Showing 66001 words to 69000 words out of 88777 words

Chapter 23 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

cikin layin....
kimanin shud'ewar mintina 25"yaya Aliyu da brr Ahmed da muhseen suka iso k'ofar gidan su dr Aliyu Atare"kasancewar can bakin titi dr Aliyu yajirasu suka iso tare....bahbah! cewar muhseen da mamaki"bahbah dake tsaye ya Amsa"brr Ahmed ya kalli dr Aliyu yace muje ciki"bbu musu suka shiga cikin gidan suka zauna a compound d'in gidan kan resting chairs"fuskar dr Aliyu Agimtse ya kalli muhseen yana fad'in waye wannan?"bbu b'oye b'oye yasanar masa yaron safwan ne kuma shine safwan yasaka yasace In'am Abaya..... what?? yaya Aliyu yafad'a da k'arfi yana jifar bahbah da wani irin mugun kallon dayasaka hanjin cikinsa kad'awa"calm down Abokina"mubi komai daki daki muji meye dalilin zuwansa??"hakane kayi hak'uri ku saurareni"cewar bahbah"yaya Aliyu beyi mgn"bahbah yayi k'asa da kansa yana sanar musu Abinda yaji dg k'arshe ya zaro wayarsa ya kunnah recording d'in da yayi"saiga muryar safwan tiryan tiryan yana mgn.....
'?

zazzafan sharhi=??
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

59&60


........... innalillahi wa inna ilaihir raju'un!! shine Abinda dr Aliyu me tubarau ya furta da k'arfi shida brr Ahmed Atare"ya mik'e tsaye cikin wani yanayi yana girgiza kansa Arikice yace"mama gaje ce Ahmed !....lallai biri yayi kama da mutum"yak'are maganar yana furzar da wani zazzafan huci dg bakinsa "wata wawar chakuma yayima bahbah yana bashi wasu zafafan punchers kota ina yana fad'in yau kaima a cell zaka kwana "in bacin yace"zaiga bayanka aida baza kazo kasanar ba ko?"yafad'a cikin karaji"brr Ahmed ya mik'e tsaye ya rik'esa yana fad'in kayi hak'uri kabarsa ka zauna muyi mgn kaga masu gadi sun fara lura dameke wakana"yafad'a yana janye bahbah dg ruk'on da dr Aliyu yamasa"Ahmed bbu zancen bi Ahankali Anan" zan iya komai sbd mahaifiyata"yana fad'in hakan yazaro wayarsa yana dannawa"bugu 3 tayi Hamza ya d'auka"ko gaisawa basuyi ba dr Aliyu yace"mama na nan?"Eh tana gida ni ina wani waje"okay "be jira Amsar shiba yakashe wayar"....brr Ahmed Anan yakira DPO yamasa bayanin Abinda ke faruwa Atak'aice"yaya Aliyu ya fisge wayar yana fad'in y'allabai ka shirya yaranka su nufi Anguwar kabara kwanar gidan bread zamu had'u dasu"okay DPO yafad'a"yaya Aliyu beyi mgn ba yanufi wajen motarsa"shida bahbah suka shiga"yayinda brr Ahmed da muhseen suka fita waje Inda sukayi parking suka shiga cikin motar"gaba d'aya suka d'auki hanyar gidan mama gaje"lokacin da suka iso Anguwar"saima suka sami police d'in har sun rugasu isowa ma"yaya Aliyu ne da police guda 2 suka shiga cikin gidan"yayi bala'in had'e rai bbu Alamar tausayi ko mutunci samqn fuskar yaya Aliyu"yana tunanin koda beji recording d'in ba zai yadda mama gaje ta Aikata"sbd rana guda mijinta da mahaifin safwan suka mutu"kuma yaganta Acikin motar dayake zargi An Ajiyeta Ak'ofar gidan su"gashi uwa uba canzawar da mama gaje tayi lokaci guda"wannan kawai ya isar masa shaidar cewa ta shiga k'ungiyar Asiri"shine sbd tana butulu zata bada ran mahaifiyarsa duk irin Alkhairin data yimata Arayuwa.....tunaninsa yatsaya cak sbd yadda yaga An gyara gidan mama gaje ko ina tiles har jikin bango....kai lafiya su waye haka bbu ko sallama?"cewar mama gaje dake tsakar gidan zaune tana shan Iska itada zubaida"torch lighte d'in da police suka kunnah me mugun haske yasaka mama gaje ganin