Showing 18001 words to 21000 words out of 45490 words
wannan nakasheshsa "ubanki batazo ba,
yakareshe fad'i tare da ciro kudi acikin aljihun wandon sa yak'irga dubu biyar yamika mata bata karba ba sai kuka take tamkar zata shid'e, cikin tsawa yace dalla gafara karba kitashi kitafi nagaji dajin wannan shegen kukan naki da sauri takarb'a,
domin dai batada zab'in da yawuce takarb'a din tunda dai batada kudin motar komawa gida, ahankali tamike tare da daukar Jakarta jikinta sai rawa yake zuciyar ta tana cigaba da matsananci bugawa aranta kuma tunani take ina ammun su tashiga?....
******
"Ahaka ta tari taxi yakaita tasha tashiga mota sai kuka take gwanin tausayi acikin mota kuwa sai tambayar ta ake lafiya?...
bata iyabada amsa ba domin itadin ba ma'abociya magana bace, sai kuka kawai take wata mata tace ke kodai yammata anata tambayar ki meyasa meki amma kin kyale mutane, cikin tsanani kuka tafad'a masu abinda yasata kuka aikam take suka saki salati matar tace aikam dole kiyi kuka,
domin dakyar idan batafad'a hannun yan garkuwa da mutane ba, wata tace ai idanma yan garkuwa da mutane ne dasauki, suce akai masu kudi su bada ita idan tafad'a hannun yan yankan kai kam saidai wata ba'ita bakam domin kuwa ta halaka eh fa wlh,
aikam take kukan *Beena* yakaru tsoro yasake kamata wani d'an dattijo yace haba don Allah ku kam wani irin abune haka eye?...maimakon kutayata addu'ar Allah yabayyar mata da mahaifiyar ta sai kudinga irin wanyan nan maganganu dazasu sake firgitata saboda Allah fa?...
shuru sukai sai yakalli *Beena* wacce keta kuka yace kiyi shuru y'ata ki daina kuka haka inshallah zakiga mahaifiyar ki, kedai kiyi addu'a Allah yakareta dafad'awa mugun hannun kinji ko?...kai ta gyad'a alamar to, ahaka dai aka cigaba da tafiya sai yamma lis suka iso zariya don anama shirin Kiran sallar magriba, koda aka sauketa saita tari adai-daita zuwa anguwarsu dake fadaman sarki.
******
Zata shiga gida kenan saiga *Bass* da *Bash* sunfito zasu tafi masallaci, ganinta ita kad'ai yasa *Bass* jin fad'uwar gaba don haka da sauri yace Aunty *Beena* Ina "Ammun mu?...
kuka tasaki tare da shigewa cikin gida da sauri,
cikin tsanani tashin hankali yabi bayanta, yana kira d'akin Abbu tashiga dai-dai lokacin da yake kokarin tada kabbaran sallah azaune kamar koda yaushe, shigarta yasa yatsaya yayinda yaji wani irin fad'uwar gaba me tsanani, zubewa tayi agabansa tana cigaba da matsananci kuka,
Dai-dai lokacin da su *Bass* suka shigo cikin tashin hankali suma suka zube gaban Abbun, sai ga *Bana* itada *Banu* sunfito daki dasauri suma suka zube gaban Abbun sai ya kasance sun sashi tsakiya, sai kallon *Beena* suke itakam sai kuka take wanda har yasa *Bana* da *Banu* suma fara kukan, cikin tashin hankali *Bass* yace Aunty *Beena* wai me yafaru ne?...
Nace Ina "Ammun mu kinyi shuru sai kuka kike gashi har su *Banu* sun fara, shuru bata bashi amsa ba, sai kuka take hakan yasa shima *Bass* jin kukan yana shirin kufce masa da sauri yadukar dakai domin shidin ba ma'abocin saurin kuka bane ko don shi namiji ne?...oho.
Shikam Abbu kura mata ido yayi yayinda yakejin kukan ta har cikin ransa domin itadin y'ace mafi soyuwa agurinsa, ido ya lumshe acikin ransa yafurta yah Allah kasaba wani mummunan abune yasamu "Fatima ta ba?...
ahankali yabud'e ido yasake zubasu akan *Beena* wacce tsabar kuka har yasa tafara jinkanta yana sarawa, cike da fargaba yace *Beenazeer* abbu dasauri tad'ago kai fuska sharkaf da hawaye ta kalle shi yace bari kukan nan haka ki fad'amun Ina fatima ta take?..
