Showing 18001 words to 21000 words out of 48171 words

Chapter 7 - JAJIRTACCE Book Complete Hausa Books by Nasmatu Muhammad--.txt

Advertisement

20 Jan 2025

4637

ta a gefe d'aya, ga kuma rafkeken gadon ta na jarirai


flowers kota ina turarukan wuta kuwa tamkar ana gasar fitar da kamshi ne.


gefe d'aya kuma wani irin katon cake ne wanda ya kusa tsayin mutum ajikin shi an rubuta da manyan haruffa


'HAPPY BIRTHDAY BABY'


wani sabon kukan ne ya subucewa Ummy mahaifiyar hjy Yusra, ta fungume yar ta'ta ta fara rera kukan


Yusra ma kukan take kai kowa a d'akin saida ya koka, hatta malaman sai da suka zubda hawaye domin tausayin wayannan iyalan da sukaji.


Alhj Tijjani sai sharar kwalla yake yana rarrashin matar shi cake d'in aka fara nufa domin dama haka suke yi sai anyi murnar hauhuwarta sannan daga bisani a rufe da saukar alkur'ani da addu'oi


gabad'ayan su suka zagaye Birthday cake d'in wanda akowace shekara hjy Yusra ce mai yanka shi.


harta hure wutar tana shirin yankawa lokaci guda ta tuna da Safeenah


sabuwar yar'ta wadda ta ajiye a gurbin baby, sai ta tsaya cak tana kallon mijin nata wanda ya zuba mata ido cikin tausayawa.


"ina Feenah?". Ta tambaye shi cikin rawar murya da sheshshekar kuka.


shi kan shi sai a lokacin ya tuna da yaran da hanzari ya nufi kofar da zummar fita


sai dai kafin yakai ga fitar aka turo kofa dukkan su sai suka maida hankalin su ga kofar dan ganin mai shigowa.


















*Yar'mutan Arkilla* ✍
[11/26/2017, 6:52 PM] My Number: ........... *JA'JIRTACCE*....... *24*
👇🏻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*


*Na*
Nasmatu Muhammad
*(Yar'mutan Arkilla)*✍








*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*Zamaniwritersassociation@gmail.com*














Safeenah ce da Amar suna rike da hannun juna cikin wata irin shiga ta alfarma


doguwar riga ce a jikin ta fara kal kamar dai irin weading gown d'inan amma karama dai-dai jikin ta


kanta yasha gyara an tufke gashin waje d'aya tareda d'aure mata shi da white band babba


hatta sarka da yan kunnen ta farare ne haka takalmin kafar ta ma


yarin ya dai ta fito tamkar yar gold sai kyalli da walwali sirrin kyawunta ya kara bayyana


haka shima Amar suite ne farare kal ajikin sa wanda aka siyo mishi iri d'aya dashi da mubarak.


kayan sun zauna d'as a jikin sa kamar dan shi aka yi su, rigar cikin su ja ce haka neck d'in da wuyan hannun shi ma duka ja ne takalmin kafar shi ma jajaye ne.


Sai zuba kamshi suke gaba d'aya mutanen dake d'akin suka zubawa yaran ido domin kasancewar su bakin fuska a gare su.


Ummy kuwa kallon sani take yiwa Safeenah, inda zuciyar ta ta shiga dukan ukuk-uku kwakwalwar ta na son tunano wani abu gameda yarinyar amma ta gagara


sai dai kam ba makawa yarinyar tayi mata kama da yar'ta Yusra,


ganin Alhj ya tsuguna ya rungumi yaran yasa sukayi tunanin ko yaran dangin sa ne.


shi kanshi alhj baisan lokacin da yayi hakan d'in ba, kawai ganin Feenah yayi tamkar wata flower abar so,


ya kuwa rungumeta na tsayin lokaci ji yake ina ma ace yar sa ce baby ta girma haka kuma ake shagalin Birthday d'inta da ita.


Ganin bashida niyyar sakin ta yasa Yusra ta karaso gare su ta kama hannun Amar da Feena taja su zuwa inda Birthday cake d'in yake


ta bawa Feenah wukar tana fad'in


"na manta da na sami sabuwar yarinya, daga yanzu zuwa kowane lokaci Safeenah ita zata rika wakiltar baby"


da harshen larabci tayi maganar wanda yanzu Alh Tijjani ma yanaji sosai da mamaki Ummy ta kalleta


"wacce ce wannan?"