fuskar yaya Aliyu da kuma y'an sandan....gabanta yayi mugun fad'uwa murya na rawa tace"Aliyu?"hmm! k'arshen munafuki shine jin kunya" kunganta nan itace"cewar yaya Aliyu yana binta da wani irin mugun kallo irin na tsana"mekake nufi Aliyu miye ma'anar zuwanka da police gidana??"banza yamata"suka matso suna fad'in ki tashi muje Acan station zakiji komai "saidai kika mana gaddama Ankwa zamu d'aura miki....yaya Aliyu dakai za'a zo har gida Aciwa mahaifiyar mu mutunci??cewar zubaida tana fashewa da kuka"wani banzan kallo yaya Aliyu yamata yana fad'in duk ranar da kikasan wacece ita da Abinda ta Aikata Agareku zakuyi nadamar kasancewarta mahaifiyarku....yana fad'in hakan yaja tsaki"su kuma suka matso suka d'aura mata Ankwa"gabanta na dukan tara tara tana tunanin kodai yaya Aliyu yagano wacece ita da kuma burin ganin bayan mahaifiyarsa datake dashi??"zubaida na kuka da komai suka iza k'aryar mama gaje aka fito da ita dg cikin gidan"danma da dare ne Amma dukda haka wasu mutan Anguwar sun gani"kai tsaye police station suka nufa....Abinka da wanda ke dashi yaya Aliyu yasakar musu naira"yabada umarni Atuhumi mama gaje dan baya tausayinta"kuma kotu yakeso Ashiga"suka Amsa dato"??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????sannan aka dawo zancen safwan"wanda yaya Aliyu da brr Ahmed suka kafe sai an kamashi"babu bata lokaci police mota guda dasu metubarau suka nufi gidan safwan"wanda Alokacin yaya Aliyu na lura da kiran In'am saidai bbu nutsuwar d'agawa"bayan sun iso gidan me gadi yaso yabasu matsala"yaya Aliyu yatureshi suka shiga ciki su kusan 8"kai tsaye parlourn safwan suka nufa..... Abin tir da Allah wadai yana zaune tare da karuwai guda 2 kowace nason jan ra'ayin sa"d'aga shi sai boxer Ajikinsa"saidai kawai yaji motsin shigowar mutane danko sallama basuyiba"wasu tsakine dogaye yaya Aliyu keja yana yatsina fuska had'e da toshe dogon hancinsa"gaban safwan yayi mugun bugawa ya janye jikinsa"matan na saurin tashi suka shige wani d'aki"gaba d'aya kunya ta kama safwan"cikin k'arfin hali yace"malamai lafiya zaku shigomun parlour bbu sallama balle neman izini??"wani banzan kallo yaya Aliyu yamasa yana tab'e baki yak'arema parlourn kallo kafin Atare shida brr Ahmed suka saki wata iriyar dariya"tsaki safwan yaja yana fad'in da Alama wani sharri kuka k'ullomun tunda gashi kunzo da police?"dad'in Abun mutum be isa yamun komai ba saidai yaturo police d'in"yafad'a cikin tsananin jin zafin dr Aliyu"shi kuwa dr Aliyu zuciya tazo masa iya wuya"matsowa yayi yana fad'in sharri ai d'an Aikene meshi yake bi"kuma karshen munafuki jin kunya"kaima kasan ko waye ni"dalilai biyu suka saka bazan d'auki hukunci hannunaba dole sai hukuma zata d'auka...kana son kaga wani yatozarta kaine zaka tozarta tunda sbd Abin duniya kaga bayan mahaifinka"cewar brr Ahmed da dr Aliyu yayi shiru"k'irjin safwan yabuga Aransa yace"mahseen ne yasanar musu"be gama wannan tunanin ba muhseen ya shigo parlourn yana fad'in nine nan nasanar musu kabada ran mahaifinka"bahbah kuma yaji da kunnansa zaka ga bayansa shima.... wani kukan kura safwan yayi zai finciki mahseen dr Aliyu ya fusgosa yana kai masa duka kota ina sbd dama ba k'aramin mak'ura yakaishi ba.....police ne suka tsawata musu da cewar safwan yasaka kaya su wuce yana b'ata musu lokaci"beyi mgn ba zuciyarsa kamar zatayi bindiga"yanufi bed room nasa police 3 suka bishi da bindiga"agabansu yasaka jallabiya yana