Cikin kuka tace abbu bansan inda "ammu take ba...da sauri yace ban fahimce kiba?... kawu yace" bataje gurin su ba...cike da tashin hankali yace innalillahi! bataje gurin suba to Ina take?...bansani abbu bansaรฑ kowa'ina acikin abuja balle na nemeta, kuma nace kawu yasa anemo ta yace" bazaya saba, abbu ina ammun mu take?..
wani irin gumi ne yatsatsufo masa agoshi hannu yasa yashare tare da fad'in allahumma'ajirni'fimusibatiwa'akifliminhairinminar! yah ubangiji kabamu ikon cin wannan jarabawa amin, abbu Ina zamuga ammu Ina ammun mu tashiga?..
Cike da tashin hankali yace Allah shine masani inda take kuma shizaya bayyana mana ita, yanzu kutashi kuje kuyi sallah muroki Allah yabayyar mana da ita, sukace to tare da mikewa jikinsu asanyaye *Beena* kam har wani jiri ke d'ibarta gwanin tausayi gabad'a tafisu shiga tashin hankali rashin ammu.
****"****
Abu kamar wasa wai karamar magana tazama babba ba domin kuwa ba ammu ba labarin ta wanda hakan yasake tayar masu *Beena* hankali, sunyi kuka har sun gajin duk sun rame musamman *Beena* da abbu tun suna saran ganin ta har sungaji sun zubawa hukuncin Allah Ido addu'a kam sosai suke yinta.
*_Bayan wata uku_*
*******
Haka rayuwa tamika yau kimanin wata ku kenan da batan ammu abubuwa da dama sunfaru aciki harda rashin lafiyar abbu, wanda tun ranan dayaji labarin rashin inda "ammun take yakefama darashin lafiyar da sai ankwantar sai antayar,
Sosai yakejin jiki garashin lafiyar kafa gata jiki da zuciya wanda idan akacire rashin lafiyar kafa sรกuran duk suna da nasaba da rashin "ammu, wanda ba karamin nakasu yasake yiwa rayuwar su *Beena* ba domin yanzu *Beena* da *Bass* sun daina zuwa gurin koyan d'inki da saka har da islamiya ma, saboda sune manya sukeda karfin kula da abbu
Saidai *Bana* da *Bash* ne kawai suke zuwa.
haka dai rayuwa ta mika to sannun ahankali abbu yake samun sauki da taimakon Allah dana baban Abdul, wanda yake kuladasu dai-dai karfinsa domin hatta da abinci yanzu gada gidansa ake basu tunda basu dakomai wata rana kuma sai yayomasu chefane su girka dakansu, don haka suke matukar girmama shi da iyalinsa.
******
"Abangare ammu kuwa saida ta kwana tawuni sannan tafarfad'o misalin karfe 8:00pm na dare bakinta dauke da salati, da kyar ta'iya bud'e idanun ta sakamakon nauyi dasukai mata duhu yamamaye ma ganinta hakan ne yasata sake murza idon ta,
donta tabbatar saidai kuma me?...duhun tasake ganin hakan yasa tajin fad'uwar gaba me tsanani, dasauri tamike zaune tafara kallon inda take shuru tayi na d'an wani lokacin tana tunani tuno abinda yafaru ne yasata mikewa zumbur,
Cikin tsanani tashin hankali tace subhallahi! Ina ne Nan nake?...ba amsa koda yake amsar kenan acikin daji take wanda tuni ta fahimci hakan, kuka tafashe dashi tare dafadin oh! ni fatima yanzu kiyayyar da yaya muda yakemun hartakai yasa asalwantar da rayuwata, saboda kawai na tambayi hakkina?...
tafiya tafarayi tana kuka sosai saboda tuno halinda iyalinta suke ciki ba tare da ta tsaya daukar jakarta da tarkacen kanta ba wanda ba lallaine tagansu ba saboda duhun gurin, cike da tsoro take tafiya wanda jefa kafafuta kawai take wanda ba takalmi yayinda bakinta yake dauke da duk wata addu'ar neman tsarin da tasani,
Tayi tafiyar da akalla yakai ta awad'aya da rabi kafin ta'isa bakin titi gabad'aya ta galabaita har ba ta'iya ganin gabanta sosai hakan yasa tahau kantiti batare da tasani ba, adai-dai lokacin da wata bakar mota dalleliya tashararo da gudu aikam take tadauke ammu saida tayi sama sannan tadawo kanta yabugi motar tafadi kasa take jini yafara zuba,
Dai-dai lokacin da direban yataka matsiyacin birki da sauri yafito yanufe ta yana fad'in subhallahi!, sannan wani dattijo yafito da sauri wanda akalla zayakai shekara sittin aduniya duk da duhun da garin yayi hakan behana agane farine shi ba,
sanye yakeda farar shadda dinkin manyan kaya ne wato riga da wanda da babbar rida harda nad'in farin rawani akasa fuskar sa manne da farin gilas, dasauri yakarasa gurinsu dai-dai lokacin da direban yadago kan ammu daketa malalar jini tamkar anyanka dabba,
yace subhallahi! mlm yakubu wa muka bige?...cike tsoro yace yallabai wlh wata matace bata ko motsi balle numfashi, innalillahi! yallabai Ina ganinfa ta mutu cike da tashin hankali yace....
