abin sallah ya shimfidamasu kamin ya jasu sallah.


Mamaki sosai ke A ranta amma bata da ta cewa.


Raka'a biyu sukayi kan ya juyo ya rike kanta yamata addu'a sosai kamar yanda sunnah ta koyar damu,bayan ya gama ya tambayeta akan ibadarta kuma bai samu matsala ba kamar yanda yayi tinanin.


Zuwa wannan lokacin kau Aymah sosai gabanta ke faduwa dan ta fahimci inda kalamansa suka nufa saidai bataga fuska magana dashi ba ya tsare gida kota ina ya dawo Jameel din shi nada babu wasa ko alama a fuskar sa.


Shikam ganin haka yasa ha kama Hannuta ya yana dan murza tsakiyar tafin hannun yace
kina da buƙatar abinci haka ko abinsha?


A tsorace take gilgizamai kai Alamar a'a.


''Kimin magana Ummu ba d'aga kaiba?.


Cikin rawar murya dake bayyana tsoronta tace ka manta bamu jima da kalaciba banajin yunwa.


Ok fine.
Aymah kin Aminta da na xama cikakken miji a gareki yanzu ba anjimaba? batare dana baki kazar da kowace amarya keci ba adaran farkon ta,Zaki bani kyautar kanki yanzu da rana saboda ina cike da kishi na son kasancewa dake,Amma in baki amintaba duk yanda naso da matsuwa zan hkr.


Ya salam! sosai zuciyarta ta buga bata taɓa tinanin zuwa wannan lokacin zasuzo nan ba, duba da ganin duka sati biyu da kwanika tayi da tashi daga jinya..


Uhm ina jinki yace yana tsareta da mayun idon sa.


Shuru tayi tana kara sadda kanta kasa.


Baki Amintaba ne ya tambaya yanabinta da kallo.


Nan ma shuru tamai saima kuka da ta nemi samai dan kalaman sa sunmata tsauri sam batama cikin natsuwar ta..


Dan murmushi yayi yana mikewa tsaye ya cire jallabiyar jikin shi, tare da kama hannunta ya zare hijjob din da jallabiyar dake jikinta yace sun'miki nawie muje ki kwanta tom tinda baza'a bani ba.


Bata cemai komiba haka suka isa akan gadon ta kwanta shima ya hau bayanta ya lafe yana sake rungumota jikin shi.
Tsawon 30mnt bataji yamata komiba hakan ya saukar da natsuwa sosai ajikinta takuma saki jiki har bacci ya fara fizgarta.


Kamar wasa tafarajin hannuwansa na yawo a sassan jikinta har indama bashi kaiwa amma yau saigashi yana zuwa.


Abufa kamar ama tinzirasa ta dingajin saukar numfashinsa da sauri sauri a cikin kunnanta ,ga wani dogon nishi dayake dake nuni da abin na kaimasa har tsakiyar kwalwa.


Aymah nah Dan Allah, Dan Annabi ki mallakaman kanki,karki hanani ,zan iya rasa rayuwata a wannan gabar, washhhh Aymah marana zai tsinke Aymahhhhh yafada da karfi tare da tashi daga jikinta da sauri yana karato Addu'a datazo muna a sunnah duk sadda zaka kasance da iyalinka.
Allahumma Jannab na shaidàna.... Har dai zuwa karshe.


Nidai kam kafana na kwaso nayi plo gudun makancewa.


Tsawon 30mnt na dingajin salatin Aymah da karfi ita dashi yayin da shikuma yaketa kabbara kai kace limamin makkane,Ya salam ita tana kuka tana fadin ya daina zafi shikuma yana fadin walhamdulillahi khasiran,wa subhannallahi bukhratan wa Aseelah yah ummu Aymah nah,yake uwar kowa ciki hardani .
A takaice dai ɗumi dai Jameel babu wanda baiba dan har Adnan saida yadinga kwararoma addu'a neman gafarar Allah a Wannan kwogi daya tsinci kanshi ciki mai ɗumbin Albarka.


Tsawon hr 1 kamin ya fasa gigitaccen ihu mai razanarwa kamin kuma yayi shiru yana sakin gurnani.


Wannan ihu yasani ɓarin jiki matuka, ai A guje nayi dakin dake da matsanancin duhun da bana iya hango komi kai kace tala tainin dare ne.


Zama nayi ina raba na mujiya amma banji komiba sai saukar numfashinsu yayin da Aymah ke Sauke ajiyar zuciya akai akai.


