Showing 57001 words to 60000 words out of 88777 words

Chapter 20 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

baki kirashi ba?"to bari kiji ba'a haka"ita rayuwa sbd wani bazaka sakq kanka cikin damuwa ba"ko miye inaso ki d'aukesa saisa saisa"ki tashi kije kar yayita jiranki"sannan karki sake kinuna damuwar be kirakiba shashasha kawai"In'am ta turo baki ta mik'e tsaye ta fita dg cikin parlourn.....yaya Aliyu na dg bakin get tsaye yana danna waya da nufin yakirata ya hangota ta nufosa"ya d'auki zazzafan wanka"ya shirya cikin suit red colour"fuskarsa bbu tubarau"tayi kyau sosai sbd Aski da gyaran fuskan dayaje Aka masa da safe"gaba d'aya wajen mayen k'amshin turarensa ke tashi" idanuwansa ya tsurama In'am yana jin kamar data iso tayi hugging nasa"fuskarta Asake ta iso gefensa tana masa sallama cikin kwantar da murya"gaba d'aya yau saita tsintsi kanta dajin kunyarsa shiyasa tak'i yarda su had'a Ido"Amsa sallamar ta yayi yanata kallonta kamar yaune yafara ganin nata"yaya ina kwana?"ba haka zakice ba" yaya me tubarau ina kwana ?"shine fa Abinda zaki fad'a ko my Angel?"yafad'a cikin kwaikwayon muryarta"tayi dariya batace komaiba"inaga dai yau wahayin k'in mgn aka saukar miki dashi ko?"ba haka bane yaya Aliyu"to menene?"shiru tayi kanta Ak'asa"tana wasa da yatsun hannunta da sukasha lalle jaa"wanda Ajiya da dare nafeesa ta k'unsa mata shi"yabi yatsun nata da kallo yana fad'in zo muje dg waje"dg haka yayi gaba yabar mata mayen k'amshin turarensa"Ahankali ta fito k'ofar gidan"yana tsaye Agefen motarsa ya bud'e back sit"k'aton cake ne me dad'i na bathday irin na y'an gayu shine yafiddo ya juyo yana kallon ta"kyakykyawar fuskarsa shimfid'e da tattausan murmushi"itama murmushin tayi"ya matso dab da ita ya mik'a mata yana fad'in happy birthday to you my sweet Angel! ware idanuwanta tayi cikin farin ciki bata Amshi cake d'in ba saidai kawai yaji tayi hugging nasa....tana fad'in thank you my big bro"ina Alfahari dakai yaya nah"yeeeeeeee! ta fad'a kamar k'aramar yarinya tana dariya"yaya Aliyu kuwa in bacin yayi namijin k'ok'ari da tuni cake d'in yasub'uce dg hannunsa"ya lumshe idanuwansa yana d'an murmushi na jin dad'in yasakata cikin farin ciki"cikasa tayi sbd wata iriyar kunyar Abinda tayi taji"musammun dataga masu wucewa na kallonsu"shi kansa yafahimci kunya taji"my Angel naji dad'in yadda kika nuna farin cikin ki"kinsan meye zakimun?"girgiza kanta tayi tana Amsar cake d'in tana kallon daga saman cake d'in inda Aka rubuta sunanta"inaso kimun addu'ar samun cikar wani dogon burinah my Angel"idan wannan burin nawa yacika zan kasance cikin farin ciki na har Abada"yak'are maganar yana tsurawa baby face nata ido"dan bakaramin kyau ta masaba....Ayya yaya wannan wane irin burine?"insha Allah zantayi maka addu'ar cikarsa"kuma zai cika in sha Allah"Allah yasa my Angel"yafad'a yana zaro wata leda bak'a dg back sit ya Aza mata Agefen hannunta"yaya Aliyu! takira sunansa jikinta Asanyaye"ya kalleta bece komaiba"kanta ak'asa tace"hidimarka tayi yawa Akaina....zamu b'ata yanzun nan dake my Angel"kome zan miki ban fad'i ba"nan gaba zan miki fin hakan"idan burinah yacika"Allah ya cika maka"Ameen"kije kisaka wannan rigar dake Aleda"ina jiranki kizo muje yawo sbd yau ranar kice ko?"ihun murna tayi Aguje ta shige cikin gidan"yabi bayanta da kallo yana sakin ajiyar zuciya ya jingina bayansa Ajikin motar yana sauke numfashi"tamkar wanda yayi gudu"sai tsotsar lip nasa na k'asa yakeyi"duk jikinsa ya mutu murus sakamakon rungumar da In'am ta masa"har mamakin kansa yakeyi"dan ada sadda takejin tsoronsa bayajin hakan Atare da ita"sai yanzun da kusancinsu yayi yawa da ita"sai tunani yakeyi da zuciyarsa ta yaya zai furta mata wannan tsadaddar kalmar daya jima da rik'eta Azuciyar sa tsawon shekaru da dama??"