_*Wannan page din shine free page na karshe don haka duk wanda yake son cigaban labarin kodaga farko zaya tuntubar wannan layin 08161850024 ko ya turo katin MTN 200 ko yai tresfa ta wannan acc no 0047769671 Abdullahi Amina gt bank ne nagode*_
Muje zuwa
*_Yanzu za'afara labarin ZAUJUN MAJNUN!_*
miji mahaukaci shin ya abin zaya kasance?.....
Tareda
โ๐ผ
*_LUFHAT CE_*
๐๐๐๐
๐๐๐
๐๐
๐
๐ *_ZAUJUN-MAJNUN_*๐
_(miji mahaukaci)_
๐
๐๐
๐๐๐
๐๐๐๐
Page2๏ธโฃ1๏ธโฃ
WRITTEN
By
๐ *AMEENA UMAR FARUQ*๐
OR
๐ *MEENAT*๐
Marubuciyar
*_DA SANNU_*
*_ZUCIYATA CE_*
*_AFSANA_*
*_KYAUTAR ALLAH CE_*
and now๐๐ฝ
*_ZAUJUN-MAJNUN_*
SADAUKARWA GA
*_My lovely blood sisters ๐ฉโโคโ๐ฉHadiza (aunty)and Nana Firdausi out last bornnn, do u know what? sisters humm l really love love love yous irin babu adadin nan fa so muchhhhh love๐๐๐._*
Littafin nan na kudi ne duk me bukatar zaya iya turo katin MTN ko AIRTEL na 200 a wannan layin 08161850024, idan kuma tresfa zakuyi duk zaku iya tuntuban layin sai abaku account no ba nagode.
_____________________________
ยฎ _PEN : WRITERS ASSOCIATION_
_______________________________
~_only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers_~
https://www.facebook.com/groups/1061983803858837/
โ๐ผ
_*Bismilahirrahamaniraheem!!!*_
Innalillahi! kai! mlm yakubu kaifa haka kake taya kasan ta mutu?...to yallabai ko motsawa batayi ba gashi jini sai zuba yake, cikin tashin hankali yace to nidai yanzu dauko ta kasata amota mukaita asibiti su dubata,
to yallabai da sauri yad'auke ta yayinda dattijo yabud'e masa kofar baya yasata sannan yarufe, sukaje suka shiga mlm yakubu yaja suka tafi.
"Wani babban asibitin kudi suka kaita da sauri akazo da gadon d'aukar marasa lafiya aka dauketa d'akin taimakon gaggawa aka nufa da'ita,
sosai likitocin suka bawa ammu taimakon gaggawa sunyi nasaran tsayar da jinin saidai bata farfad'oba, amma numfashin ta yana tafiya yanda yadace sannan sun kafito.
Da sauri dattijon nan yatari babban
likitan yana tambayar sa likita ya me jikin?...cikin girmamawa yace ranka yadad'e dasauki amma muje ofis inason magana dakai yace to muje mana,
ayan sun zauna blikitan yace ranka yadad'e Allah yabamu ikon tsayar "mata da jinin don haka inshallah akoda yaushe taza iya farfad'owa...., saidai kanta yad'an bugu kad'an da sauri yace likita akwai matsala ko?..
