Showing 39001 words to 42000 words out of 88777 words

Chapter 14 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

kujera, robar yajin na'a hannunsa"k'amshin turarensa yacika parlourn gaba d'aya....wani irin fad'uwar gaba In'am taji"Atake taji dukta daburce sbd yadda taga yacika wajen"ware fararen idanuwanta tayi sbd ta tabbatar shid'inne??"shi kuwa kallonta yake tayi Acikin bak'in tubarau nasa"yana jin kamar yaje ya mannata da jikinsa"yana mamakin yadda ta k'ara girma da wayo A zuciyarsa"saidai da Alama shagwab'ar ta na nan"yaya Aliyu kaine da gaske?"ta fad'a kanta Ak'asa gaba d'aya tana jin kunyar ta k'araso ciki"sbd gashi bbu d'an kwali samqn kanta"kuma rigar jikinta ta kamata sosai....nine maryam! dama baki dena shan yaji ba?"yafad'a cikin taushin murya yanata kallonta"ita kuma kanta Ak'asa tak'i mgn"Abin mamaki kusan mintina 3 bbu wanda ya koma mgn Acikin su"ita tana tsaye dg gefen kitchen kanta Ak'asa"shi kuma yana zaune kan kujera"can yaya Aliyu ya mik'e tsaye beyi mgn ba ya d'auki robar yajin yanufi k'ofa cikin ta kunsa irin na mazan da suka Amsa sunan su maza..... hararar bayansa da plate d'in Awarar tayi ta koma cikin kitchen d'in"Ajikin ummi ta fad'a tana sakin kukan shagwab'a...lafiya keda baki gajiya da kuka?"ina Aikina kizo ki dameni"zaki cikani koko? halan sa bebbenne yadawo?(Auwal).....duk ummi ta tambaya Ajere tana Aikinta"ba yaya bane ya Amshemun robar yajina yatafi dashi?"wane yayan?"yaya Aliyu mana"ta fad'a cikin k'osawa"yo yadawo ne?"inaga yau yadawo"ni kuma wlh saiya biyani Abuna kuma bazanci Awarar ba tunda ba u yaji..yayi mun daidai"cin yaji kar Allah yasa ki fasa"idan baki ciba saiki jira Agama Abincin rana kici ko?"laure na dariya tace ke Auta duk wahalar soya tan da kikayi ba zaki ciba?"k'in mgn tayi ta fice dg cikin kitchen d'in tana b'ata rai ta koma cikin parlourn ta zauna"hakan yayi daidai da shigowar Anty safiya cikin parlourn"In'am ta Amsa sallamarta ta gaisheta ta maida hankalinta wajen TV tana tunanin" yadawo shine zai fara yimata mugunta bacin Abaya yadena mata haka" yanada kirki...tashi idan kin gama fushin ki siyomun kati MTN can waje"cewar ummi tana zama suka gaisa da Anty safiya"haba nidai yadda na ganta nasan Akwai Abinda Aka yima my doughter"bbu Abinda Aka yimata shirmenta ne kawai "sbd Aliyu ya Amshi yaji da batada Aiki sai shansa shine take wannan Abun"In'am dai batayi mgn ba ta wuce
Ta sako hijab ta Amshi 500 d'in ta fita"tana fitowa k'ofar gidan...yaya Aliyu na fitowa dg cikin gidansu da jallabiya Ajikinsa da Alama masjeed zaije yayi sallar Azahar"saidai bbu glass saman fuskarsa"tana ganinsa ta had'e rai"ta turo baki gaba ta koma ciki da sauri"d'an murmushi yasaki sbd shifa d'azun yad'auka daya fito da roban yajin zata biyosa ta bashi hak'uri"ta haka kawai zai samu suyi fira shine tayi fushi.....my Angel fushi takeyi dani ni Aliyu?"yafad'a yana girgiza kansa yayi gaba"In'am kuwa saida ta daidaici yatafi sannan ta fito ta siyo credit d'in ta