Cikin farin ciki in'am ta shigo parlourn"ummi na kallonta tayi murmushi kawai"ummi kin gani yaya Aliyu yasiyamun na bathday d'ina"na gani kin gode Allah yasa Albarka"Amma in bacin kashin kud'i irin na Aliyu keda ba taro zakiyi ba?"Eh ummi Amma yanzun zanje na canza kaya zamuje wani park"tafad'a tana zaro doguwar riga red colour Abaya dubai"wacce ta k'awatu da Adon stones tanata k'yalli"kidai kula da kanki ki kuma kama kanki ki nutsu"ki kasance me tarbiyya Aduk Inda zaki shiga"in bacin ma Aliyu ne da bazan barki kije ba"to ummi zan kiyaye"ta fad'a tana shiga cikin d'aki ta saka kayan"hula bak'a ta saka sannan ta yane kanta da mayafin"ta feshe jikinta da turaruka tanata murmushi tana kallon kanta Acikin mirror"takalmi masu tsini da jaka ta d'akko duk red sannan ta fito dg cikin d'akin"tana kallon ummi tace"ummi dan Allah kisamun cake d'ina fridge kar Auwal yacimun kaya"zan sakq miki"Amma karku jima In'am"to ummi saina dawo"Allah yatsare ta fad'a tana kallonta harta fice....harga Allah bata son kashe kashen kud'in nan da Aliyu keyima In'am kodan sbd halin uwarsa"ta kuma fahimci tunda yadawo bata ganshiba tasan umma ce ta hanashi zuwa gidan"saidai kawai yakirata ta waya su gaisa koya Aiko Abashi wani Abu......k'arar takalmin In'am yasaka me tubarau ya bud'e lumsassun idanuwansa da har sun d'an fara yin jaa"kallonta yakeyi bbu ko k'iftawa sbd yadda rigar ta Amshi farar fatar jikinta"tayi murmushi tana fad'in ko banyiba yaya?"kinyi kota ina my Angel"zoki shiga ki zauna to"batayi mgn tana dai murmushi Aranta tana zancen sun sakq kaya kala iri d'aya dashi"sbd red d'in suit ne Ajikinsa....shigowarsa cikin motar yasaka tadawo tunaninta"my Angel y'an mata"d'azun baki nemeni nayi break fast ba kin kyauta kenan?"yafad'a Ahankali yana kallonta ta gefen ido"Ayya yaya Aliyu nazata ko An kiraka Asibiti shinefa"Amma kayi hak'uri kaji?"bakimun laifin komai ba"kawai naje An mun Aski ne"da sauri ta kallesa"saima sannan ta lura da yadda Aka zagaye masa lallausan bak'in sajensa yanata k'yalli da d'aukar ido"Aranta ta furta masha Allah! yada kallo kuma my Angel?"kayi kyau fa"sai kuma tayi murmushi bata koma cewa komai ba"da gaske kikeyi? da gaske fa nakeyi yaya Aliyu"kice k'ilan yanzun idan munje nasamu wata ta tayani..... fad'uwar gaba In'am taji"saidai bata nuna wata Alamar damuwa akan fuskarta ba"shi kuwa da biyu yamata hakan sbd yaga zata b'ata rai kota furta wani abu?....ina zamuje yaya?"zamuje Amiki pictures ki fito a beautiful d'inki"sai muje wani park ko?"yauwa yaya dama na jima rabon danaje park"ada kuwa bamuyin sati 2 ba muje na kaiki kinyi wasa A shashen dakeda kayan wasanni ba"yanzun na girma da irin wannan wasan yaya"d'an murmushi yayi yana fad'in lallai babbar mgn my Angel kin girma fa kikace?"y'ar dariya tayi batace komaiba"shima be koma mgn ba yayi parking suka fito"bayan yayi lock d'in