Showing 15001 words to 18000 words out of 72176 words

Chapter 6 - KAREN BANA complete by ammey laylerh .txt

ya sanya Alkhairi yasa ayi damu cikin aminci




Wata irin ƙima da ɗaraja sarki maleek yake kallon malam Abdullahi rano dashi cike da burgewa yake faɗin ameen ameen ya Rabbi ya sawati malam
Nan take yasa aka maida malam Abdullahi gidansa cike da girmama da kuma ƙwarin gwiwa






Shi kuwa maleek yana fita daga ɓangaren mahaifin nasa, nashi ɓangaren yanufa da wani irin ƙarfi ya tura kofar gidan nashi cikin azabar da bugun zuciyar dake S0n zautashi ya faɗa saman tattausan lafiyayyan gadon dafe da saitin zuciyar sa da yakejin tamkar zatayi bindiga ta fito *Innalillahi* yashiga mai mai tawa yanajin zafin zuciyar nashi yana raguwa cikin tuƙuƙin baƙin cike yake ayyana yadda zaiyi da duk yarinyar da tayi gangancin shigowa rayuwar shi ' a irin wannan loƙacin






Zaune yake gaban iyalan nashi harda yaya jamilu daya dawo daga wurin karatu jiya da dare...kallonsu yake ɗaya bayan ɗaya kafin kuma cikin jan numfashi yafara magana kamar haka


Farko ina mai s0n farawa da baku haƙuri bisa wani hukunci dana yanke ba tare da sanin iyalan nawa ba! Bayan zuwana fada 'a ɗazun mai martaba sarki yake mai neman wata al'farma daga gareni, tas0n haɗa iri dani,
Damm gaban kowanne su yashiga bugawa barin ma JADDAH baiwar Allah


Kana yaci gaba da faɗin anan yake faɗa min yana nemawa jikinsa *AUREN* ƴar wajena jaddah! Nikuma duba da kamalar mutumin da girman da yake da kana uwaa ubaa tattako da yake da
Nan take na amince masa ba tare da tunanin wani abu ba
Wannan loƙaci yayi daidai da loƙacin da jadda ta dafe zuciyarta idanun ta na S0n fidda wani ruwa-ruwa dake cikin su
Ummey ce dake ankare da ita, tayi saurin janyota jikin ta haba mar'atussa saliha haba uwar Muminai karki gaza mana kamar yadda nasanki da ƙwarin zuciya kiyima mahaifinki biyayya ta nan ne kaɗai zaki saka masa kinji *AUTAR MATA* kai kawai take kaɗawa ummeyn nata sai kuma ta ɗaga kanta tana , kallon ummeyn nata kana take tambayar ummeyn nata wai ta isa *AUREN KUMA* yaa yaa jamilu ne da tunda aka fara gudanar da jawabin baicw komai ba dangane da furucin na baban su yashi dungure kanta


Yana faɗin raguwa kawai bayan kina age na shakaru ashirin da ɗaya ma


Hararar wasa ta ɓalla masa tana tashi tabar musu falon....ɗakinta tawuce tana shiga ta fashe da kukan da kanta batasan kona miye shiba tana sake duban yadda take gani take yi kamar tayi *ƘANƘANTA DA AUREN*










*Kumuje da zuwa takuce ammeyn laylah ako da yaushe*






*Saimu haɗu a shafi na gaba*




*Wallahi idan banga ruwan comments naku ba tammmm zaku jima baku samu posting ba esheeeeeee nima na huta sosae yadda ya dace*




*By ammeyn laylah 🫶🏻💔**
*🔥❤️ KAREN BANA ❤️🔥*


MA MARYAM NASEER MIRRAH ✨
*Ammey laylah*




FREE BOOK
Page 1️⃣3️⃣




081-04-49-32-15




*Ina miƙa saƙ0n ta'aziyya ta ga ƴar uwaa Hadiza Tukur Maman Mama🙏🏻👏🏻 bisa rashi na maahifinta da tayi ubangiji yasa ya huta yasa Aljannah ce mako marsa🤲🏻🤲🏻*