koma cikin gidan"ta sami ummi da Anty safiya nacin Awarar suna fira"katin ta mik'a ma ummi ta zauna ta had'e rai"Allah sarki In'am har kin tunamun lokacin da Aliyu ke hak'ura da koma miye nasa naci yatasa miki Agaba kiyita ci"ni kuma ummi?"Eh mana sadda na yayeki da bayan yayenki"zuwa ma yanzun miye na gata Aliyu be miki ba?"tun kina jinjira yakemun rainonki da girmansa"su sulaiman wuce basu iya d'aukar kiba"saidai shi na bashike idan yashigo yayita miki wasa..gsky kam ummi ni shaida ce Akan hakan"danma yana tsoron mahaifiyar sa da k'ilan kamar tsoka d'aya Amiya zai maida in'am sbd SO da kulawar dayake yi mata"cewar Anty safiya"idanfa In'am bata lafiya wlh safiya kamar shine ba shida lafiyar"sbd ita yace likita zai karanta"dan Abaya tana yawan rashin lafiya"Ayita mana jaye jaye ko mayune suka kamata"nida na haifeta bata shak'u daniba kamar yadda ta shak'u da Aliyu"gata na duniya bbu wanda be miki ba"kayan dad'i inhar yanada kud'i zai siyo miki"lokacin da yayi mashin dashi kuke tafiya yawo"idan kuwa yatafi skul kiyita kuka"daya dawo ko gida be tafiya zaizo ya d'aukeki"shak'uwarku dashi ta rage sbd mahaifiyarsa da karatunsa"sai kuma girma dakika fara"yarage sakar miki fuska sbd yana son tarbiyyar ki ta inganta"fad'in kulawar da Aliyu yabaki Arayuwa In'am sunada yawa"wasuma na manta sai idan natuna"Amma ke shashasha har kallon mugu kike masa ko?"ko sulaiman danice na haifeku Atare baya baki kulawar da Aliyu ke baki"shiyasa wlh komai mahaifiyarsa zatayi bana jin zan iya cemasa yadena zuwa gidan nan"yanzun haka yana can k'asar Cairo dubu d'ari biyar yaturoma sulaiman "wai yayimun cefane na dubu d'ari biyu"dubu d'ari ukku yaje da in'am kasuwa shagonsu"ta zab'i laces da Atamba masu tsada kala 7"idan yadawo zai bada mata d'inki"wlh fad'a na din gayi nace karma yatab'a kud'in yabarni da Aliyun yadawo"Ada ko kuka yaga tanayi tana nuna son wani Abu insha Allah zai Aiko mata da Abin duk tsadarsa....wannan gsky ne ummi"Amma kinga ita haushinsa takeji sbd ya Amshe robar yaji....tunda ummi ke bada labarin In'am tayi shiru tana tunani can ta mik'e tsaye ta tafi d'akinta"samqn bed ta fad'a tana sakin kukan da batasan dalili ba"k'asan ranta tana ganin bata kyautaba d'azun data gansa ko gaishesa batayiba"kuma yanzun ta ganshi waje ta gudu"yanzun yaya Aliyu nata yana sonta dama tun tana k'arama??"sai kuma tayi murmushi ta share hawayenta ta tashi ta shiga wanka"bayan ta fito tayi sallah ta shirya cikin jallabiya bak'a me zanen brown da Adon stones"ta yane kanta da mayafin"sosai tayi kyau dukda ba make up tayi ba"wayarta kawai ta d'auka da zura plate shoes tana tunanin kud'in da Akace yaya Aliyu yabada ta zab'i kaya"bata san lokacin da murmushi yasub'uce mata ba"ta fito parlourn"ummi ta bita da kallo itada Anty safiya"ummi zanje wajen nafeesa sai Anjima zan dawo"dan nidai bazanci tuwon shinkafa ba"sai kije can wajen mommynku kici Abinci tunda ba'a miki gwaninta"ta turo baki tak'i mgn ta fita dg cikin parlourn......