Tsawon 30mnt naji saukar numfashin Jameel, Kamin Cikin natsuwa ya matsa gefe yana sauke numfashi da ɗan ƙarfi,Ido ya rintse da karfi wani so da kauna gami da shauki na tsaga dukkan lungu da sako na jikin sa,Yin kwatancen farin ciki da yake ciki ɓata lokaci ne,zai iyacewa baitaɓa jin dadin da yakai daɗi ba sai da ya shiga kogin daɗin Aymah yayi linkaya.Ga annashuwa mai cike da nishaɗi yakeji A tattare dashi,kai baiwar Allah nan ba a fuska kadai take da kyauba kogintama cike yake dam da ruwan zuma dn yafi karfin madara,Gata lafiyayyan mace yafada yana shafa kirjinsa data shiga yimasa feshi kamar an bude pampo.


Aymah kau likis tayi Idonta a lumshe harda sawun hawaye,Zahirin gaskiya taji masifar dadi lokacin dayana wasa da sassan jikinta amma tinda ya kawomata ziyarar bazata taji sabon sauyi daga dadi zuwa wahalar da zata iya rantsuwa bata shataba a First nyt ɗinta.
Domin som halittar Jameel data Adnan ba daidai suke ba,, Lallai kadaina raina jariri wata rana Angon ne,Bata taɓa zato ko tsammanin hakaba,bata taɓa tinanin girman Jameel zai iya sata kuka ba A ɗaukar da take mai,amma sai gashi kuka sosai take tana gama sa da Allah akan yabar hakarta hakanan, ga wani masifar ciwo da gabanta ke mata kamar an watsamata barko no,jitake kamar yanzu aka ɓareta a ledar,koda yake yanzu din ne ya ɓare ta tinda duk tsawon lokacin da sukai da Adnan so biyu ya kusanceta shima baya ko 5mnt yagama ya juyamata baya yace bashi da lfy ta ɗa namiji.


Ta ɓangaran Jameel kau a Hankali ya yunkura zuwa inda take ya yaye rufar jikinta cike da shauki yace Babylov,Ngd Sosai da wannan kyauta da kikaman kinji,Naji daɗin da bakina bazai iya furtawa ba,Kin kara samun Babban gurbi a Zuciyata da har Abada bazai goge ba,dan Allah karki taɓa juyaman baya har abada nima namaki Alkawari bazan taɓa gujemaki ba.


Shuru tayi tare da sake rufe fuskata dan Wlh kunyar shi takeji matuƙa da bata taɓajin kwatankwacinta ba sai yau.


Cigaba yayi da cewa.
Yah Allah ga baiwarka nan mai dumbin ni'ima da zallar baiwar daka bata, Allah ka dawwamar mata da daɗinta har Abada, Allah kafi kowa sanin halin farin ciki da nashiga ta dalilinta, Allah kabata tukuici da Aljannah kah ta fiddausi,Yah rahm....


Da sauri ta bude ido tace.
Amma in addu'a zakai ai kabari ka tsarkake jikin ka ko ta karasa tana zubamai harara.


Murmushi yayi cike da shuki yace"laifin kine, kin gigita karamar kwalwata Babylov.


Baki ta turo cikin shagwaba dabatason ta iyaba tace babu ruwana dakai tinda haka kaman,ina ganin ka mai tausayi amma shine ...


Bakinta ya rufe da sauri ta Hanyar hade nashi da nata waje daya yashiga bata hadadda sumba datasanya jikinta likis takasa ƙarasawa,shikam a cikin lokaci yanayin nasa ya fara sauyawa dan wani irin sabon yanayi yaji yana rasa shi, ashe inbakason abuba kafi hkr saɓanin ka son dadin sa. .


Aymah kau jin yanda yake zungurar ta yasata fashewa da kuka sosai tana fadin .
miye haka kai kuma naka salon kenan,Wai Jameel baka ganin aikine jikina har yanzu ban ida samun lfy ba fa.


Ya salam yace da Sauri yana direwa daga kan gadon,kanshi a ƙasa sai faman matse jikinshi yake dayakejin yana barazana tsinkewa dan wata mahaukaciyar shawa'awa ya sake samun kanshi a ciki.


Tsawon lokaci kamin ya tashi yayi wanka ya gasa mazaunansa da ruwa dan sai lokacin yaji Azababan ciwo kamar zai haihu( TA YARO KYAU TAKE BATA ƘARƘO)


Bayan ya gama ya hadamata ruwan wanka kamin ya fito palon dagashi sai towel dinta .


Cak ya dagata yayi Toilet da ita.