motar suka wuce cikin gurin yana gaba tana biye dashi"saidai ya d'aure fuska sbd kishinta dayakeji yana taso masa"shine yayi sallama da suka shigo"In'am dai kujera tasamu ta zauna"tana kallon yadda Akeyiwa wasu couples free wedding pics"sai wasu y'an mata dake zaune su biyu"sai kallonta itada yaya Aliyu sukeyi"ta d'aure fuska wanda hakan datayi kyau ma yak'ara mata"yaya Aliyu kuwa mgn sukayi da CEO d'in wajen sannan yadawo ya zauna Agefen In'am"yaya waini kad'ai za'a yima pic d'in?"ta fad'a cikin shagwab'a tana b'ata fuska"yabita da kallo cike da kulawa yace"fad'amun ke kad'ai kikeso Amiki ko harda yaya Aliyu naki??"kallonsa tayi yamata murmushi"ta turo baki tana satar kallon y'an matan dake kallonsu kamar tv tace"toba harda kai za'a mana ba"to my Angel dama da girmanki kamar haka bamuyi pic ba"yanzun sai muyi ko?"Amma sai An gama musu sai Amana"yafad'a yana kallonta"ta d'auki kusan second 5 kafin tace"ni bazan jiraba"to mu canza wani wajen"ko naje na siyo miki ice cream kafin Agama musu??"yafad'a gaba d'aya ya maida tuka hankalinsa Awajenta"noke kafad'ar ta tayi batace komaiba"yayi shiru yana danna waya"dan shima beson jira,be kuma son yawan kallo"doctor bissimilah Angama dasu"yaji muryar mutumin"beyi mgn ba yakama hannun In'am ta zauna samqn wata kujera"wata mace tazo ta gyara mata position nata"sannan namijin yasanarwa yaya Aliyu yazo yatsaya"sbd Azatonsa free weeding pics ne zasuyi.... pics kusan kala 5 aka yiwa In'am ita kad'ai"sannan Aka musu itada yaya Aliyu kala 5"wanda styles d'in da aka basu ba k'aramin kunya tajiba"Amma shi koma Ajikinsa"bayan Angama ya sallamesu suka fito suka nufi wani had'add'e park...sun jima Acan sai wajen k'arfe 2 pm suka dawo gida"gaba d'aya in'am da yaya Aliyu cikin farin ciki suke"jiyakeyi kamar yasanar mata yana sonta"Ahankali In'am ta bud'e k'ofar motar ta fito fuskarta cike da Annuri tana zuba masa godiya da Addu'ar samun budi"ya Amsa da Ameen yana kallonta"zanje nayi sallah my Angel"to yaya zan Aiko maka da lunch naka"bazan ciba"meyasa pls?"tafad'a cikin shagwab'a"indai kece zaki kamun zanci"to zan kawo maka da hannuna"kinga idan ina cin Abincin zan baki wani labari na ban mamaki"d'an juya idanuwanta tayi kafin tace"to shikenan"dg haka ta rufe k'ofar ta wuce cikin gida....shi kuma yayi horn aka bud'e masa get ya dannah hancin motarsa cikin gidan su"bayan yayi parking yafito dg cikin motar"hakan yayi daidai da shigowar Abba cikin gidan"da Alama dg masallaci yake"Abba sannu da dawowa"yauwa Aliyu dg Asibiti kake ne?"yana sosa k'eya yace Eh"madallah ina parlour nah idan ka kimtsa kasameni zamuyi wata mgn"haka nan yaya Aliyu yaji gabansa yafad'i"Amma dayake jarumin namijine be nuna wata Alamar damuwa Akan fuskarsa ba"saima yace"to Abba"nanda minitina 15 ina nan tafe"dg haka Abba ya wuce cikin gida"yayinda yaya Aliyu yanufi b'angaren sa.....