yaya Aliyu kuwa yana hanyar zuwa masjeed d'in brr Ahmed yakirashi yasanar masa gashi nan zaizo wajensa"yasanar masa sallah zaiyi su had'u gidansu....bayan An gama sallar yanufi gidan dukda yaso yaje gidan ummi yaga in'am"Amma haka ya wuce yasami motar brr Ahmed fake A parking lot"part d'in mommy yaje ya gaisheta ta masa sannu da zuwa sbd d'azun daya bar gidan ummi part d'in umma yatafi ,ya kuma jima Acan"sadda ya iso part nasa yasami brr Ahmed zaune kan resting chair yana danna waya"d'ago kansa yayi ya kalli Abokin nasa yana fad'in wow me tubarau! mutuniyar kuwa ta ganeka kuwa??"irin wannan canzawa haka "lallai k'asar ta Amsheka"d'an murmushi yaya Aliyu yasaki yana zama Agefensa yace"fushima takeyi dani Abokina"Akanme? sbd na Amshi robar yaji Ahannunta d'azun "laifin kane kenan?"hmm! Idan nabar maryam zata cutar da kanta nima ta cutar dani sbd shan yajinta"kasan yana ragema mace ni'ima"yayin mu'amalar Aure ta dinga jin zafi...wata dariyar shakkiyanci brr Ahmed yasaki yana fad'in kanada tabbas zaka mallaketa ne??bansaniba"cewar yaya Aliyu yana zabga masa harara...hmm!
yaka mata kadena wani kewaye kewaye da wani tange tange kaja in'am Ajikinka ka cusa mata soyayyar ka azuciyarta "in kuwa kayi wasa kana gani waninka zai mallaketa kai kana zaune"shin fad'uwa kayi idan ka furta kana sonta??ko kuwa mutuwa zakayi da son nata bazaka fad'a ba sbd karta rainaka?"bazaka gane Abinda nake hangowa bane Abokina"shikenan koma dai miye Ashawarance ka jata Ajiki kana cigaba da bata kulawa harta saba sosai dakai ta yadda bazata iya rabuwa dakai ba....shiru yaya Aliyu yayi yana tunani can yasaki Ajiyar zuciya yana fad'in shikenan Abokina zan kwatanta hakan"okay yanzun kataso muje Asibitinka pls" hak'uri zakayi muje dukda nasan baka huta ba" tasleem nacan na kaita ta fara labour idan kayi mgn da kanka zasu kulamun da mata sosai"okay bara na sakq kaya mu wuce"yafad'a yana mik'ewa tsaye ya wuce ciki.....kusan mintina 15 yafito cikin k'ananun kaya harma yafi d'azun yin kyau"duk bayan second 1 saiya tuna In'am"fitowa yayi fuskarsa bbu yabo bbu fallasa yana rufe k'ofar parlourn da key yace"muje naga suwaye wajenta"dato brr Ahmed ya Amsa yana tashi suka tafo Ajere suna mgn game da safwaan"har suka shiga cikin motar brr Ahmed"suna fitowa dg cikin get In'am na fitowa dg gida"pls d'an jira"cewar yaya Aliyu tamkar baya so"brr Ahmed na murmushi yatsaya shi kuma yafita"gabanta yafad'i dataga yaya Aliyu ya fito dg cikin mota"tayi saurin yin k'asa da kanta tana jin kamar ta koma ciki"beyi mgn ba yana dai kallonta ya iso gefenta....kawai taji yakama hannun ta"ta d'ago kanta da sauri suka had'a ido"gira guda yad'aga mata cikin cool voice yace" har yanzun fushin na Amshi yajin ne kikeyi dani?gabanta taji yafad'i tak'i mgn"be koma cewa komai ba yaja hannunta yanufi gefen motar da ita" ya bud'e back sit yana fad'in oya shiga"yaya wajen nafeesa zanje nifa"bara ki bini ba?"yafad'a yana tsareta da ido"tayi k'asa da kanta"tayi shiru ta shiga"yarufe yazagayo ya zauna gefen me zaman banza"Ahankali tace"yaya Ahmed ina wuni?"lafiya qlau In'am yasu ummi?"sula lafiya"dg haka motar ta d'auki shiru"can yaya Aliyu yazuro dogon hannunsa yana fad'in bani wayarki.....