Tai murmushi "zanyi muku bayani daga baya"


safeena kam tsaye tayi da wukar a hannu tana karewa wad'annan fararen mutanen kallo kasancewar su baki a gareta haka Amar ma


Yusra da kanta ta kama hannun Feena ta danna wukar a cake d'in gaba d'aya suka d'auka


_"Happy Birthday to you, happy Birthday baby!_"


nan ne Raudah matar yayan Yusra tayita d'aukar su hotuna da phone d'inta haka dai aka yi murnar harma da su jijjiga lemuna ana watsawa sama


aka gama aka dawo kan shimfid'u inda aka tanadi Alkur'ani irin na d'ibar nan mai peces


Yusra ta kira Aysha mai kula da Feena tace ta tafi da yaran ciki. Taja su suka tafi


suko suka fara karatu dukkan su kowa ya d'ibi dai-dai gwargwadon iyawar shi.


Feena da Amar dai bin Aysha kawai sukayi amma zukatan su basu so barin guri ba, duk da cewa basusan bikin wa akeyi ba.


Haka a d'akin ma suka saka su Aysha gaba da tambayoyi wai bikin wa ake?


Dayake Aysha mai saukin kai ce ita ce ta basu labari tun daga haihuwar baby yar' Yusra har zuwa bacewarta da kuma shekarun da aka d'auka ana gudanar da wannan bikin shekaru takwas kenan.


Dukda kasancewar su kananun yara hakan bai hanasu nuna tausayawar su ga Uwar rainon su Yusra ba.


Safeena hadda kwalla.


Wunin ranar kacokam a d'akin baby suka yishi dasu da bakin nasu, saidai ayi salla a koma aiki (wato karatun Alkur'ani)


duk da cewa suna yi da gaske ne amma sai wuraren karfe goma sha biyun dare sannan suka isar nan kowannan su ya mike suka fara jera nafilfili na tsawon awa d'aya


misalin karfe d'ayan dare suka tsayar da sallar sannan suka hau karanto manya-manyan addu'oi


suka shiga rokon Allah ya kyawawan sunayen sa tsarkaka akan ya bayyana musu wannan yarinyar


indai tana raye Allah ya dawo da ita ga mahimaifiyar ta, inko bata raye Allah yai rahma ga ruhin ta kuma ya bawa iyayenta hakuri da juriyar rashin ta.


in suna da sauran rabon haihuwa Allah ya basu wasu masu albarka.


Haka suka ci daren kaf acikin su ba wanda ya rintsa har sukayi sallar asuba


sannan ne aka fiddo tarkacen kayan abinci da ragowar cake d'innan


aka tsabtace d'akin kamar ba cikin sa akayi shagalin ba.


sannan suka rufo d'akin.


baki suka koma masaukin su,Yusra da Alh kuwa suka koma d'akunan su.


Duk wannan abin da akeyi zuciyar Ummy ta kasa nutsuwa, sai kai'kawo take akan yarinyar data gani Safeenah Allah-Allah take gari ya waye taji


Shin wacce ce wannan Yarinyar mai d'iban kamannin yar'ta Yusra, me kuma yasa suka bata matsayin jikar ta?.














*Yar'mutan Arkilla* ✍
[11/26/2017, 6:53 PM] My Number: ........... *JA'JIRTACCE*....... *25*
👇🏻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*


*Na*
Nasmatu Muhammad
*(Yar'mutan Arkilla)*✍








*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*Zamaniwritersassociation@gmail.com*








*Ba anan ta tsaya ba, Ku ɗin wani sashe ne na rayuwar Nasmat.*


1, *Queen haucy*
2, *Beauty Queen*
3, *Queen Yar'mama*


*Those are the triple QUEENS of ZAMANI WRITERS*


love all😍😘












Bacci ne mai nauyi ya ɗauke dukkan su, basu suka farka ba sai karfe goma. Nan ma hayaniyar yara ce ta taso su.


Rigima ce ta shiga tsakanin Mubarak na wajen hjy Ummu da Safeena karo na farko da suka fara faɗa tun zuwan su gidan, duk da cewa yana shiga sabgar su su ɗin ne dai basa biye mishi.