bayan shud'ewar mintina 15 xuwa 20"yaya Aliyu yayi sallama A cikin parlourn Abba"yana sanye da fara k'ar d'in jallabiya gogagga Ajikinsa"sai yayi kamar bak'in balarabe.....lolx"Abba yabishi da kallo Aransa yace"mutum har mutum Amma bbu Aure! Abba sannu da hutawa yafad'a yana k'ok'arin zama k'asa kan carpet"yauwa Aliyu dama ba wani abu bane shawara zamuyi"to Abba ina jinka"d'an shiru Abba yayi sai kuma yace" dama Akan yarinyar nan ne In'am....dam! k'irjin yaya Aliyu yabuga"yyi shiru sbd yaji me Abba zaice?.... Alh d'ahiru yazomun da wata mgn jiya Akasuwa game da ita"Akwai yaron Abokinsa mai suna farooq dake son mama na"yama sanarmun kwanaki yaganku da ita da yaron kamar kun sami sab'ani dashi"beson yaron ba Saida mahaifinsa yayi bincike yagano shine k'anin mahaifin ta sai yaje masa da zancen"Anan yagane yaron"to nasanar masa zan tambayi mamana idan tana sonsa"idan bata sonsa bbu wanda zai mata tilas"idan har tana sonsa d'in inaso nasaka ranar su harda sulaiman da nafeesa,da kuma isma'il"kai bazan koma maka zancen Aure ba"sbd haka yaka gani??dan inaso Afara bincikar halayen yaron tukum....tunda Abba yafara zancen zufa ke kotowa yaya Aliyu"yana jin kansa na sarawa"k'irjinsa yamasa nauyi"da k'yar ya iya furta bbu damuwa zan bincika Abba"dg haka yayi shiru"bbu wata damuwa Afuskarsa"yayi k'ok'arin danne Abinda yakeji yana taso masa"Abba yace"to shikenan saika fara binciken dg gobe"dato ya Amsa ya mik'e tsaye ya fita"Abba na mamakin be nuna damuwaba Akan zancen tunda mommy tasanar masa yana son In'am"dama kuma yasha Alwashin bazaima masa zancen ba in har bashine yamasa ba"gashi kuma har wani yafito yana sonta da Aure.....da k'yar yaya Aliyu ya isa part nasa sbd jiri dake kwasarsa"bayan yashiga cikin parlournsa yamurza key ya kwanta kan 3seeter yana dafe da zuciyarsa"yayinda kansa ke barazanar tarwatsewa"idanuwansa sunyi jajir"bbu Abinda yake hangowa sai fuskar farooq time d'in dayake gayawa In'am mgn...never! yafad'a da k'arfi yana girgiza kansa"yana ganin Abin kamar A mafarkine bada gaske ba"saidai ya tabbatar da cewa zai Amshi Abinda Allah yatsara masa"yajima Arayuwarsa yana musu addu'ar zab'in Alkhairi shida In'am"saidai bazai iya canza hukuncin Allah ba"yana kuma zaton farooq nada wata manufa na son yaa Auri In'am.....ya jima yana sak'a da warwara dg k'arshe ya lallab'a yaje yayi sallar la'asar ya kwanta kan bed zazzafan zazzab'i da ciwon kai suka masa sallama"ga kuma yunwa dan tun break fast rabonsa da Abinci"har Akayi magrib da isha'i yana kwance yana jin wayoyinsa na ringing Amma baya jin zai iya d'agawa"yana ganin jiri da komai haka yatashi cikin dakiya yana dafe bango yashige bath room"be jimaba yafito ya kabbara sallah dg zaune"bayan yagama ya d'auko frash milk kwali guda ya shanye yasha magani ya kwanta..... Abin bbu sauk'i sai wajen Allah"damuwa, tunani, b'acin rai sun tsaya Azuciyar yaya Aliyu"yadda yaga rana haka yaga dare....sai wajen Asuba wani wahalallen bacci yayi Awon gaba dashi....

Ab'angaren In'am....