tunanin daya sakar musu kud'i zasu barshi..... Atare gaba d'aya suka fito dg cikin gidan suka shige motocinsu suka nufi police station"bayan dr Aliyu yaga an rufe safwan yaje cell d'in da mama gaje take"tana kwance fuska da baki duk sun kumbura taci duka na fitar hankali"da kanta ta sanar musu komai harda kashe mijinta da tayi sanadi....bece komaiba ya kalleta yabar wajen"fitowa sukayi bakin titi zasu shiga mota"brr Ahmed ya kalli yaya Aliyu yana fad'in jikina na bani kamar za'a saki safwan dukda munada hujjoji masu k'arfi"nima haka nake zato Amma dg nan gidan governor zanje idan yasan wata Ai baisan wataba"kama shirya gobe nake buk'atar Ashiga kotu Ayi komai Awuce wajen....dato ya Amsa sukayi sallama suka shige mota shida muhseen"yayinda dr Aliyu yanufi gidan governor"be sha wahalar shigaba matsayinsa na babban likita da garin kano da wasu garuruwan ke tak'ama dashi"bayani yayima me girma governor Atak'aice"Aikuwa Agabansa yayi waya yace"kar Asaki safwan kuma Ak'ara masa tsaro....sai wajen k'arfe 10 saura yaya Aliyu ya iso gida"yana shigowa parlourn sa ya zauna kan kujera yana maida numfashi yafara k'ok'arin kiran In'am.....sai gab da zata tsinke ta d'auka taki mgn"hellow my Angel! pls kimun mgn tuba nakeyi....ni bbu ruwana dakai ka koma can Asibitin mana tunda sunfini mahinmanci..... Ayya ba Asibiti najeba"wlh maryam wani mummunan Abune yafaru"ina ganin kiranki d'azun bbu nutsuwar na d'auka" inama police station lokacin kika kira"kimun Afuwa my Angel kar kiyi fushi dani"idan kikayi fushi dani damuwar biyu zata zamar mun"kimun Addu'a kin jiko??yafad'a cikin taushin muryarsa.... subahanallahi! yaya Aliyu meke faruwa ne?"dama wlh danaji banji kiran kaba nayita jin fad'uwar gaba"karka damu ni bana yin fushin komai dakai wasa nakeyi"lumshe idanuwansa yayi yana fad'in kedama ke tsoron had'uwa dani kusan 3days kina b'oyemun kanki my Angel?"dg saka rana inaga Ance An d'aura mana Aure to?"bansan meyasa kike mun hakan ba?"to Ai nadena yaya"yanzun meke damunka ka fad'amun pls"tayi maganar cikin shagwab'a tana shure shure k'afafuwa"wanda yaya Aliyu najin sautin yadda takeyi"sbd kan bed take kwance"my Angel rigima"ki dena mun wannan shagwab'ar Allah"Addu'a zaki mun gobe in sha Allah zanzo na sanar miki yadda Akayi ko?"ni Allah ban yardaba"d'an jim yayi sai kuma yace"tsakanina da safwan ne ,yanzun haka yana police station shida wanda yaturo Asacemun ke kwanaki"oh yaya na rasa wace irin k'iyayya mutumin nan yakeyi maka?"Allah yasa suyi masa dukan tsiya"murmushi yasub'uce masa kamar bashine cikin damuwa d'azun ba"Ahankali yace"karki damu my Angel in sha Allah k'arshensa ne yazo kotu ma zamu shiga dashi zuwa goben insha Allah"yaya ni zan bika"keda ke guduna kuma?"danefa ba yanzun nace nadena ba"Allah yasa da gaske kikeyi Amaryata..... d'it In'am ta yanke wayar tana dariya"yaya Aliyu yasaki Ajiyar zuciya yana jinsa cikin nishad'i"ya mik'e tsaye yanufi cikin bed room d'in"bath room ya shiga yayi wanka da Alwalah"bayan yagama shiryawa ya kabbara sallar shafa'i da wuturi"yajima yana Addu'ar Allah yasa wannan matsala tazo k'arshe kenan"kuma Allah ya fiddama umma k'in In'am da mahaifiyarta Azuciyarta"dan tunda Aka saka ranar Auren nasu kwana 3 yau" har yanzun batayi masa zancen ba koda da Allah yasa Alkhairi ne"yajima yana Addu'a dg bisani ya d'auki wayarsa yaturama In'am zazzafan text message...sai wajen 11 bacci me dad'i yayi Awon gaba dashi....