*Godiya 👏🏻🙏🏻 marar adadi ga baiwar Allah bawan Allah dake turomin DATA kuma amma yane ɓoye kansa*


*Nasan dai ko waye, ko wace zata gani ubangiji ya biya da gidan Aljannatul fiddausi👏🏻👏🏻ngd*




______Ita fa gani take sammm bata isa AUREN ba inaaa ina tamayi ƙanƙanta gaskiya da wannan auren da akes0n ƙaƙaba mata
Kawai ma zataje tacewa ma da Baffan ta a fasa auren neee kawai


Da haka tasamu bacci yayi awon gaba da ita


Ɓangaren MALEEK ma hakan ce ta kasance dashi domin shi ɗan maa wani, wahalallan bacci ne yayi gaba dashi, sai gab da magrib sannan ya farka bayi ya shiga ya watso ruwa haɗi da alwula, yanufi masallaci!




AMMEYN shi yayi farin ciki dajin wannan babbar magana ta mahaifin shi maleek ɗin domin kuwa,
ita kanta saitafi jin, nutsuwarsa da mata ba kamar bashi da matar ba




Ita kuwa Mommah loƙacin da taji wannan al'amari gani take tafi kowa farin ciki da wannan maganar auren na maleek ɗin ta domin babban burinta kenan
tsabar farin ciki harda hawayena daɗi tayi


Gaba ɗaya cikin gidan nasu babu wanda bai ji maganar auren yaayaan nasu ba masu farin ciki nayi haka ma masu baƙin ciki nayi domin kuwa kar 'a tona zuciyarsu a gani! domin suna jin tamkar su cire zuciyarsu daga cikin gangar jikin su haka sukeji


ADAMAWA
**************


Zaune yake gaban Little momman nashi ya fuskance ta da kyau,gaba ɗaya yabata dukkan wata nutsuwa tasa


A hankali take masa jawabin abinda yafarun kafin zuwan nasa har kwanciyar asbitin da tayi da yanda aka tattauna akan maganar baki ɗaya s0 dan haka ya kwantar da hankalinsa loƙaci kawai suke jirah
In Sha Allah


Ya fashimta ya Kuma gamsu da dukkan wani bayani da ƙaramar momin nashi tayi mai kuma shima zai ci gaba da roƙon Allah ya sassauta musu ya warware musu komi cikin aminchinsa




Daga nan ya fita ' a ɗakin nata, hakan yayi daidai da fitowar mahaifiyar sa hajiya laura, itama daga nata ɓangaren
wata bahaguwar hararar da ta watsa mishi ne yasa shi saurin sauƙe kansa ƙass


Itafa tagaji da wannan likimo ɗin da takeyi akan matar da dukk duniya tanajin babu wanda tafi tsana sama da ita, matar da indai har zata ganta saitaji ƙirjinta ya buga da wani irin tsalle


to me yasa hakan?




Kawai tana ga zata fito mata'a asalinta na zahiri bawai wanda ta ara ta azawa kanta baaaaaa tagaji shekaru ɗaɗɗai har shekaru ashirin da tara amma kullum cikin sakin fuska da hada hada suke mata


Dan haka tagaji da haɗa mata tuggu ta ƙasa kawai zata fara fitoma mata a baiyane neee ta faɗi hakan tana sauƙe ajiyar zuciya kafin ta gallama ƙofar ɗakin nata harara, ta wuce zuwa cikin harabar wajen masarautar tanajin zuciyar ta tamkar zata fasa ƙirjinta ta fito






Cikin yanayi na razana, ƙiɗima, tashin hankali, take tafiyar a dokar dajin Allah subhanahu wata'ala cikin tafiya ta rashin tsoro take tunkarar dajin haiƙan
Abaya ce baka wulik a jikinta ƙafarta, hannayenta, duk ta rufe su da safa


