Showing 42001 words to 45000 words out of 72176 words

Chapter 15 - KAREN BANA complete by ammey laylerh .txt

martaba sarki maleek ibn Suffyan.
Kana yaci gaba da faɗin.
"A wannan loƙacin dasu Kashim baba suka san da maganar wannan auren ne kuma suka ɗauki dukkan wani shirin su! Akan auren, wannan abu danajine ya sani birkicewa loqaci ɗaya, domin gudun kada a cuta tar da rayuwar yarinyar da batasan komai akan matsalar da nake ciki ba.
Amma sabo da wannan auren tun daga darul samawati yake hakan bai hana kakana fasa kudirinsa akan auren ba, wanda a nan ne suka sami dama har suka illatar min da mahaifini domin duk wata hanya nabi na toshe ta, wacce zasu iya samun biliga akan family na, nasan abbiena a jirgi yaje Kano bansan yadda aka yiba kuma a dawowa ya biyu mota...
Tunda aka ɗaura wannan auren ko kallon inda matar da aka aura min ban yiba hakanne ma yasa na toshe duk wata hanya dana san zan ganta, har tsawon satikai huɗu amma koda fuskartane ban taɓa gani ba, ranan da abbiena da ammeyna suka ƙirani suka min nasiha ne akan naji tsoron Allah, na guji nauyin wani da haƙƙin take kaina! Na wannan yarinyar da suka aura min ne kuma nayi katari da abun da yasa nayi kuka, kukan dana sani, kukan rashin biyayya,kukan jin tsoron Allah, kukan kai da kai!"
"Domin ba kowa bace wacce aka aura min ba face AYSHA ABDULPHATA OMAR AYUSH AYUSH ce aka ɗaura min aure da ita amma rashin biyayya ga iyayena yasa bansan itace, matar da aka aura min baaaa.
Loƙacin dana san itace a matsayin matata hmmmmmm🙃
Nayi tsananin farin ciki da godiya ga Allah buwayi gagara misali, da tarin adda'oi marasa iyaka...sai naji kuma hankalina ya kwanta na sama wata iriyar nutsuwa da tarin farin ciki, amma ko afuska ban taɓa nunawa nasan da ita acikin gidan bama, gudun kada ta rainani shi yasa na yanke shawarar kawai na rabu da ita! Duk kuwa da cewar zuciyata tana gab da daina aiki.
Saidai kuma ashe ba haka take daga gareta ba, domin sammm ba haka take ba aloƙacin dana fara nuna sassaucina agareta aloƙacin ne kuma na gane Allah ɗaya yake😌
cikin shikima ta Ubangijin sammai da ƙassai ya daidaita mana al'amuran mu cikin sauƙi yanzu haka nake gaya muku inba Sa'a ba tana ɗauke da cikina a manne da maranta duk dai cewar abun iya jiyane sai ɗazu da safe..sanan niɗin jarumi ne nasan abun bazai tashi a iska baaaa😍"


Ya faɗi hakan kuwa ko ajikin sa


Gaba ɗaya falon da kallo akabi maleek,har da mahaifansa ciki kuwa cike da tsananin tausayinsa da wannan namijin ƙoƙari da yayi iyakar shi kaɗai, MARYAM ABDULJALAAL kuwa kuka tasha iyakar kuka.
Sai kuma maganar maleek ɗin ta ƙarshe ce tasa wasu, daga cikin su jin kunya wasu kuwa ko ajikin su.
JADDERH kuwa ji tayi tamkar ta nutse jin irin abun kunyar da maleek ya ɗauko mata, hakan yasa ta ƙara shigar da kanta cikin jikin mahaifiyar ta, Friend kuwa ƙara ƙanƙame yarinyar ta tayi, tanajin tamkar ta maida ita ciki.


Sarki ABDULPHATA OMAR ne yayi gyaran murya tare da tambayar maleek waɗannan mutane ko sune wanda suka riƙe mashi ƴarsa cikin aminci, kai ya ɗaga musu yana nufin ehhhh sune.
Sarki ABDULPHATA OMAR ne daya buƙaci su Malam Abdullahi su bashi labarin yadda akayi suka tsunci AYSHA har kamo girmanta!!!