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

35&36


.......shiru In'am tayi k'irjinta na bugawa"dukda tasan bbu wani Abu me muni Acikin wayar Amma meyasa zai Amsa?.....saina k'ara maimaita miki? yafad'a Ahankali yana kallonta"batare data kallesaba kota furta wani Abu ta mik'a masa wayar k'irar spark 10"ya Amsa yana dubawa"kasancewar ta cireta dg key"pic nata ne saman screen d'in wayar tayi tsaye bakin k'ofar shiga parlourn ummi tana dariya har beauty point d'inta yafito aka d'auka"d'an murmushi yasaki yashiga contact nata yana dubawa"duk yawanci sunayen friends d'inta ne"sai yaci karo da sunan *farooq* sosai sunan yatsaya masa Arai"yashiga what's app"sunan farooq yayi searching" saiga chats nasu da in'am"k'irjinsa yabuga! yafara karantawa"dukda yafahimci yaron sonta yakeyi"Amma bata wani kulashi"firan nasu da ita dg tace"uhmm sai ah ah ko taturo emojis ko steaker"d'an jim yayi yana tuna shawaran da brr Ahmed yabashi yanzun"ya tabbatar kuwa muddin beyi Amfani da itaba gayacan wani ya k'wace masa In'am tasa...kasancewarsa jarumi ne! me matuk'ar b'oye yanayinsa koda a fuska ba'a cika gano wani abu Atare dashiba"saidai idan shine yaso hakan"fuskarsa bbu yabo bbu fallasa haka take"number nasa yasaka yakira"Atake number ta tashigo cikin wayarsa"yayi mata seving da *yaya Aliyu nah* shi kuma yayi seving da *my Angel* shidai brr Ahmed na driving d'insa yana tunanin matarsa dake labou"yayinda In'am tayi k'asa da kanta tana wasa da yatsun hannunta"yaya Aliyu na satar kallonta ta cikin madubi"Ahaka suka iso A&M INTERNATIONAL HOSPITAL! bayan brr Ahmed yagama parking suka fito shida dr Aliyu me tubarau"wanda yabi haraban Asibitin da kallo"yana bud'e back sit in'am ta fito cikin nutsuwa tana shagwab'e fuska sbd tafara jin yunwa....y'allabai barka da dawowa ! da fatan ka dawo lafiya?"cewar wasu security dake bakin get suka taso suka kawo gaisuwa"yaya Aliyu ya Amsa A mutunce yana sanar musu su jira zuwa gobe zai tara duk ma'aikatan dake cikin Asibitin yayi meeting dasu"dg haka yadubi kyakykyawar farar fuskar In'am"suka had'a ido"sai yaga tayi masa murmushi tayi k'asa da kanta"matsowa yayi yakama hannunta yana fad'in zo muje ciki tasleem ce zata haihu"kinga Abokina tuni yayi gaba"wayyo Allah"to Allah yasa ta haihu lafiya"ya Amsa da Ameen yanata kallonta suna tafiya cikin nutsuwa"tsayinta iya kafad'arsa"duk wanda ya kallesu saiya koma kallonsu"sbd tsananin kyau da dacewar da sukayi da juna"suna shigowa reception duk wanda besan yadawo ba Anan yasan yadawo"k'ananun y'an mata nurses nata gaishesa da masa sannu da zuwa"hannu kawai yake d'aga musu"yayinda In'am ta tsuke fuska tak'i mgn...kai tsaye labour room d'in suka nufa"sadda suka iso brr Ahmed na fitowa dg ciki"fuskarsa bbu walwala suka had'a ido da dr Aliyu"yaya jikin nata?"sai Ahankali gaskiya"naga nurses biyu ne kanta"nakuma sanar musu bbu k'aton dazai dubamin mata"ka kira wata doctor mace yanzun pls"wlh tana jin jiki"Anty ma tana ciki(k'anwar mahaifiyar tasleem)"Ayya Allah ya sauketa lafiya"cewar In'am cikin tausayawa"yaya Aliyu kuwa beyi mgn ba yazaro wayarsa" ya kira dr marwaan"yana d'agawa yace"ina doctor Amina??"koma miye takeyi nanda mintina 5 ina son ganinta labour room zata duba matar Abokina "yana fad'in hakan yakashe wayar yana sakata Aljihu"yayinda wayar