Yanzun ma bazata iya hakura bane. Domin yar'babyn ta ce ya kwace, ita kuma yadda take son ta bazata iya bar masa ba.


Sai ta saka kuka shikuwa Amar yana zuwa ya kwace mata abarta ya mayar mata, nan ne fa Mabarak ya nemi yayi faɗa da Amar ɗin dama shi yake nema, shi ya fara kai masa duka shi kuwa ya rama karfi ba ɗaya ba sai ga Mubarak ya hangame baki yana kuka.


Kusan tare suka iso da hjy Ummu wadda ta fito a hassle jin kukan Mubarak data yi, turus tayi ganin duka iyayen sun sauko kuma ta gane faɗa yaran suke yi Amar da Mubarak shiya sai shi kuka.


Salati ta fara yi tana rafka hannaye "me zan gani a gidan nan?, ai wlh baku isa ba kuzo ku sami yaro a gida sannan ku takura shi?, ina ai baza ba sa6u ba wlh"


ta isa gun ta rika hannun Mubarak "wanene ne ya dake ka eye?". cikin kukan da shagwa6a ya nuna Amar da yatsan sa.


Ai kuwa bata jira komai ba ta nufi inda Amar yake da nufin ta dake shi. Hjy Yusra da Alh dake gefe tsaye mamaki ya cika su


Lallai son kai irin na Ummu ya buwaya, haka kurum ba tambayar ba'asi ba komai sai ka yanke hukunci a faɗan yara?.


Abu kaɗan ya rage ta isa ga Amar d'in, Alh ya dakatar da ita da cewa "kar ki kusakura ki ta6a yaron nan Ummu".


wani mugun kallo ta wurgawa Alhjn "kamar ya kar na ta6a shi, shugaban rashin adalci?". Tayi maganar tana kallon inda yake.


Bai damu da kallo da kuma maganar da tayi mishi ba. Ya share ta, ya kalli Amar yace kai mene ne ya had'a ku?".


Amar ya koro masa bayanin abinda ya faru duka. Ya juya ga Mubarak yace "Abinda ya faɗa gaskiya ne?".


ba kunya yace "eh" Alh ya kalli Ummu dake tsaye tana cin ranta yace "to kin ji dai sarkin fushi, Mubarak shine yafara bugun Amar, kuma shine mara gaskiya sai ki kiyaye gaba kirika bincike kafin ki yanke hukunci".


bai jira me zata ce ba ya kama hannun Amar da Feena Yusra ta rufa musu baya suka koma sahen su.


Haka suka bar hjy Ummu tana ta bambami. Alh ya yiwa yaran nasiha akan su daina faɗa su ɗauki Mubarak tamkar ɗan'uwan su.


Suka amsa da "to Abba". "good Allah muku Albarka". Nan suka bar su falon su kuma suka koma ɗaki domin shiryowa su fito kasancewar tashin su kenan.


Ba jimawa suka fito tsaf-tsaf dasu suka ja yaran duka suka tafi gaisa baki ɗakin Ummyn ta suka fara.


Bayan sunyi nocking aka basu iznin shiga suka shiga da sallama, a lokacin Ummy na zaune a kan sallaya tana jan carbi, suka shiga har kasa suka rusuna suka gaishe ta ta amsa cikin fara'a sa sakin fuska.


Idon ta akan yaran ta kasa jurewa sam bazata iya danne abinda take ji gameda yarinyar ba tace da harshen larabci "Yusra wannan yaran fa, yaran waye?".


Yusra tayi murmushi batare da bata lokaci ba ta kwashe duk yadda ta sami yaran ta gayawa Ummyn ta.


Mamaki ne karara ya bayyana a fuskar Ummy, ta cika da al'ajabi Ummy sam ta kasa 6oye abinda ke ranta tace


"ikon Allah kenan idan aka gan su kamar ya'yan ku, musamman wannan yarinyar dan wlh har kamanni take yi dake Yusra".


Maganar ta Ummy ta fama wa Yusra wani tabo dake kan kirjinta ta kuwa kafe Safeenah da ido ko kiftawa batayi


"tabbas abinda Ummy ta faɗa gaskiya ne, domin kuwa ta daɗe tana kallon yarinyar na mata kama da wata fuska amma sai yau ta fahimta.


Ashe da ita Feena take kama..."
