washe gari misalin k'arfe 8:11 am yaya Aliyu ne zaune k'asa kan carpet A parlourn Abba"sai Abban na zaune kan kujera suna jiran shigowar umma cikin parlourn"sbd dr Aliyu yakirata tazo Abba nason ganinta ta waya"Abba ya dubesa yana fad'in Allah dai yasa lafiya Aliyu da kake son mgn damu??"bbu lafiya gaskiya Abba"Amma dai Abin da sauk'i"yafad'a lokacin da umma ta shigo da sallama tayi kicin kicin da fuska"Abba yayi murmushi yace"hauwa kenan! banine ke kiran kiba Aliyu ne keson mgn damu"naga kin had'e rai"batayi mgn ba ta zauna"kan Aliyu Ak'asa yashiga yi musu bayanin zuwan bahbah da Abinda yaka wosu"dg k'arshe ya kunnah musu recording.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! ni gaje zata yiwa haka?"Abinda zata sakamun dashi kenan?"wani irin mugun murmushi Abba yasaki yanata kallon umma dake kuka shab'e shab'e da hawaye"yaya Aliyu najin zafin zubar hawayenta yaci gaba da musu bayanin yadda Akayi yanzun haka suna tsare zasu shiga kotu.... Abba yace" Aliyu kenan! Tuni najima da zargin gaje tabi wata muguwar hanya sbd tayi kud'i kodan canzawar danaga tayi farat d'aya"safwan kuma ban tab'a zaton mak'iyinka bane sai yanzun daka fad'a"Amma Alhmdllh tunda suna hannu"ubangiji yashiryu masu irin halinsu"dole kam Ashiga kotu sbd ko wanansu yayi kisa.... Alh! cewar umma murya na rawa"karki cemun komai hauwa"nasan Afuwa zaki nema guna ko?"kin manta Abaya na sanar miki sai kinyi nadama marar Amfani Akan gaje??"to ki godema Allah da Abin yatsaya iya haka bataga kaiga ganin bayan naki ba"in bacin Aliyu yashiga case d'in wlh bazan shigaba"sbd kin gayamun mgn ban isa na rabaki da y'ar uwarkiba"to ga Abinda ta saka miki dashi duk irin hallacin da kika mata Arayuwa"kayi hak'uri Alh ka yafemun kuskurena wlh komai na zama Agidan nan gaje itace sila"ka yafemun Alh dan Allah badan niba" kaima Aliyu ka yafemun ka nema mun gafaran In'am data mahaifiyarta dan Allah"bbu ruwan Aliyu da wannan kece zakije ki sasanta da maimuna"sbd haka Allah ya kyauta yasa tuban gaskiya kikayi"yanzun Aliyu ka tashi harda ita muje station d'in naji yaushe za'a zauna kotun?? kasa mgn yaya Aliyu yayi ransa fari k'ar dajin kalaman umma ga In'am da mahaifiyarta"yana ganin Abin kamar A mafarkine bada gaske ba"d'ago kansa yayi ya kalli umma dake k'ok'arin tashi tsaye"Ahankali yace"to Abba bara nafito da motar"okay Abba yafad'a shi kuma ya mik'e tsaye yafita"shima Abban ciki yashiga ya d'auki Abinda zai iya buk'ata yafito dg cikin parlourn yasanarwa