Idonta a lumshe har ya gama mata batare da ko dayansu yace komi ba dan yace ya tanka tsab zai iya kaimata sabon farmakim da bazai iya saurarama uzurinta ba .


Kiyi wanka tsarki ki fito yace da sauri yana kama kofar ya fito tare da zama gefen gadon ya dauki wayarshi ya shiga dubawa,ido yazaro ganin 4:44 gashi ko la'asar basuyi ba,Misscall din daya ganine na Deedee yasashi yin shiru yana wani nazari.


Aymah kau yana fita ta kara hada ruwa sosai ta gasa kanta takumaji dadi kamin tayi wanka ta fito idonta a kasa gabaki daya karamin yaron nan ya hanata sukuni yau wannan ai shine raba raini, Wai jaki ya kusanci kaza😜


Tinda ta fito yake bin dogayen cinyoyinta da kallo cikin tsananin jaraba.


Kamar ance ta dago kanta karaf idon su ya sarke dana juna,gabaki daya ya saki towel din nashi bajenar sa a waje gandandam kamar An adana masa muciyar tuwo.


A rikice ta doshi kofa da niyyar fita ya mike batare da ya daura towel dinba ya kamo hannunta Yace'' ina zakijene,ke kanki nason kina cike da k'ishin ruwa Baby ki bani dama mu sake gamsar da junan mu,Jibi fa yanda lokaci daya kika rikice daga ganina babu towel,Wallahi AYMAH sai kincire kunya,nason ina sa bukata amma zai yiyu ke yanayin ki ma ya zarce nawa jibi idonki fa.


Lallai namiji duk inda yake bashi da kunya jibi abinda yake fadamata.


Bazan taɓa jin kunyarki ba saboda munriga munzama daya nazama ke kin zama ni,sirrina nabaki kin bani naki to miye abun jin kunya?.


Shuru tamai dan batamason magana ta fito fili ba.


Zai magana wayar shi ta shiga ring yana dauka yaga Deedee ce, ɗan tsaki yayi tare da jawota yace inajin ki mutum na wajen iyalinsa sai kirana kike miye?


A zafafe tace kai dan kutumar ubanka ina yar mutane ? karka maidani katuwar banza mana,ya zanyi raɓe rabe cikin gida kamar tsohuwar agwagwa kana aikata abinda kake so da ita,baka lura da jikin yarinya nan miyasa waiku yaran yanzu baku da hkr som,jarabane daku kamar ayu,wannan wane tashin hankaline kwanantafa 16 kacal da yimata aiki amma kaiga hakilu har ka hakemata dan kaga batada hayaniya,Bakama ko tsoron ka rufzamata da kirjinta zuciyar tayo waje,kai bakama da tausayi dai a takaice takarasa tana rushemai da kuka.


Aymah kau bakaramin daɗin abinda Deedee tamata tajiba ko ba komi ta ceceta daga hannun sa dan har ta fara sadakas wa.


Toilet ta koma ta sake e
Ɗauro Alwallah ta fito yayin da shikuma ya aje wayar shi a sanyaye dan magana Deedee ta ratsashi yashiga wanka yazo yayi sallah la'asar dan ita har tagama Tata.


Mikewa tayi ta isa wajen wadrob din ta tazaro wata atamfa mai kyau ta zura, ko mai bata shafa ba sai turare data feshe jikinta mai daɗin kamshi ,tana gamawa ta fara kacaniyar bude kofa dan ta fita.


Aguje ya kama hannunta jiki a matukar sanyaye yace Aymah Allah yasa kema ba kallon azzalumi kikeman ba,Allah kasanya ba kallon marar Tausayi kikeman ba, Wallahi kishine ya sani Kusantar ki Aymah naga kina tinanin wanda tashi ta riga ta shude,naga muddum banzama keba baki xama niba bazaki taɓa sani a rankiba yanda nike so.


Murmushi tayi tana zuba idonta a nashi tace aa som,kawai abune baka saba dashiba kason komi sai A'hankali, inamaka fatan Alkhairi tana fadin haka ta shafa sajen sa kana ta sauka kasa cikin natsuwa,bayyi karya ba taji zafinsa Amma yanzu tamasa uzuri matsayin sa na sabon shiga.


Bata jima da zama a palon ba ya sakko cikin sabuwar jallabiya fuskar nan tashi fayau amma kuma ya tamketa tsaf baka taba cewa shine.


Kusa da ita ya zauna yana faɗin" babu abinda ke miki ciwo dai ko?