In'am ke rik'e A gudan hannunsa"karka damu in sha Allah lafiya zata sauka"ga doctor Amina nan zata zo"Amma karka koma shiga pls"dato brr Ahmed ya Amsa yana dafe kansa"yaya Aliyu ya kalli in'am yaga tayi shiru Alamar tunani takeyi.....matsowa dab da ita yayi yaja tsinin karan hancinta har jikinsu na gugar juna"tana jin hucin numfashinsa"k'irjinta yabuga duk taji kunya"batayi dai mgn ba"dr maryam tunanin me kikeyi??da d'an murmushi tace"kai yaya nice dr kuma?"Eh mana tunda yayanki doctor ne"kuma kina sha'awar zama nurse harda zakiyi ma kanki Allura"kinga kema wata ran zaki iya zama doctor ko?....kai yaya nama fasa fa"ah ah maganar farko da ita Ake Amfani dakun gama exams skul of nursing zan sakaki"shikenan zanyi tunda nima sbd ni???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? kazama likita....sai kuma tayi shiru"shi kuwa ido yatsurama d'an bakinta yana kallon yana tunanin waye yabata wannan labarin???"Assalamu Alaikum doctor sannunku"cewar dr Amina"batare daya Amsa ko kallonta ba murya Adake yace"pls ki shiga ciki Akwai me labour ki dubata yadda yaka mata" dato ta Amsa ta wuce ciki tanata kallon In'am da hannunta guda ke cikin na yaya Aliyu"murya can k'asa yace"my Angel waye yabaki labarin Abinda ya wuce??"nice keda wannan sunan yaya ?"Eh mana ko bakyaso nadena ?"shiru tayi batace komaiba"yacika hannunta yana fad'in kije office nawa ki zauna karki gaji da tsayuwa....nanma shiru tayi sbd ganin ga brr Ahmed Atsaye dukda shi hankalinsa ba wajensu yakeba....wayar In'am dake hannunsa tayi ringing"gabanta yafad'i tana Addu'ar Allah yasa ba farooq bane"saidai Addu'ar ta bata karb'uba sbd shid'in ne"yaya Aliyu ya d'aure fuska yana duba screen d'in wayar yayi rejecting d'in kiran"ya d'ago zai kalleta"tayi saurin yin k'asa da kanta"hakan yayi daidai da fitowar dr Amina tana fad'in Alhamdllh! ta sauka lafiya An sami baby boy"Alhamdllh yah Allah"cewar brr Ahmed yana washe baki "yaya Aliyu na d'an murmushi yace"congratulation Abokina"Allah yaraya mana"yafad'a suna rungume juna"In'am tayi murmushi tana fad'in nayi d'a yaya"hakane my Angel kinyi da"yanzun idan an gama gyara babyn da uwar saiku kaisu d'akin hutu room 8"dato dr Amina ta Amsa ta koma ciki"yaya Aliyu yace"Abokina bara naje da ita office ta zauna ta huta"dato brr Ahmed ya Amsa yana kara wayarsa Akunne"In'am kuwa bata koma mgn ba suka jera Atare suna tafiya"cikin muryar shagwab'a tace"yaya nika maidani gida"tamkar me ciwon kin mgn yace"sbd me?"yafad'a yana had'e rai"shiru tayi"yatab'e baki cikin shan k'amshi da basarwa yace"wato kinaso ki tafi kije kiyi waya da wani banza wai farooq ko?to yayi kyau"wayyo Allah yaya "wlh ni ba haka bane"yunwa fa nakeji"ko break fast banyiba"d'an sassauta murya yayi yana fad'in har yanzun baki dena gaba da Abinci ba?"shi wannan Abin dana gani zakici da yaji meyasa baki ciba??"turo baki tayi tace"fasa ci nayi Ai sbd bbu yaji bazaiyi dad'i ba"kallonta yayi lokacin da suka iso bakin office nasa"cikin taushin murya yace"kinsan illar yawan shan yaji ga y'a mace kuwa??wato duk fushin na Amshe yajin yasaka d'azun kina ganina kika gudu ko?"bafa haka bane"to menene?"ba kunya najiba"murmushi yasub'uce masaba har fararen jerarrun hakoransa suka bayyana"In'am ta bishi da kallo yana tura k'ofar office d'in suka shiga"Aranta tace"yaya