Cikin mutuwar jiki da tsananin tausayin kansu na irin shaƙuwar dake tsakanin su da jaddah malam Abdullahi ya shiga bata labarin tun daga tsintar jaddah har zuwa girmanta.


"Wata ranar juma'a ne bayan sakkowa daga masallaci sallar juma'a, sai kawai naji inason zuwa gona hakan ne kuwa yasa na shirya na tafi gonar, sai nake jin tsoro da kuma tsinkewar zuciya amma haka naƙi ba tsoron da nake ji dama wajen hanani xuwa gonaba!.
Sai dai me ina ƙarasawa cikin gonar tawa zamana kenan ajikin bishiyar dana ke ɗan hutawa idan na gaji, na fara jiyo kamar motsin abu daga bayana kamar kuma kukan jariri,naji tsananin tsoro a lokacin amma sai na dinga ambaton sunayen Allah, daga ƙasan raina haka na miƙe na nufi gurin wannan motsin dana keji...ina xuwa sai na tadda ashe kwaline agun kuma daga cikin wannan kwalin motsin ke fitowa,da Bismillah na ɗauka kwalin tare da nufar gurin zamana wannan ƙarƙashin bishiyar tawa.
Da zamana kuwa na buɗe kwalin saidai me abunda idanuna suka gani ne yasa na kusan mutuwar zaune, domin jinjirace jikin wannan kwalin wanda ko jinin haihu ba'a goge mata, da naji tamkar nima nabar kwalin a inda na ganshi sai kuma wani matsanancin tausayin yarinyar ya isheni, gashi kuma dama ɗana ɗayane a duniya kuma shiɗinma sama ta ka na nasameshi kasan cewar matata Khadijah ummey bata haihu da wuri ba, gashi kuma tun daga shi bamu sake samun ɗaba aloƙacin yana da shekaru biyar a duniya, haka na ɗauki wannan kwalin nayi gida dashi, domin nasan bani da haufi da matata domin ta musamman ce ita...samun irin kamarta a wannan loƙacin sai antona tsabar rashin hayaniyarta...babu musun komai haka ta amshi wannan jaririya ta riƙe ta tamkar ƴar da tsuguna ta haifa, sauda tari mukan mance ba mune iyayen JADDERH na hasaliba, da da farko nace aka bata madara amma taki furrr tace tanason ta shayar da itaaa!
Sai kuma ya shiga share ƙwallar ta tashi ga fitowa a cikin idanunsa kafin yaci gaba da faɗin


"wannan shine sanadiyyar da yasa iyayenmu suka ƙi amsaer yarinyar, wai idan muna son zama acikin garin RANO to kuwa dole sai mun yarda wannan yarinyar*
Hakan*
Sammm munji muna da buƙatarta hakan yasa muka kasa bin umarnin iyayen, take kuwa sukaana korar kare daga cikin ma'aifarmu*
Wannan shine dalilin da yasa muka dawo cikin Kano da zama*"
"Anguwar mariri muka tare duba da rashin ƙarfin da muke da, cikin ikon Allah kuwa Allah ya dinga buɗaɗa mana ga kuma wani agaji da gwamnati ta dinga Turo mana kamar ana fashimtar loƙacin da muke da buƙatar ƙari; ashe ba kowa bane wannan aikin MALEEK ne!
Haka rayuwa taci gaba da tafiya da dadi daba daɗi har loƙacin shigar jaddah makaranta yayi..haka muka sanyata a nazire haka muka yi ta tafiya har zuwa kammala karatun ta na ƙarshe kuwa, ko nairarmu bata taɓa kuka domin ko fensir babu taɓa siyawa JADDERH ba!*
Domin muna zaune har gida k
Gwamnati take aikowa da kayan makarantar ta kyauta ashe shima aikin MALEEK ɗinne,"


"Wannan shine taƙaitaccen tarihin rayuwar JADDERH a wajen mu* "