*Yar'mutan Arkilla* ✍
[11/26/2017, 6:53 PM] My Number: ........... *JA'JIRTACCE*....... *26*
👇🏻
*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*


*Na*
Nasmatu Muhammad
*(Yar'mutan Arkilla)*✍








*FOLLOW US ON THIS DETAILS:*
----
*LIKE OUR FACEBOOK PAGE:*
↓↓
*Fb.me/ZAMANIWRITERSASSOCIATION*
----
*CHECK OUR BLOG'S*
↓↓
*Zamaniwriters.blogspot.com*
----
*DROP YOUR COMMENTS AND REPORTS ARE HIGHLY WELCOME ON THIS EMAIL ADDRESS:*
↓↓
*Zamaniwritersassociation@gmail.com*






A cikin farin ciki nake sadaukar da wannan kawataccen shafin gareka *80k*, domin ka cancanta saboda ɗinbin ko'kari da ɗawainiyar ka garemu *ZAMANI WRITERS* basa raina alkhairi. Allah ya bar tare. muna godiya irin sosai da sosai ɗin nan. 🤝
















"ikon Allah kenan" cewar Alh dan yanzu ya tabbatar hakan ɗin ne tabbas suna da kama da yarinyar.


A ranshi yace ba mamaki kamannin ta da matar tashi ne yasa yake matukar son yarinyar


Lura da yayi matar shi ta shiga wani hali na zuzurfan tunani ne yasa ya ɗan girgiza ta tareda ambaton sunan ta a hankali "Yusra" cikin nutsuwa ta juyo da fararen idin ta gareshi waɗanda hawaye suka soma fitowa daga cikin su.


"pls Yusra dont" ya kara faɗa cikin raunin murya da tausayi domin ya hango tunanin ta da inda ta dosa. yasan tunani take akan yar'su Baby tanaji a ranta dama itace wannan.


Ummy ma dai jurewa ne kawai take domin ita ɗin ma ji take inama jikar ta ce wannan saboda haka ne ta kasa furta komai Alh ya mike yana cewa Ummy a huta lfy zai fita. Murmushin yake ta masa tareda addu'ar Allah kare ya fice Yusra ma ta bishi a baya da sauri yaran suka mike dan bin Momyn su wajan rakiyar Abba amma sai Feena taji an riko mata hannu


Dasauri ta juyo idon ta ya sauka akan na Ummy data rike hannun nata duk da cewa ita yarinya ce saida taji wani sauyi a tattare da ita. Ta zubawa dattijuwar ido tana Murmushi domin wani irin son matar da taji ya shigeta a lokaci ɗaya taji tana kaunar Ummy har cikin ranta Ummy ta zaunar da ita bisa cinyar ta har yanzu Murmushin ne a fuskarta.


Cikin wargazajjiyar hausarta tace "baza ku tsaya ku tayani hira ba?" Amar yace "zamu raka Abba ne, muna dawo wa. Zo mu tafi kanwata". Yayi maganar yana kama hannun ta abin mamaki sai yaga Feena ta zame hannun ta tana faɗin "a'a yaya zan taya Ummy hira kai kaje ka raka Abba".


Tsananin mamaki hana Amar magana yayi domin tunda suke da Safeenah bata taba gujewa umarnin sa ba, bata taba son wani abu sabanin wanda yake so ba bai taba cewa ga abu tace a'a ba sai yau.


Bai koma cewa komai ba ya juya ya fice cike da al'ajabi bai kara tsinkewa ba sai sanda yaga har yakai ga barin falon bata fito ta biyo shi ba. Feena kam sakin jikinta tayi sosai tana zubawa Ummy hira haka itama ta biye mata duk da ba gane wata hausar tata take ba, amma tana jin daɗin hira da ita jinta take har cikin ki'kon ranta sonta take ji wanda ko jikokinta ya'yan yayan Yusra bata jin son su kamar yadda take jin na yar'rikon yar'ta yarinya Feena.


To tun daga wannan ranar wata irin soyayya da shakuwa ta ɗinke tsakanin Ummy da Safeenah kullum suna tare dare da rana tun abin na damun Amar har yazo shima ya saba saboda Tsananin son da yakewa farin cikin kanwarshi.