"eh to yanzu dai bamuda tabbacin hakan harsai "ta farka munga yanayin ta tukun, ajiyar zuciya yayi tare da fad'in to likita nagode ita kuma Allah yabata" lafiya yace amin don Allah inason kasa akula mun da'ita" dakyau nizan tafi gida domin nasar da iyalina halinda ake ciki,
saboda basu saniba kasan cewar mun fito minna ne akan haryamu ta dawowa ne sai wannan baiwar allah ta gitta mana muka bigeta, yace Allah sarki kar kadamu yallabai inshallah za'a kula da "ita yanda yadace,
yauwa nagode sai ka lissafa kudin ka idan nadawo sai na rubuta maka cak to yallabai sai kadawo, sannan yatashi yafita direban sa mlm yakubu yatarbe sa yana tamayar sa yame jiki?...yace da sauki tare fad'a masa abinda likita yace ahaka har suka karasa mgurin mota yabud'e masa sannan shima yashiga yaja suka tafi,
"Anguwarsu dake maitama wani tabkeken gida suka nufa bayan yayi hon me gadi yabud'e masa kofa yashiga masha'allah, gaskiya gidan yahadu matuka kota'ina hasken kwan lantarki ne gefe daya kuma wasu yan' sanda ne tsayayaye kimanin su shida,
bayan direba yabude masa kofa yafito sai yan sandan nan suka gaidashi ta hanyar saramasa hannu yad'aga masu sannan yanufi cikin gida, wani hadadd'en falo yashiga wanda yaji kayan more rayuwar duniya.
Sallamar sace tasa matar shi da yaransa biyu tashi da sauri sukaje suka rungume shi cike da shagwab'a macen tace Abba muna takiranka baka dauka ba duk mundamu, kanta yashafa tare da fad'i yi hakuri *Basman* Abba wani iftila'i yasame mu ahanyar dawowa da sauri matar da namijin sukace me yafaru?...
Nan yafad'a masu duk abinda yafaru wanda shiya hanashi daukan kiransu, cike da tausayi "ammu sukace allah yabata" lafiya yace amin tare da shiga daki yayinda matarsa tabi bayan sa,
to bari muji wanene wannan dattijon.
*Alh salisu sunusi* shine cikakken sunan sa amma sai ana kiransa da alkali *sasu* wato salisu sunusi yakasance babban alkalin, asalinsa bafullacen kano ne aiki yakawo shi abuja inda yake babban alkalin gwamnati,
yanada mata daya me suna haj Lauratu fara me farar aniya kyakkawace tanada kirki sosai yaran biyu kyawawa wayanda sukayo halin uwarsu, namiji da mace namijin shekaran sa ashirin da biyar sunan sa Sunusi amma suna kiransa *Bunayya* yana karatu a university nan abuja yana shekara ta biyu, sai mace ita kuma shekarta goma shabakwai akwai tazara tsakanin ta da *Bunayya* sosai,
Sunan ta fatima sai suna kiranta *Basma* kasan cewar sunan mahaifiyar haj maryam taci wanda suke Kira da ummi *Basma* yanzu take rubuta jarabawa fita sakandiri, gidan Alkali Salis akwai kyakkyawar mu'amala tsakaninsa da iyalinsa sosai wayanda yaimasu tarbiyya mai ban sha'awa,
"Alkali salis mutun ne dayake aiki da gaskiya da rikon amana sam baya daya daga cikin irin alkalan dake karban cin hanci su danne hakkin wani suba wani, shari'a yake ta zallar gaskiya duk wanda bayada gaskiya yakanyi masa hukunci dai-dai da laifinsa kamar yanda addini yace,
hakan wanda yakeda gaskiya yana bashi gaskiyar sa kamar yanda addini yace wannan kenan.
*_Washegari_*
**"*""**""*
Tun misalin karfe 8:00am alkali sahabi wato Abba da iyalan sa suka isa asibitin, bayan sun gaisa likita sannan yakaisu d'akin da aka kwantar da ammu nus biyu ne tsare da'ita har lokacin bata farka ba,
*Basma* naganin halin da ammu take ciki sai tafara kuka kasan cewar ta me tausayi da saurin kuka tamkar *Beena*, basu dad'e dashiga d'akin ba sai ammu ta farka daya bayan daya take kallon su likita yace da nus sudaga ta su jingina ta da filo, ahankali ya matsa kusa da'ita yace sannun yajiki?...kallonsa tayi tare da fad'i sannun yajiki,
"Da sauri yace yanzu inake maki ciwo?...itama tace yanzu inake maki ciwo, kai likita ya girgiza tare fad'in innalillahi!., cike da tashin hankali Abba yace likita ya akayi ne naji tana maimaita abinda kafad'a.....
yace yallabai akwai matsala yace subhanallahi! meya farรน likita?..yace yallabai tasamu matsalar mantuwa gabad'aya kwakwalwar ta tamanta komai na rayuwarta abaya, yace innalillahi! likita yanzu menene abinyi?...babu wani abinyi har sai tunanin ta nada yadawo,
yanzu likita kamar zuwa wani lokaci kake ganin tunanin ta zaya dawo?... gaskiya banida tabbacin lokacin da zaya dawo saidai ko idan taga wani abinda yashafin rayuwar ta tabaya, cike da tashin hankali Abba yace innalillihiwa'inna'ilaihirraju'un!, nan dai sukai ta tattaunawa akan laluran data samu ammu.