Ki ta dagamai tana fadin babu sai kace yarinya dai.


Hmm hakane fa,Ashe dazu a mafalki naji kina neman taimako da fatan kin gamsu da yarinta mijin naki.


Murmushi tayi tana fadin kaiko..


Deedee ce ta turo kofa ta shigo a yanda ta iskesu yasata raba ido kamar mage dan batayi tsammani ba.


Kai Jameel ya haka,dazu ihun waye nikeji kamar na Aymah .


To nima dai ke nike jira kizo kiman bayani dan naga dazu bani kike nemaba kawai kin hau mutane da fada .


Shuru tayi kamin tace gaskiya tom akwai matsa,kila kuma dukan da walakiri kema Adnan ne yasa shi fasa gigittaccen ihu har nan gidan.


Gabaki daya saida suka saki dariya ta zauna suka dan fara fira kamin tace toh Alhamdulillah komi yatafi daidai yanda akeso Aymah,ni zan shirya domin komawa inda na fito,ba fahariba nason na barki inda za'a kulaman dake.
Take idon aymah ya cika da hawaye ta fara gilgiza kai da fadin" Dan Allah da manzon sa Deedee nah karkimun haka,ina son kasancewa dake har abada,dan Allah Deedee nan gidan zaman kine karki taba kawoma kanki cewa waini sirika nike awajenki ko zaki takuramin ko wani abu wlh ko daya,bama keba ko waye zan iyabashi wuri agidan nan ko Baby ,dan Allah Baby kasa baki wallahii bazan zaunaba saina bita takarasa hawaye na sakkomata.


Allah mai girma toke ayimah yanzu ba muna kusaba duk sadda kike son ganina kimin magana mana kawai zaki ganni .


Noo Deedee kidai zauna din kawai zaman ki anan shine farin cikin mu.


Zatai magana a
Aymah ta karbe wayar Jameel dayayi shuru ta kira manager yana dauka tasa kuka tace Daddy Deedee zata koma gida, kuma wallahi bazan zaunaba gashinan zuwa yace ta mike cikin tafiyarta A'hankali ta bude kofa zata fita duk da kallo suka bita Deedee kam kamar idonta zai fado ganin yanda take takawa sannu sannu.




Aymah zoki zauna nafasa tafiyar tace tana kauda kanta .


Da sauri ta juyo tace da gaske zaki zauna dani.


Wlh zan'zauna dake tace tana watsama Jameel dayayi kasa da kanshi harara.


Yauwa Deedee nah I love you.


Dariya tayi tace ina zuwa.
Tom tace tana komawa ta zauna Deedee kuma ta fita dakinta ta rike mazaunai tace'' jar uban nan amma Jameel baida mutunci wallahi ,ni dai kam dama nason kunnena baiman gizo ba,bayama ko bari ta warke agyarata sosai dan ubansa zai farmata aiko zaka gane kuranka tace tana dakko kudi ta fita abakin get ta kira Almajiran ta da suke hutawa taba ɗaya a ciki tace maza Kaje Abba tuwa ka sawoman budurwa kaza da sassaken malmo nan bakin kasuwa da kayan Hadin sa( WLH SIRRIN MOLMO DUNIYA NE HAJIYA).


To yace ya tafi.


A hanyar komawa taga Baba Ali kwance akan tabarma yana hutawa redio a hannusa.
NAN tasa kujera suka shiga fira tace wai Baba Ali ina dan naka ne Sadam




Yaje ya dawo sai anjima yace yana kara kasa da volume din .


To shikenan Allah ya maidoshi lfy.


Ameen yace suka shiga fira suna haka suka ji tsayuwar motar kamin kuma suji an bude get din farko an shigo har zuwa na biyun da suke.


Manager ne ya shigo yana faɗin Deedee kin tasoni ina hutawa .


Dariya tayi tace'' fitinar Aymah daice wai da tsiya saina zauna to mizaka zaunayi gidan yara tinda dai komi ya kammala .


Murmushi yayi yana sadda kanshi kasa sosai ya sosa kai yace,.
Ai dole duk wanda ya zauna dake yace bayason a rabu,sana nima dama ina Son ganin ku ku biyu muyi magana, Deedee ba tare da bata lokaciba naga lokacin tsallah ya taho.
Dan Allah A matsayina na d'a gareku ina so ku amince a daura auran ku keda Baba Ali,kinga yana da laluri gashi tsufa ya fara cimmasa ke kuma da kwarinki koyane ya samu saukin wani abun..
MATAR OGA NA A
UMMY AYSHA
PAGE 32


""Kash ! Kash!! Kash!!!..
Wannan wace irin maganace kazo da ita babu wando balle akaiga rigar rufe nono Manja suke cemai ko olgah(Manager)? Ku Shikenan bakuson kowa ya zauna kalau ba nawie komi akansaba sai kun kakabamasa,haba dan Allah ku dainaman haka.