Satin su biyu a Nigeria suka kimtsa suka koma kasar su zuciyar Ummy cike da kewar Safeenah sabanin sauran lokuta da idan suka zo take komawa da tausayin yar'ta Yusra. Haka Safeenah ma tasha kuka ita a dole sai dai Ummy ta tafi da ita dakyar aka riketa suka tafi da zazzabi ta wunin a ranar.


Hankalin Amar yayi masifar tashi shi kan shi yasha kuka yanata rokon Momyn su akan ta bari Ummy ta tafi da su. Wasge garin ranar suka fara zuwa makaranta bayan an kammala musu komai daya dace a IMAN INTERNATIONAL SCHOOLS primary 1 aka saka Feena inda Amar ya sami 3 saboda girman shi.


Ai kuwa sun fara karatu cikin nasara da sa'a sam basu sha wata wahala ba kasancewar sun jima suna ɗaukan lesson a gida.


Rayuwar su gidan Alh Wakkala tamkar farin wata ne a cikin duhun dare basuda wata matsala ko damuwa iyayen na nuna musu soyayya iyaka kulawar uwa suke samu daga Hjy Yusra kamar yadda Alh Wakkala ya maye musu gurbin Uba.




Haka lokuta suka cigaba da shuɗewa wasu na ture wasu suna waya da video call sosai da Ummy haka duk shekara suka ziyarci bikin birthday na Baby kamar yadda ya gabata a farko haka ya cigaba da kasancewa Safeenah ta cigaba da maye gurbin Baby a ranar birthday


tun bata san me ake yiba har ta fara fahimta a ranta tana jinjinawa soyayyar da waɗannan iyayen suke yiwa batacciyar yarinyar tasu.


Tana tausaya musu matuka tareda taya su addu'ar Allah ya banana musu ita a duk likacin da tayi salla bayan ta yiwa Umman ta addu'ar neman rahama kamar yadda malamin islamiyyar su ya koyar da ita.


*************************************




*Bayan shekaru shida*


Shagali na samu anayi sosai a gidan Alh Wakkala murnar kammala makarantar primary ta Safeenah. An kawata gidan ta kowanne fanni musamman bangaren garden ɗin gidan wanda a can aka shirya gudanar da gagarumin bikin


Duk inda ka kyalla idon ka manyan mata ne kawayen Hjy Yusra cikin shiga ta alfarma itama dai ba karya ta caba ado na musamman sai hidima take da baki duk inda ta gifta haske da kyalkyalin zinarin dake sanye a wuya da hannayen ta ke walwali


Komai ya gama tsaruwa su Ummy kawai ake jiran isowar su sai uwar gayyar wadda take can ana tsantsara mata kwalliya. Amar sai kaikawo yake ya rasa abin yi fitowar ta kawai yake jira domin a yau ba wanda ya kai shi farin ciki


Feenanshi ta kammala primary zata zo makarantar su su cigaba da zuwa tare domin shi tuni ya bar bangaren primary yana secondary js2.


Inda rayuwar can ta zame mishi tamkar dole tsawon awannin da yake batare da ita ba jin kanshi yake tamkar a ɗaɗɗaure yake


Yana cikin zariyar ne ta fito cikin wata kiriyar doguwar riga wadda aka ɗinka ta da wani yadi mai shara-shara rigar tabi jikinta cif-cif ga adon stones kota ina a jikin rigar takalmin kamata ma green ne hils masu tudu sai sarka da warwaro na ɗanyen gold da aka zuba mata bakin gashin nan nata yasha gyara sai shaki da walwali yake


Lokacin da ta gama fitowa farfajiyar filin yayi dai-dai da ɗago kanta fuskarta ɗauke da farin ciki mara misaltuwa "masha Allah" iyakan abinda bakina ya iya furtawa kenan saboda tsananin kyau da kwarjinin da Safeenah tayi min sai naga ma kamar sauya min ita aka yi da wata balarabiyar kyakkyawar yarinyar yar shekaru goma sha huɗu wadda makerin budurci ya fara kerawa wato duk wata sura ta ya'mace ta fara bayyana a jikin Safeenah


Babu yadda za'ayi mutum ya iya yi mata kallo ɗaya ya ɗauke kansa ko waye shi kuwa fans bansan yazan kwatanta muku wannan budurwar ba amma gaskiya Safeenah ta gama

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login