***"*'*"""***
*Bayan sati biyu* aka sallami ammu daga asibiti taji sauki saidai bata'iya komai ba sai ankoya mata don haka daki guda abba yasa aka ware mata tare da samo me kula da'ita, umma tace komene sunanta?..abbu yace Allah masani *Bunayya* yace to yanzu da wani suna zamu kira ta?...
Da saurin *Basma* tace asamata sunana sai kuringa kiranta umman *Basma* nikuma nakirata da umma na shikenan kaga mamana sunza ma biyu ko?...dariya sukayi dukansu Abba yace haka kikeso *Basman* Abba?.., da ummi da tace eh da kuma yah *Bunayya* yace au aina manta to angama ko sahibata?. yakarasa fad'i tare da kallon Ummi,
murmush ummi tayi tare dafadin tabbas ai uwata duk abinda takeso shi za'ayi, sannan yaka Mata akai sanarwa gidan rediyo akuma dauki hoton ta akai gidan tibi ko Allah yasa agane yan'uwanta ko?...
yace nima tunanin danayi kenan, hakan kuwa akayi duk wani gidan tibi da rediyo ankai saidai kuma shuru babu Wanda yazo yace yasanta,
hakan yadamu Abba da iyalensa sosai saidai babu yanda zasuyi da abinda Allah yatsara don haka suka cigaba da yin addu'a Allah yabata lafiya tare da bayyana inda yan'uwan tasuke, sosai suke kulada ammu wace takoma umman *Basma* tun bata gane sunan har tagane wannan kenan.
****"****
Aban garen *Blue* kam sai ahankali babu sauki saidai agurin allah gashi yanzu masu kula dashi sunsa algusu acikin aikin su, idan kacire Peter gaba d'aya sun daina kulawa dashi yanda sukeyi ada asalima yanzu wahala suke bashi matuka dazaran sunga dad yafita gurin aiki,
Sai su ringa azabtar dashi kasan cewar baya dawowa sai dare don haka kafin sudawo shida *Bulama* duk ya galabaita yafita hayyacin sa, shiyasa yakejin mugun tsoron su wanda hakan yasashi kara hauka cewa duk yarame saboda rashin ishashshan abinci dabasa bashi yanzu,
tunda idan peter yagama abinci zaya bashi sai su hana sai idan sunga dad yakusan dawowa ko *Bulama* sannan su bashi, shikan shi Peter mugun tsoron su yakeji aunty kam *Bebe* duk sati take zuwa ganisa ko satin nanma tazo dazata koma takira peter kicin taciro wani kullin abu tabashi,
tace magani ne nagargaji takarbo ma *Blue* idan zayaci abinci yazuba masa yaboye kar yabari dad yagani don idan yagani bazaya bari abashi ba, koma karya yazuba masa yabari sai idan dad yafita tukun, tace karyayi wasa gurin zuba masa domin maganine me kyau ance idan ana bashi zaya warke daga wannan rashin lafiyar da yake fama dashi,
aikam peter yanata jin dad'i domin shikam yamatsu *Blue* yawarke saboda yana tausayi halinda ubangidan shi yake ciki.
Saidai aranan da peter ya zubawa *Blue* magani yaci kamar zaya mutu domin kuwa ihu yadin gayi yana rike da kansa tare da wuyan sa, duk peter yatsora ta sai kuka yake yayinda masu kulada shi suke tafaman dariya abin gwanin tausayi da sauri yaje yakira aunty *Beebe* awaya kasan cewar tabashi lambarta,
tace duk abinda yafaru da *Blue* yakira yafada mata cikin kuka yafad'a mata abinda *Blue* yakeyi daya bashi maganin, sai tace kar yadamu zaya daina wai dama me maganin yace" zayayi haka, cikin sanyi murya yace mata to tare da kashe wayar
*Blue* kam saida yadauki tsawon lokaci yana faman shan wahala kafin yabar ihun, Allah sarki sannan barci yadauke sa gefe peter yakoma yana kallonsa gwanin tausayi.
*****
Yau laraba dad baije gurin aiki ba don haka yana gida shiyasa masu kula da *Blue*, suka maida hankali gurin aikinsu na kula dashi bayan yafito daga wankansa na banna da ruwa, sai suka