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

53&54


.......... Ab'angaren In'am kuwa tunda ta koma gida"Ak'agare take tayi sallah da wanka taje takaima yaya Aliyu lunch d'in da sukayi dashi zata kai masa"kota kan cake d'inta dake cikin fridge batabi"bayan tayi wanka da sallar Azahar ta canza kaya ta fito main parlour"ummi nata kallonta harta wuce dining area ta zuba Abinci cikin wani food flux me kyau"tayi zaune sbd bataso tazo wucewa ummi tace"ina zataje?"....waike lafiya kikayi zaune kuma ba Abincin kike ciba?"Ayya ummi yaya Aliyu zanje na kaima Abincin"shine kuma kikayi zaune?"kindai fita tun safe ki bari Auwal yazo yakai masa"dan Allah ummi nifa yace yafiso nakai masa ko?
"ko wannan Auwal d'in yakai bazai ciba"ta k'are maganar cikin shagwab'a kamar zatayi kuka"ummi batayi mgn ba ta shareta"mayafinta dake samqn kanta ta gyara ta d'auki food flux d'in ta mik'e tsaye ta fita wayar ta na'a hannunta"fitowa dg cikin gidan tayi cikin nutsuwa tana tafiya tamkar bata son taka k'asa"samarin dake zaune Alayin wajen me d'an kes suka bita da kallo suna fad'in duk layin basuga mace me Aji y'ar gayu kamar taba"In'am kuwa batama san suna yiba tayi gaba Abinta"koda ta shiga gidansu nafeesa part d'in yaya Aliyu ta nufa"tana isowa tayita knocking kusan sau3 Amma shiru"dg k'arshe ta zauna kan resting chairs dake wajen k'ofar parlourn nasa tafara k'ok'arin kiransa...saidai sau 3 tana kira ba'a d'aga ba"gabanta yafad'i domin ta tabbatar yana gidan nan tunda motarsa na parking lot ta gani"toko yana part d'in umma ne shiyasa be d'aga kiran ba??"ta tambayi kanta"tafi mintina goma zaune Anan"dg k'arshe takoma kiransa sau 1 be d'aga ba"sai tayi fushi ta taso tadawo gida ko part d'in su nafeesa bata nufaba"tayi k'ok'ari sosai wajen saita kanta sbd kar ummi tagane wani abu ta mata fad'an meyasa take saurin damuwa da sakq abinda be kamata yazama damuwa Aranta ba"kitchen ta nufa tabude food flux d'in tazuba Abincin rabin plate ta dawo parlourn ta zauna tanaci"ummi dai na zaune da bak'uwa bata tankataba"Ahaka Auwal yashigo yana tsokanarta ina cake nashi?"ta masa banza"bata Ida gama cin Abincin ba nafeesa da k'awar su meenah suka shigo suma suna tambayar cake?"In'am tayi murmushi kawai ta tashi taje ta d'akko cake d'in ta Aza samqn center table"duk wanda ke cikin parlourn kallon cake d'in yakeyi"sbd girmansa da tsaruwarsa"sai shewa sukeyi suna mata pics ta yanka"ita batama ciba hankalinta na wajen yaya Aliyu" ko yaya taji motsin shigowar message ko ringing Awayarta saita duba taga ko shine?" Amma sai taga bashi bane"bayan duk sun gama shirmensu"sauran cake d'in ta mayar cikin fridge da nufin tabama yaya Aliyu yaci Anjima"saidai har yamma tayi zuwa dare bbu Alamar yaya Aliyu yakirata ta waya koya Aiko tazo"tun tana tunanin lafiya har tazo tana tunanin ba lafiya ba....washe gari da Asuba har mafarkin sa tayi"hakan yasa data gama sallar Asuba tafara tunanin yanda zatayi ta fita"gashi sai k'arfe 7 ake bud'e gida....gaba d'aya in'am ta shiga cikin damuwa bata tab'a zaton zata damu dashi har haka ba"tana nan zaune d'akinta tana Azkhar dayi masa Addu'ar Allah yasa yana lafiya"har k'arfe 7 tayi"da hijab d'in sallar Ajikinta ta lallab'a ta fito parlourn tana jin motsin ummi a kitchen tayi wuf tafice dg cikin gidan.....