Saman fuskar ta kuwa liƙab ne gaba ɗaya babu inda kake gani a cikin jikinta


Gaban wata ƙatuwar bishiyar kuka taja ta tsaya tana wasu surkulle masu kama da, dalassumai


Cikin wani irin ihuuu da ƙara ji wani ƙaton boka ya baiyana gabanta yana kururuwa iya ƙarfinsa da wata irin murya tasa mara daɗin ji, ya fara magana


Kamar haka




"Tabbas wannan karon zaiyi AUREN"


kuma harda rabo a tsakanin su


Sannan idan har kikayi ƙoƙarin dakatar da hakan to kuwa tabbas zaki mutu LUBNA




kuma tabbas sannan inada da tabbacin babu wani gurin boka ko malamin da zai iya miki wannan aiki akansu tunda nakasa




Nasan kina tafe neeee akan zancen Auren MALEEK




Cikin wani yanayi marar daɗi jin mai kama da tsafi yanayin lubnan yasau ya tana zubar da hawayen jini




Tace Kasani ba yau ba, ba jiya, ba shekaran jiya ba nake musu aiki akansu shida tsinanniyar uwar tasa


Amma wannan karon tashi ɗaya kace aikina bazaici
Boka TUNKAS kasan wannan aikin daidai yake da cikar maradina boka dan haka zandakar da hakan !!
Kota halin yayane kamar yadda nasaba


*FITAR 'AZABA TAMKAR FITAR CIWO HAKA YAKE*


*DAN HAKA DOLE WAJEN GUSHE WARSA*


*DOLE SAI DA WATA AZABAR BOKA!!!*


Kafin ya ankare tuni harda ɓacewa ganinsa ɓatttt




Wata iriyar dariya ya kuma kecewa da ita yana mata kallon tsirara domin kuwa ai shine ginshiƙin
Ita kuma tsiro


Shima ɓattt ya bace a wurin yana barin wani baƙin hayaƙi a gurin




******** Kwanci tashi hasarar mai rai zancen auren nan sai ƙara bazuwa yake yi....loƙacin da Hajiya talatu nera taji wannan zancen kuwa saitaji kamar an soka mata kibiya ne a ƙirjinta






Ta cennnn ƙasa kuwa wasu irin shirye shirye ne sarki maleek ibn suffyan yake wanda babu wanda, ya isa yace ga asalin abinda yake ma shirin!.....yanaji kamar ya mats0 da wannan auren domin cikar maradinsa






Tamkar abin wasa haka gidan su malam Abdullahi rano, suma suka fara shirin bikin aurar da ƴar tasu..... Jaddah kuwa hankalin ta idan yayi dubu toya rida, daya tashi domin ganin tabbas da gaske shirin bikin tane ake


Ummeyn ta tashiga gyaran ƴar tata tako ta inaaaaaa






____ Su alhaji atiku kuwa sun riga sun seta wata ƙayataccir diner da tashin hankali a zuciyar maleek taufiq
Wanda yayi daidai da ranan ɗaurin auren saaaa






Cikin yanayi na cikon wani cikar muradi tashi addu'a babu dare babu rana




*Kuyi haƙuri yau TYPING kaɗan ne ba yawa*




Nerth PAGE in Sha Allah


*By Ammey laylah 🫶🏻💔**🔥❤️ KAREN BANA ❤️🔥*




NA MARYAM NASEER MIRRAH ✨
*Ammey laylah*




FREE BOOK
Page 1️⃣4️⃣




081-04-49-32-15






*RAYUWA TAƘAITACCIYA CE, KARKA CIKATA DA DAMUWA.*


*HAƘURI DA JURIYA SUNE SILAR CIKAR KOWANE BURI*










______- Cikin yanayi na cikon wani cikar muradi nata, ta shiga ambaton sunayen Allah babu dare babu rana.


Haka ma na hannun damar nata wato Sufyan Abdulphata ba'a barshi a baya ba wajen taya Little momman nashi adda'o'i,wajen sauƙaƙa musu wannan lamari




****Cikin jimami da fargaba da take ciki take tafiya cikin sanyin jiki haka kawai takejin kar ba kalau ba kamar wani abu gagaru na shirin faruwa da rayuwanta, saidai tana ƙoƙari wajen danne hakan, dalilin kada mahaifan nata susan halin da take ciki,
A hankali take taka ƙasa kamar wacce take tausayinta ko kuma irin anyi mata dolen nan?