Gaba ɗaya falon ya kuma ɗaukar shiru kowa da abunda yake saƙawa acikin ransa, amma banda FRIEND domin hawayene kawai wani ke korar wani, hamdala kawai takewa Allah domin jin rayuwar gudan junin ta bata tagaiyara a duniya ba, amma dai bayanda kasoba...gaba ɗaya kuma sai aka shiga maida ALHININ wannan abu daya faru cikin tsarin Ubangijin talikai, Nan ma FRIEND ta shiga bada labarin mafarkin data dun gayi da JADDERHn
Itama jaddan ta bada nata labarin mafarkin da yau shine ta samu damar , ganin fuskar matar mafarkin nata harya kai ga bayyanuwar wannan cukurkuɗaddan al'amari.
Daga bisani ne kuma maleek yake naiman yafiyar FRIEND domin shine GARKUWAN daya dinga mata yawo da hankali*
Anan kuwa sunci dariya domin FRIEND harda rankwashin MALEEK tayi
Wai ya maida ta kakar shi*
Shi kuwa ko ajikin sa☺️
Ganin kuma magrib na dab da kawo kai ne yasa sarki ABDULPHATA OMAR ya buƙaci Malam Abdullahi daya rufe musu taro da addu'a, domin kowa ya kama gabansa, inda kowa cikin mutane biyun nan suke ɗauke da alwasai akan matayen nasu*
Wato sarki ABDULPHATA OMAR da kuma Alhaji TAUFIQ,






🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰🥰
Sai mun haɗe a fegin gaba
🤪🤪🤪🤪😇😇😇😇😇🤪😊☺️


Dinkin yadda zata kaya a gaba
🥹🥹🥹🥹🥹🙂🥹🥹🥹🥹🥹🥹🥹🥹🙂


Shin wane alwasuka ne sarki ABDULPHATA OMAR da kuma Alhaji TAUFIQ suke da shirin ɗauka???


Akan mata yen nasu
😳😳😓😳🤬🤬🤬🤬🤬🤬🤬🤬🤬🤬


Ina ƴan team MALEEK kuna ganin yayi daidai kuwa🫣🤔🫣🤭🫢🤗
Akan katoɓarar da yayi na cewar yanxun haka😳😳😳😳😳😳😳🤬🤬🤬


To ya seen ba abakina ba eshheeeee🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐🤐




More comments more typing




*By ammey laylerh 🫶🏻*




Muge xuwa🤗🤗
*🔥💔 KAREN BANA 💔🔥*


NA MARYAM NASEER MIRRAH ✨
*Ammey laylerh*


Page 3️⃣2️⃣


08104493215


*DEDICATED to UMMU MAHER HAUSA WRITER'S🙏🏻🙏🏻*


*INA ƘAUNARKU KUNE DUNIYAR MIRRAH ✨*


Mom Sani~Mommah Naaaaa
Asmeetar hydar~masoyiya
Oum shaheed~Oummuna
Maman Inaya~Aunty Naaaaa
Ashanty~Bestyna
Bestyn bestyyy😘
Sumayya shehu~my lovely
Fateemah Zahra ~shalelen abba




*Ina alfahari daku akoda yaushe 🤗🤗*


Babyn baby~babyn MIRRAH ✨
Maman Hannat~Abar ƙauna
Ummuh Zahra
Aisha A Sani
Maimunat Muhammad jiya~aunty Naaaaa
Ummin Maryam
Fateemah Muhammad
Samira Eli
_____________~__________