yanada kyau sosai"zama sukayi kan sofa"yaya Aliyu fuskarsa Asake yace"bana so kina jin kunyata my Angel"ko kin manta Abaya idan nace miki dani da ummi da Alh wa kikafi so saiki ce kai nafi so *yaya ayunah* sosai In'am taji kunya tayita murmushi"tana ganin Abin kamar a mafarki"wai yaya Aliyu ne haka yake biye mata....yanzun fad'amun me kikeso kici?"bana son kina zama da yunwa"nima dai banyi lunch ba gashi har ukku saura ko?"yafad'a yana kallon wayarta dake ringing"tsaki yaja yana d'aure fuska yace"wanene farooq?"miye matsayinsa Awajenki?"yafad'a yana tsareta da ido"kanta Ak'asa tace"yayan k'awarmu ne sady"soyayya kukeyi dashi kenan sbd Aure kikeso ba karatu ba"??tunda dama dazun kin fad'amun kin fasa shiga skul of nursing ko?"is good maryam kiyi yadda kike so kinji?"dama Ai kullum burunki shine ki b'atamun rai ki sani Adamuwa......iya nan yatsaya sbd be saba da doguwar magana ba"saima k'ok'arin tashi tsaye yayi"in'am kuwa gaba d'aya duk sai taji bataji dad'in yadda yamata irin wannan shaidar ba....hawaye ne suka wanke mata fuska"cikin sanyi murya tace"yaya! cak yatsaya Amma be juyoba"wlh yaya ni bbu wata soyayyar sa Araina shine kad'ai ke shirmensa"ina kulasane sbd bbu dad'i wulak'anci"kuma k'anwar sa k'awarmuce"bayan haka ni bbu wani Abu a raina game dashi...juyowa yayi har idanuwansa sunyi d'an ja"dandai da glass ba'a gani"dg yau na hanaki waya dashi"idan ya tambaya kice nine nan na hana"idan kuwa kikayi waya dashi saina gane dg ranar zan raba duk wata Abotarmu dake" kai yaya dama nima ai banida wata k'awa ko?"kinaso na zama babban Abokinki?"nok'e kafard'arta tayi tace" ba fushi kayi dani ba zaka fita ka barni? kuma kasaka nayi kuka...laifin kine my Angel ?"yafad'a yana zama gefenta ya mik'a mata k'aramin d'an yatsansa yana fad'in mu kullah dg yau"da Alk'awarin bazaki b'oyemun komai nakeso na sani idan naso nasani game dake ba"nima haka"kuma komai kika samu zakici zaki raba nidake "nima haka"???kai yaya harda y'ar raba daidai kuma?yayi d'an murmushi yana kallonta"yasaka yatsunsa biyu yashare maya hawayenta "saidai ita tak'i kallonsa"yanzun bazamu k'ullah ba?"shikenan mu k'ullah idan kuma kamun laifi zance na fasa"ta fad'a cikin yarinta"yace"to nima haka"batayi mgn ba ta had'a k'aramin yatsanta da nashi suka kullah"sai kuma suka kalli cikin idon juna"Atare suka saki murmushi"ya mik'a mata wayar ta yazaro tashi yakira driver nasa" yasanar masa yakawo masa motarsa yana Asibitin sa....bayan yagama wayar yace"my Angel ummi kartafa neme ki? Ai nasanar mata wajen nafeesa zanje"okay tashi muje kiga babyn ko?"kai yaya nidai kunya nakeji"kamar zaiyi mgn sai kuma yayi shiru suka tashi tsaye"saidai taki yarda su had'a Ido dashi"yanata kallonta sbd ba k'aramin kyau shigar kayan jikinta ta maya ba"sai yaji kamar yarungumeta.....yaya! my friend"d'an murmushi tayi tace"sai nayita mamaki sosai yaya kaida baka wasa da yara?"hakane Amma ita my Angel ta musammun ce Awajena ko?"d'an murmushi tayi batace komaiba suna fitowa yarufe office d'in suka nufi room 8".....me jego na zaune ta rungume babyn tana kallo"sai Antyn ta itama tana zaune...in'am ce ta fara sallama ta shigo"sai yaya Aliyu Abayanta"tasleem ta Amsa sallamarsu tana fad'in doctor sannun ku da zuwa"yauwa kece da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login