Cikin sanyi murya tayi sallama a cikin gidan nasu wanda yafara tara ƴan uwansu na rano, da suka fara zuwa domin gudanar da biki


Ko wannensu ɗauke da tarin farin ciki maɗaukaki suke amsa sallamar nata,har wasu daga cikin su na tsokanarta amayar baƙya laifi koda kuwa kin kashe ɗan masu gida,gaidasu tashiga cikin ladabi hadi da tarin nutsuwarta






___Gidan su MALEEK TAUFIQ kuwa cike da tarin farin ciki marar ɓoyuwa ammeyn nashi take saukar bakin nata, wanda take ganin kamar ' a mafarki wai yau waɗannan jama'ar sun tarune domin bikin gudan jinin MALEEK


Ɓangaren hajiya Lubna kuwa idan hankalin ta yayi dubu toya gama tashin kanta,domin ganin abin take kamar madubin mafarkinta MALEEK maleek daiiii maleek ɗin ta shine yau harya samu zarrar fitar da matar aure, to shin ina asirin da tayi mai?
na tsanar mata gaba ɗayansu kai ita da s0ma tayi tarabashi shida munafukar uwarsa saidai hakan ya gagara
Badan tas0 ba ta ƙyalesu a haka suke mu'amulatar junansu a duniya idan da matar dafi tsana to kuwa yabi bayan aysha galadima ta auna kasheta ita da yaran nata saidai hakan ya gagara, kuma yasan hakan baya rasa nasaba da wancan shegen uban nata wato sarki maleek ibn suffyan domin tsaye yake akan duk wani abinda, ya danganci ahalinsa.da tarin adda'o'in kariya daga sharrin masharranta




Cikin tsananin azabar dake tsikarin tsakiyar ƙirjinta tafi to daga bayin ɗakin nata bayan ya dauraye idanunta




Sumayya, yusrah ihsan,jamila Sune ta tarar a tsakar parlon nata sai autarta nabeelah wacce take jingine da jikin Aunty Sumayya tana buga game 'a wayanta fuskarta ta ƙara saki tana duban yaran nata cikin tsananin ƙaunar ƴaƴan nata.....gaisheta suka shiga yi cikin girmamawa amsasu tayi har tana tambar yaransu domin dukkanin su ko wacce yana ɗakin mijinta iya autar ta ce nabeelah a gabanta...





Ita kuwa hajiya talatu nera barin ma ƙasar tayi gaba ɗaya tace baza'yi wannan abin baƙin ciki da itabaaaa.....


Dan haka maaa tabar ƙasar baki ɗayanta ta lula ƙasar masu jajayen kunne ita da yaranta sai kasar swinzlan






Yau takamaa 21 ga watan 5 Na june wanda yayi daidai da ranar daurin auren MALEEK TAUFIQ da amaryarsa MARYAM ABDULLAHI RANO




A babban filin harabar masarautar wanda matakan tsaro na manyan sojoji sukawa Masarautar ƙawanya da tarin tsaro mai tsanani




Sha biyu daidai aka ɗaura auren *MALEEK TAUFIQ*
DA
Amaryarsa
*MARYAM ABDULLAHI RANO*
Akan sadaki dubu ɗari biyar lakadan ba ajaran ba wanda mangan shugabanni ƴan siyasa tattawa masu tattako suka shaida....