mommy zai fita sbd girkin tane.... Abba da yaya Aliyu ke gidan gaba"umma na gidan baya zaune tanata kuka"tana tuna wai gaje ce zata iya salwantar mata da ranta"lallai mutum sai Allah"da wannan tunanin suka iso police station d'in"office d'in DPO suka nufa wanda case d'in yake a hannunsa"yaya Aliyu ya gabatar da Abba da umma"sannan yabukaci son ganin mama gaje da kuma tambayarsa sun mik'a case d'in kotu??"dpo yasanar masa yau da k'arfe 4 za'a zauna kotun"safwan yama d'auki lauyer"dato kawai dr Aliyu ya Amsa" Aka musu jagora har cell d'in da mama gaje take ciki"tana zaune tayi tagumi fuska dukta kumbura sbd duka"ranta fal nadama ce had'e da dana sani"tasha Alwashin kuma wlh bazata mutu ita kad'ai ba saita tona Asirin hjy wasilah da itace sanadin shigarta k'ungiyar"tana wannan tunanin taji motsin bud'e k'ofar"da sauri ta d'ago kanta"gabanta yayi wani irin mummunan fad'uwa"tayi k'asa da kanta da sauri"bak'ar Algunguma dole kiyi k'asa da kanki mana"to Allah yatoni Asirinki"bayan muguwar shawara da hud'ubar tsiya da kike mun"hakan be ishekiba Ashe harda ganin bayana kikeso kiyi sbd Abin duniya"tir da halinki gaje kinci Amanar zumuncin Allah kin cuci mijinki uban ya'ya'nki kinga bayansa sbd son Abin duniya"na tabbatar su hamza sukaji wannan labarin zakuyi miki tsana mafi muni"ban tab'a zaton zakimun haka ba"ta k'are maganar tana kuka harda shashsheka"kasa mgn mama gaje tayi"Abba ya matso yakama hannun umma yana fad'in Ai dama Abinda naso na nuna miki kenan"Amma bbu komai gaskiya tayi halinta saita jira sakamakon Abinda tayi"dg haka Abba yayi shiru yana rik'e da hannun umma suka bar wajen"yaya Aliyu yabisu da kallo yana jin dad'in shiryawar Abba da umman"kallo mama gaje dake kuka bata isheshiba yayi gaba da nufin yakira brr Ahmed yasanar masa kotun da zasu had'u"sannan yanzun In'am kawai zuciyarsa ke muradin gani dayin tozali da ita....da tunanin In'am Aransa yanufi bakin titi yabud'e mota yasami umma da Abba zaune a back sit suna mgn"murmushi yayi sbd yasan Abban sa nason umma halayenta ne kawai yahad'asu da ita"bece komaiba yashiga driver sit ya jasu kawai"yana d'in yakira brr Ahmed yasanar masa kotun daza'ayi shiri'a da k'arfe 4 na yamma....suna isowa gida me tubarau yayi parking dg waje"umma da Abba suka fito suka nufi cikin gidan"shi kuwa rufe motar yayi ya fito yana kallon kansa yace"my Angel zata ganni da jallabiya ina yawo"yafad'a murmushi na sub'uce masa yatura k'ofar get d'in gidansu yashiga....

In'am....
'?