__________________
Inda kowa cikin mutane biyun nan suke ɗauke da alwasuka akan matayen nasu*
Wato sarki ABDULPHATA OMAR da kuma Alhaji TAUFIQ....haka dai taron nasu ya gabata, inda sai Anan ne ma suke jin ashe maleek shine mutumin daya kaɗe jaddah harya tura musu da wannan wasiƙar, tare dasu malam Abdullahi rano su mai martaba sarki maleek ibn suffyan suka tafi acikin privete jet ɗin su.
Tare da jaddah suka wuce bisa umarnin mahaifin maleek, ai ko zo kaga ɓacin rai atattare da maleek tamkar yayi aman wuta tsabar masifar jaraba, inda diret ADAMAWA zasu wuce, ciki kuwa harsu malam Abdullahi domin sarki ABDULPHATA OMAR yana son karrama wannan bawan Allah, a masarautar Kano suka kwana bisa umarnin sarki maleek ibn suffyan...washe gari girjinsu sarki ABDULPHATA OMAR ya ƙara keta HAZOO xuwa birnin adamawa
*************************
ADAMAWA
~~~~~~~~


Gaba ɗaya yau tun asuba masarautar suka tashi da wani irin gagarumin shirin da basusan kona miye ba. bisa umarnin sarki ABDULPHATA OMAR kowa ka gani yashiga taitayinsa,domin gujewa samuwar laifi a irin wannan loƙacin, haka busar sarewa keta faman tashi FRIEND suffyan shine jagorancin dukkan wani abinda ke gudana.
Girjin su mai martaba sarki abdulphata Omar ne yake sauƙa sannu ahankali harya kai ga sauƙa a cikin farfajiyar masarautar, wasu rantsatstsun motoci guda biyar ne suka jero sai ɗaukar idanu suke inda motar farko, aka ƙatata da wani fitaccen kuma ƙayataccen
Rubutu*
We welcome you back in your womb safely daughter of the king ABDULPHATA OMAR the granddaughter the king before and after AYSHA ABDULPHATA OMAR


Shine rubuce akan wata farar motar da tasha uban decorations na gani na faɗa wanda musamman akasa akawa wannan motar tsarin decoration,ɗin na daban anware tane bisa murnar dawowar cikakkiyar ƴar mai martaba sarki abdulphata Omar kuma ƴa mace ta farko daya fara samu a duniya, duk wannan shidimar kuma FRIEND suffyan ne ya haɗa komai.
Duk wannan bidirin da ake yi Hajiya LAURA batasan wainar da ake toyawaba, cikin wata irin izzah ta musamman Sarki ABDULPHATA OMAR yake taka step ɗin matakalar jirgin, MARYAM ABDULJALAAL ce biye a bayan sa itama cikin Tata izzar data kusan finta sarki abdulphata Omar ɗinma.
Tsarki ya tabbata ga Sarkin taliƙai buwayi gagara misali shine bakina ya iya furtawa loƙacin da idanuna sukayi arba da GIMBIYA AYSHA ABDULPHATA OMAR.
Cikin Wata iriyar shigar dana kasa gane taka maimai ma ta mece, domin wata iriyar arabian gawn ce ajikinta Black blue Inda aka ɗora mata wata arniyar Black blue ɗin alkabba, ya subhanallahi... faɗa muku irin ƙyan da tayi bazai misaltuba kawai kuyi emagin acikin zukatanku, domin konace zan musaltamukun banada bakin misaltawar, cikin wata irin haiba ginshira mai tafe da izzar da take da, tun farko take cira ƙafarta step by step take daka matakalar benen...tuni gaba ɗaya compound ɗin Masarautar ta ɗauki wani irin busa busarda ke nuna cewa akwai babban al'amarin dakes0n BAYYANUWA ' Arin wannan loƙacin
Gaba ɗaya bayin
Dake tsaitsaye
Neeeee*∆
Sukayi Saurin Sadda Kawunansu ƙasa wasunsu kuma suna zuɓewa tare da wani irin waƙe take tashi daga bakunansu, GABA ƊAYA JIKIN AYSHA ABDULPHATA OMAR NE YA ƊAUKI WATA IRIN KARKARWA TARE DA JIN TAMKAR KANTA ZAI RABE GIDA BIYU.
Lura da hakan da ummey tayine yasa tayi saurin kamo kafaɗar jaddan inda tashiga tofa mata wasu ayoyi na daga cikin Alqur'ani mai girma! Hakan yasa jikinta ɗan tsagaitawa na daga rarar daya fara da, malam Abdullahi kuwa daya somacin karo da wasu irin abubuwa marasa kyan ganine, yasa shi fara karanto wasu adda'oin kariya mai tafe da karya mugun sihirurruka....acen ƙasan zuciyarsa.