yaya Aliyu kuwa sai wajen k'arfe 6:35 am ya farka"kansa kamar zai rabe biyu,cikin sa ya d'aure sbd yunwa"ga jiri yana gani"haka ya d'aure yatashi kamar jiya yana dafa bango yashiga bath room"ruwa yakama yayi alwalah yafito yasaka jallabiya yayi sallar dg zaune"cikin dauriya da jarumta yagama sallar"ko Addu'a be yiba yatashi yana ganin duhu kamar zai fad'i yaje yabud'e k'ofar main parlour yabar key d'in Ajiki" sbd gudun kar azo nemansa Aji k'ofar rufe"dan yanada tabbas d'in dole sai Annemesa sbd Aji lafiya"gashi beda k'arfin fita neman wani yazo yataimaka masa"lokacin daya tuna In'am da kuma yadda sukayi jiya da ita sai yaji kamar yayi hawaye sbd radad'i dayakeji Azuciyarsa"saidai kasancewarsa me k'arfin Hali da jarumar zuciya dayake da ita bazai iya hawayen ba"gaba d'aya kewartace sosai Aransa"bed room d'in yakoma be cire jallabiyarba ya kwanta gefen bed ya lumshe idanuwansa da sukayi jajir"yana jin yunk'urin Amai nataso masa" ga wayarsa nata vibration.....dafe cikin nasa yayi cikin Azaba yana kakarin Amai"hakan yayi daidai da shigowar In'am Acikin katafaren bed room d'in Aliyu me tubarau"wani daddad'an k'amshi da sanyin AC yadaki hancinta"ta bishi da kallo Arud'e sbd ganin yana Amai yellow harda jini.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yaya dama bakada lafiya?? ta fad'a Arikice tana isowa gefensa da hanzari"dan haryama kusan fad'owa dg samqn bed d'in"d'ukawa tayi dg k'asa kan carpet"ta dubesa idanuwansa Arufe"yaya Aliyu baka lafiya shine baka sanarwa kowa ba harda ni nima??"ta tambaya tana fashewa da wani irin kuka na ban tausayi"ta d'ago kansa sbd yadda yaketa yunk'urin Aman"saidai be iya furta komai ba sbd ganin In'am d'in yakeyi tazama guda 2"hannunta guda ya sark'e danashi yana maida numfashi"iya k'arfinta ta turashi gaba da hannunta guda sbd gudun karya fad'o dg samqn bed d'in"hannunsa guda taga ya Aza samqn kansa"ciwo kan yakeyi yaya Aliyu??"dan Allah kayi mun mgn meke damunka?ta fad'a tana sakq gefen hijab nata tana goge masa gefen bakinsa da red lips nasa da yau sukafi kullum yin jaa"batare data nuna k'yama ko wani abu ba"wanda hakan datayi ba k'aramin dad'i yaya Aliyu yaji Aransa ba"yaya bara naje na kira yaya sulaiman muje Asibitinka Adubaka"nanma shiru yayi idonsa Alumshe yana rik'e da hannun ta"zare hannun nata tayi dg cikin nasa ta jawo pillow ta aza masa kansa Asama"hawayen fuskarta suka d'igo masa Atasa samqn fuskar"ya bud'e idanuwansa da sauri yana kallon ta"saidai ta tsorata da ganin k'wayar idonsa"k'ok'arin yimata mgn yakeyi taga yayi luuuuuu da idanuwa yadena numfashi...... Aguje In'am ta fita dg cikin d'akin"gaba d'aya bata cikin nutsuwarta"nafeesa data hangeta tana gudu tayi bakin get itama saita biyota"tun kafin ta shigo cikin parlourn take k'walama ummi kira"ummi ! ummi!! lafiya kikemun irin wannan kiran haka?"cewar ummin tana fitowa dg cikin kitchen"In'am tafad'a jikinta ta fashe da kuka tana fad'in ummi yaya bashida lafiya "harda Aman jini yakeyi yanzun ko numfashi baya yi"dan Allah ki kira yaya sulaiman mu kaisa Asibiti kar yaya Aliyu nah

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login