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
















d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

63&64


*Bayan wasu y'an kwanaki*
..........kwanci tashi inji masu iya mgn sukace Asaran me rai"rayuwa me kyau da tsabta masoyan ke gudanarwa suda family nasu"idan kaga yadda umma da ummi suka koma yanzun zakayi mamaki sai mommy ta zama y'ar kallo"yanzun haka ummi bayan Auren su yaya Aliyu itama zata Auri wani yayanta Alh musa"wanda Abba dasu umma basuji dad'i ba sbd sunso Abba ya Aureta"Amma ta nuna bata ra'ayi"In'am da yaya Aliyu Any time suna tare da juna"wani lokacin da ita yake zuwa office ta masa rakkiya susha fira yana duba patient"duk Inda suke so Acikin gidajen Anan suke zuwa suyi lunch ko break fast....to haka rayuwar taci gaba da wakana har yanzun lokacin biki yayi"tun last week aka kawo lefen In'am dana nafeesa"In'am Akwati 24"nafeesa Akwati 12 Abin saidai son barka"tun biki saura sati 2 aka fara yi musu gyaran jiki"dan ummi tace"tsumi da maganin basir kawai zata bama in'am sbd kartasha wahala"dan ba k'aramin tausayawa In'am takeyiba wacce zata Auri tuzuru"gaba d'aya su duka Amaren sunyi wata irin canzawa sbd gyaran da suke samu"yaya Aliyu beson wata bidi'a"wa'azi,kamu,sai dinner sune event d'in bikin"wanda jiya Aka yi kamu harabar gidan ummi"yau kuma da k'arfe 4 wa'azi za'a yi"gobe kuma dinner jibi d'aurin Aure"kusan 3 days kenan rabon da ko wane Ango yaga Amaryar tasa tsakanin yaya Aliyu da yaya sulaiman"In'am kuwa da gayya take wasan b'uya dashi"dan duk nasihar da Akeyi mata game da zaman Aure da Anzo zancen mu'amalar Aure saitaji wani irin mugun tsoro da fad'uwar gaba" tana ganin kamar hakan bazai iya faruwa tsakaninta da yaya Aliyu ba"dan gani takeyi zaiji kunyama.....
misalin k'arfe 2:35 pm yaya Aliyu ne yayi parking sabuwar motar daya siya"wanda harda In'am yasiya mawa yabari sai tazo gidansa sannan yabata"Agajiye yake dan tun 8am yatafi office sai yanzun yadawo"Ak'agare yake jibi A d'aura Auren koya d'an samu hutu da kuma samun kasancewa da rabin ransa koda yaushe wato In'am"wanda A yau da wata iriyar kewarta yatashi" tun yana Asibiti yaketa kiranta bata shiga"Anutse yafito dg cikin motar"yana sanye da suit farare k'al"da takalmi sawu ciki suma farare da Agogon fata itama fara"sai farin tubarau mak'ale samqn kyakykyawar fuskarsa"kasancewar d'aure fuska nature d'insa ne"ko yanzun d'in fuskar tasa Ad'aure take tamau"hakan kuma saima yak'ara masa kyau"Ahankali ya nufi gidan ummi"masu yin paint dake tsaye sunayi suka gaishesa ya wuce ciki"saidai yana doso k'ofar parlourn yaji surutu da hayaniyar mata"ya tabbatar da cewa y'an jere ne sbd yau za'a yima In'am da nafeesa jere"tsaye yayi yana tunanin yashiga ko kuwa??"yana wannan tunanin sai Akayi sa'a Auwal yafito dg cikin parlourn da Alama d'akinsa zai tafi"kallonsa yayi yana fad'in Maryam na ciki??"ah ah na daiji d'azun ummi tace"suna part d'in hjy Ana musu lalle itada nafeesa"okay yafad'a ya juya yatafi cikin nutsuwa"k'asan zuciyarsa yana tunanin tabbas sai hjy tayi masa surutai"da wannan tunanin ya iso part d'in hjy"yasami yesmeen babbar d'iyar d'ayyaba k'anwarsa Ana mata lalle"cikin girmamawa ta gaidashi itada meyin lallen"ya Amsa fuska Ad'aure yana fad'in my Angel tana ciki?"Anty In'am kake nufi ?? Eh ita"Eh tana ciki Angama mata lallen nata tun d'azun"beyi mgn ba yatura k'ofar ya shiga yabar musu daddad'an k'amshin turarensa"nafeesa ce cikin parlourn da wasu tsaffi su biyu sai d'ayyaba dake

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login