LAURAH


Hajiya LAURA dake zaune ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya ce tayi saurin miƙewa Azabure...domin jin abinda makaran kunnuwanta suka fara jiyo mata, da sassarfa ta soma fitowa daga cikin makeken ɗakin nata har kusan kifawa take yi wajen s0n isa inda take jiy0 wannan abu.
A kuma daidai wannan loƙacinne ne GIMBIYA AYSHA ABDULPHATA OMAR suka kai tsakiyar shimfiɗeɗen tsakar gidan masarautar dai dai loƙacinne kuma FRIEND suffyan abdulphata Omar ya tafi da tsananin murna ya rungume tilon ƙanwar tashi ya kuma cirata sama yana wunata yana sakin dariyar farin ciki!.
A bazata abinda makaran idanuwan nata suka gane mata.....hakan ne kuma yayi sanadiyyar kusan tarwatsewar zuciyarta, idan har makaran idanunta ba ƙarya suke gane mata ba, kamar MARYAM ABDULJALAAL ta gani tsaye itada mai martaba sarki ABDULPHATA OMAR tare da wata kyakkyawar yarinya mai irin fuskar maryam abduljalaal suna tunkaro cikin masarautar ga wani irin tsananin hasken daya musu ƙawanya, hakanne yasa ƙwaƙwalwarta da tunaninta suka tafi tariy0 mata baya cen, zuwa wasu shuɗaɗɗan shekaru da wuce baya....hakanne kuwa yasa ta fasa wata uwar ƙara tare da zubewa sumammiya domin tunan0 wasu maganganun LUBNA gareta***
MAHAƊAN BA KOWA BANE FACE ITA WANNAN JARIRIYAR YARINYAR DA KIKAS0 KASHEWA, ƳAR KISHIYARKI MARYAM ABDULJALAAL ƳAR MIJINKI ABDULPHATA OMAR.


Sune kalmomin da suka zo mata a kalmomin ƙarshe sukayi kuma sanadiyyar sumewarta Atake awurin tun ba'aje ko inaba.


Haka friend yaci gaba da wuna ƙanwar nashi sama yana faɗin
"gani nake tamkar a famarki ba zahiri bane."


"****It seems to me that it is not real Today I see my blood in the world,we welcome you back to your family Habebtyy"


Ƙasa ya sauƙeta anan ne kuma idanunsa suka masa tozali da mahaifiyarsa, yashe a ƙasa tamkar babu rai tattare da ita.... cikin tsantsar ƙiɗima yayi kanta a gujeeeee.
Ganin friend suffyan yana gudune yasa hankalin Maryam abduljalaal tashi
Hakanne yasa
tabi inda
Yabi
da gudun da kall0, ganin Hajiya LAURA kwance a ƙasa ne yasa itama Maryam abduljalaal ta cira kafa zata mara masa baya, hannunta dataji anriƙene kuma yasata dakatawa, tare da waiwayen bayanta dan ganin waye ya riƙe tan!
Arba da idanunta sukayi mata da mai martaba sarki abdulphata omar ne, yasata dakata wa da takun da tayi niyar yi.
Shi kuwa sarki abdulphata omar da yake ganin komai daya faru akan id0nsa, tun farkon fitowar lauran ya ganta kuma yake ankare da ita.
Hakanne ma yasa ya dakatar da maryam abduljalaal daga ƙoƙarin zuwa gare ta, cikin hosky voice nashi ya furta mata


"Anya Maryam, you have a heart the blood flowing in your chest"


Cikin kallon rashin fashimta, ta ɗago kanta xuwa gareshi tare da furta "It's like that"
Cikin kall0n takaici rashin sanin ciw0n kai da kai yake binta da idanunsa....tare da damƙar tsintsiyar hannunta yana yin ɓangaren sa da ita baki ɗaya, ganin hakanne kuma yasa ɗaya daga cikin amintattun bayin hajiya maryam abduljalaal..tawasu ummey jagoranci zuwa makeken parlourn FRIEND ɗin, cikin wata iriyar ginshira AYSHA ABDULPHATA OMAR take taka ƙafafuwan ta bisa shimfiɗeɗen grass carpet ɗin dake malale da gaba ɗaya compound gidan, hakan shine yasamu damar sake ƙawata shimfiɗeɗiyar tsakiyar masarautar tasu.