Dariya sosai Manager yayi yace nidai nason manager nike kema kin iya fada yau daine aka mayar dani manja kuma a matsayina na babban danku da Allah yabani iko a kanku tsab zan aurar daku in dacewar hakan ta Tatashi.


Murmushi tayi tana fadin" kai kai Allah ka kyauta ,Nidai kam kamasani jin kunya bari in mike in'tai inyi sallah.


Baba Ali daketa washe baki yace.
tsaya tsaya Deedee'n yara,ai fadamasa gaskiya zakiyi. kice ya za'ayi ina da kyauna na filanin usuli in tsayama wannan dattijon da ko cikakkun hakora bashi da shi ,uwa uba bashi da hannu guda musakine,San..


Subhanallahi Yanzu Baba Ali sharrin da zakaman kenan to aiko zan musaya tinaninka , Kai manager na amince daureman shi gam aka zai gane da Deedee yake. takarasa tana wuce warta ciki.


Manager kau Baba ya kallah suka saki dariya.


Baba yace namata dubara har ta fada, ai Deedee ku mutuniyar kirkice,samunta a wannan zamanin abune mai matukar wahala.


Manager yace hakane Baba in sha Allah jibi juma'a za'a daura auran.




To Allah yakaimu da rai da lfy yakuma sama rayuwar ku Albarka.


Ameen yace kamin yatashi ya zubama Baba Ruwan Alwallah.


Aymah kau tashi tayi Jameel ya kamata suka haura sama tayi alwallah saida ya kamota ta fito ya shimfidamata abin sallah kamin ya shirya yatafi masallaci.


Bayan yadawo yazo dakinta inda ya isketa zaune tana Karatun Alkur'ani cikin sassanya muryar ta mai saukar da Natsuwa.


Murmushi yamata yace sannu da kokari malamata.


Kai kawai ta dagamai tacigaba saida taka inda takeso kamin ta rufe ta ajesa muhallin sa.


Idonshi ya kawar daga kanta yace DeeDee na kira.


To tace ta tashi ta sakko yana biye da ita.




A falo suka iske Deedee ta daure fuska gam.


Dukkan su saida jikinsu yayi sanyi.


Aymah tacw Deedee nah lfy.


Klau Aymah, ke kam Ai bakya laifi,Yanzu dai batare da bata lokaciba Jameel so nike ka dauke kafarka daga gidan na na tsawon wani lokaci hr sai Diyar nan ta warke daga wanna jinyar tata,bance ka daina zuwaba aa matar ka ce hakkin ta na ciyar wa kazo kabata da kalamai masu dadi dan samun damar saye zuciyar ta,amma dai zance ayi raɓe raɓe daki baitasoba nason kun fahimceni.


Ido ya zaro yace Deedee kinson mikike fadakuwa? matata cefa,akan mi zaki raba alakar da Allah ya hada?.


Ba rabaku zanba Jameel ina dai sone ta samu gamsashiyar lfy ta dawo kamar kowa,kai a takaice dai bari in maku gwari gwari a matsayina na likitan galgajiya.


Yanzu ke ba zuciyarki aka fasaba akayi aiki?
Kai Aymah ta daga tanayin kasa da kanta.


Yaww,to yanzu in kika samu ciki ke kinson halbin da yara keyi a ciki kuwa balle yaran yanzu masu rawar kai da zakiga tun ciki suke iya shege waisu yayan risilin,kiga yaro ya daddage ya daki kirjin uwarsa sai anyi dakyal zuciyarta zata daidaita inagake dake da rauni,Ba fataba kika samu ciki a wannan yanayi Aymah sak Kirjinki zai zama kyauran kofa saidai muga ya wangale zuciyar ki namana Disco,inba Sa'a ba tsoro yana iya sawa muma duk muyi barzahu,To maganin ayi kar asoma.


Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un Jameel yace yana zaro ido danshi harga Allah ya yarda da kalamin Deedee.


Aymah kau kai ta sunkuyar tana Murmushi sosai,Kai duk kan wanda zai buga da Dee Dee ruwa yake gashi ta rikitamata ɗan miji.


Deedee tace to badai fataba kar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login