Saidai wani abin mamaki sama ƙasa anrasa ango anrasa dalilin sa murmushi kawai sarki maleek ibn suffyan yayi domin shi yasan abinda yasa ya gudarma ɗaurin auren nasa a loƙacin da jama'a suka rigada sukawa Masarautar ƙawanya a loƙacin ne shi kuma MALEEK TAUFIQ yasa daman shiga cikin asalin fadar sarki maleek ibn suffyan kakan nashi, wanda yarufe fuskarsa da glas da p-carp , wannan dalili yasa babu wanda yagane asalin wanene sai idan yaje gurin masu tsaron ƙofa ne yake dage p-carp ɗin sa






A zaune ya tadda Sarki maleek ibn suffyan wanda ya kishingiɗe a saman ƙayatacciyar kujerar SARAUTAR SA!..... Shima kujerar yaja yazauna yana fuskantar kakan nasa


haɗi da haɗe ƙyaƙyƙhawar fuskarsa.
sammm babu wani annuri dayai saura ' a saman fuskar nashi cikin magana mai kamada bada umarni yafarawa kakan nashi magana




"Yaka mata kayi gaggawar baza wannan dandazon tarin jama'ar daka tara"


"Tunda na fashimci kai kawai takurawa mutum ka iya kuma shine aikin"


"Dan haka tun wuri kasan yadda zakayi da tarin jama'ar ka"


"Ko kasan yadda zakayi da ita yarinyar domin bani zaka ɗaurama baaaaa"




Yana gama faɗar maganar dake ransa ya fice a fusace fuuuuuuuuu saikace wata kububuwa
Yana fitowa ya faɗa matar shi yajata da mugun gudu na masifa




Wani murmushin sarki maleek ibn suffyan yayi yana shafa saman fuskarsa, da sammm bata da maraba data ɗiyarsa little daughtern shi aysha

Alhaji TAUFIQ ne ya ƙara s0 gurin mai martaba sarki maleek yana bashi hannu musaba sukayi yana ƙara masa godiya bisa hidima da ɗauwanir jikin nasa maraji...








Shi kuwa maleek gudu yake kamar zai tashi sama


Kamar a mafarki kamar almara yaga wata ƙatuwar mota tazo tasha gaban sa!, Kuma cikin S0n halaka abinda yake cikin motar dama motar kanta; wannan ƙatuwar mota ta iyo kanshi gadan gadan


Cikin wani irin sauri da jajircewa ta ƙwararrun sojoji ya wani sha kwana ta kan motar nashi!! yana zaro bindigar sa, dake maƙale jikin wando jikin sa


Dai-dai tayar motar ya ɗa na harbi ji kake tushh, tayar motar ya fashe


Su kuwa mutanen cikin motar ganin an harbi tayar sune yasasu fito da nasu muggan makaman nan suka, fara musayar wuta, a tsakanin su


*******


Ganin hakan bazai kaisu bane yasasu fitowa suka tunkaro motar maleek ɗin duk kuwa da uban harbin da yake zubawa


Tifffff sukaji harbin ya kuma tsaya kamar sauƙar ruwa da ɗaukewarsa haka abin yafaru' maleek kuwa ganin babu bullet nashi ya zubar dukka




Yasa shi dirowa daga cikin motar nashi, shima ya shiga tunkararsu.....nan aka fara kabta uban faɗa tsakanin ƴan ta adda da maleek cikin baiwar da Allah ya bashi nan da nan yagama da mutanan, nan ya kamesu yashigar dasu cikin motar sa yajaaaa yayi gaba dasu!!!!!






Gaba ɗayansu sun gama galabaita dan haka babu mai ko iya cira hannu a cikin su
Cikin gidan da ya ajje Kashim baba kai tsaye ya nufa saidai wani ɓangare na daban ya nufa bana kashim baban ba




Loƙacin daya shiga yayi yayi daidai loƙacin da aka ƙira wayan shi ringing ɗin ammeyn shi dayaji ne yasa shi tsayawa cakkk


Cikin azama ya ciro wayan nashi daga gefen aljihun sa kana yakatse ƙiran ammeyn nashi ya tafi wani ƙiran nata kai tsay,.....cikin tashin hankali da kiɗima haɗi da gunjin kuka mahaifiyar tashi tashiga faɗin....