Cikin nutsuwa amintacciyar baiwar hajj Maryam ɗin take kutsa kai dasu cikin ƙawatacciyar masarautar, haka su ummey suke ta kall0n ikon Allah domin ganin tamkar ma ba'a cikin duniyar sukeba, ita kuwa jaddah ko ajikinta bataji tana s0n komai take tattare da gidan nasu, haka harsuka ƙarisa cikin makeken parlourn na FRIEND, tsarƙi ya tabbata ga Ubangijin sammai bakwai,lallae duniya tana inda take
Haka suka zazzauna acikin lumtsuma lumtsuman kujerun parlourn na FRIEND, tuni kuwa wannan amintacciyar baiwar ta Hajj maryam abduljalaal mai suna yallah tacika musu gaba da kayan marmari, gefe guda kuma wasu ƙayatattun fulasaine nagani*
Na faɗa na gani*
Kasheni inda*
Cikin wannan fulasan ke ɗauke da lafiyayyun girki na musamman....




Ɓangaren FRIEND MARYAM ABDULJALAAL kuwa.
Cikin wani irin kunan zuciya mai martaba sarki abdulphata Omar yake jan hannun friend, haka yadinga ketare parlourka, duk kuwa da irin kallon ƙasan id0n da hadimai kebinsu dashi, shikam sammm ko ajikinsa
Bai direta ko inaba sai bakin wata ƙofa, ƙofar danaga sunbi loƙacin da sukayi fitar sirrinsu, baice mata ƙalaba sai nuni daya mata da hannu alamun tana iya tafiya... cikin rashin sanin takamaiman inda yanufa ne kuma yasata koma, daga gefen bakin bed ɗinsa tana zama.


"what do you mean by that, or if you know, my heart will be brokenI have the heart that you said I don't have but my heart
is a pure heart,My heart belongs to Islam"


"Inada zuciya amma zuciyar musulunci nake gareni, kasani konace kafin kowa sani, abinda tamin hakan bazaisa na gaza taimak0nta"
Ganin dake s0n sakashi magana takeyine, hakan ne kuwa yasa ya shiga tak0 inda take,kafaɗunta ya kamo yana miƙar da ita tsaye...tare da ƙara nufar wannan ƙofar ta ɗaxu.
"Pls kije ki kula min da baƙina tare da girl Naaaaa"
Ya faɗi maganar yanajan kalmar ƙarshe, babu musu kuwa ta nufi ƙ0far mats0wa yayi kana wannan ƙ0far ta ɗauka
phot0nsu ita dashi.
ita tayi ciki shi kuma yayi baya, bayan yabata wani rikitaccen cool kissed mai matuƙar tsayawa arai.
Cikin abinda bai wuce 5 mint ba ta ƙaras0 tsakiyar shimfiɗeɗen tsakar parlourn nata...inda ummey take ta nufa kai tsaye, zama tayi gefen ummeyn cike da ƙaunar matar mai tsanin gaske, ganin kuma an wadatasu da duk wani abu na buƙatane yasa ta fasa maganar abincin kamar yadda tayi niyya da.
Itamah kayan marmarin ta ɗan ɗiba ta taɓa kaɗan.
Wayanta ta cire cikin handbag ɗin ta, kai tsaye wajen cooling ta nufa... HABEBTY MAH? Tayi cooling Numbern ring wayan take ta famanyi ammah wacce ake ƙiran bata da alamun cira ƙiran ƴar gaban goshin nata.
Ganin ba'a cira ƙiran nata bane yasata ɗan yamutsa kyakkyawar sweet innocent face ɗin ta tare da faɗin.
"MAH?, Faɗan namufa yakusan zuwa qarshe fa"
Sai kuma ta sauya akalar ƙiran nata ga AUNTY NIMRA ring ɗaya tayi akayi peaking cool nata, cikin tsanin murna tashiga faɗin.


"Kamar yadda mahaliccin sammai bakwai ya rubuta mana tarin dikka. ƙaddarorunmu azane
Atsakiyar ƙirjin kowanne bawa! To yau yayi sanadiyyar BAYYANUWAR ƙaddarata, ƙaddarar ta tariga ta wuce shekaru da dama, Allah yayi BAYYANUWAR gudan jinin dake gudana acikin jikina addah NIMRA, AYSHA ABDULPHATA OMAR, AYUSH ɗina Ubangijin daya fimu sanin ik0nsa nayin hakan, yau ga AYUSH ɗina tare dani ADDANA! Ga AYUSH da igiya mafi girma mafi daraja igiyar AUREN MALEEK, wanda alqawarin auren dake tsakanin su Ubangiji buwayi gagara misali ya qulla abinsa ADDANA;
Na qira HABEBTY MAH? Amma amsar kamar kullum ce yauma babu amsa!"


Cikin girmama qarfin ik0n mahaliccin sammai da ƙassae Ubangiji buwayi gagara misali AUNTY NIMRA, ta shiga tasbihi wa Ubangijin ta
Lalle Allah da girma yake.
Cikin kudurorinsa ya nuna wata kudurar anan.
Na haɗa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login