"Kana ina kazo sun kashe mana alhaji! sun kashe mana shi MALEEK "


cike da tsananin razana maleek yasaki wayar hannunsa yana kaiwa ƙasa mai kuma ya tuna cikin abinda bai wuce mintina uku ba yafice a gidan baki ɗaya....




Yana cikin sharara uban gudu ne yakuma jin rurin wayar shin cikin zafin zuciya ya ɗaga ƙiran,......


wata iriyar dariya yaji an kece da ita kana kuma aka shiga faɗin nasan ya zuwa yanzun kana cike da tashin hankali na mutuwar mahaifinka
tunda kai ka tserewa mutuwar taka ayau,!!!!




Cikin ƙara ji haɗi da kasheɗi yashiga


"Faɗin zakuyi dana sanin sanin MALEEK TAUFIQ a cikin rayuwarku"


"Domin kuwa saina zamewa rayuwarku annoba mara kar̃ewa harya zuwa numfashin ku na ƙarshe"


"Sannan idan har tsageranci naku yakai tsageranci"


"Kufus kanceni gaba da gaba nidaku mu gwabzaa"


Kitttttt yakashe wayar shi baki ɗaya






Darect cikin asbitin da ammeyn shi ta faɗa mishi ya nufa, yana zuwa ummita dake jikin ammey ce ta, taho da gudu ta ɗane jikinsa tana fashewa da kuka,...yaa yaa kagansu k0 suna S0n kashe maka abbeyn mu k0 yaa yaa; kan yarinyar yashiga shafawa yana ɗora kanta saman ƙirjinsa , a haka ya ƙara sa gaban momma da Ammeyn shi


Yana zuwa Mommah ta kuma fashe da kuka tana faɗin basu kashe shi baa MALEEK


Da sauran ransa Allah yayi yana da sauran kwana ' a duniya kashiga kaga mahaifinka maleek!!






Mommah ta faɗa tana jan sheshsheka


Cikin azama da ƙwarin gwiwa najin mahaifin nasa mai mutu baa nee yasa shi nufar emagency r00m ɗin da abbeyn nashi yake a ciki


Ita kuwa Ammey k0 bakin maganar ma bata gani ba sai jan numfashi kawai da take sauƙewa akai akai


Turussss yaja ya tsaya loqacin dayaga mahaifinsa gaba ɗaya ko ina na jikinsa jone da na'urori








Muje zuwa yanxun kuwa wasan zai fara






*Domin muggun yanxu ne zasu, samu kutsawa cikin rayuwar MALEEK TAUFIQ*


Takuce dai ammeyn laylah




Muhaɗe a page na gaba




Yawan comments yawan typing naku




Ina alfahari daku haƙiƙa basu bani goyon baya da masu bani ƙwarin gwiwa a koda yaushe




*MIRRAH ✨ bata da bakin gode muku masoya littafin 🔥❤️ KAREN BANA ❤️🔥👏🏻🙏🏻🙏🏻*


Saidai nace ilahu yabar ƙauna ta har abada nagode*🔥❤️ KAREN BANA ❤️🔥*




NA MARYAM NASEER MIRRAH ✨
*Ammey laylah 🫶🏻💔*




FREE BOOK
Page 1️⃣5️⃣




081-04-49-32-15






*Do good for others it will come back to you on unexpected time🙏🏻🙏🏻*








_______Saurin dafe jikin glasses ɗin yayi da kuma wani irin sauri ya fice a asbitin baki ɗaya


Kan kace meye gaba ɗaya asibiti ya cika da ƴan uwaa da abokan arziƙi shima mai martaba sarkin Kano maleek ibn suffyan ya biyo jirgi zuwa abuja, dandanan labarin harya karaɗe Social media ta ko ta ina labarin mummunan accident ɗin da alhaji TAUFIQ majeed ake




Kai tsaye maleek gidansa na sirri da babu mahalukin da babu wanda yasan da zaman sa yanufa cikin zafin zuciya da tururi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login