Showing 51001 words to 54000 words out of 88777 words

Chapter 18 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

taji k'arar shigowar message Awayarta"tana dubawa taga shine yaturo mata credit na 5k"yaya kai.....pls my Angel banason godiya ko korafi"duk Abinda zan miki ina miki ne dan Allah"so bana son doguwar mgn"kije gidan Anjima zan kiraki lambun gidan nan"to yaya Amma yaushe zamuyi wasan dakace?"d'an murmushi yasaki yace"sai Anjima k'ilan"batayi mgn ba tafita dg cikin parlourn tana jinta cikin nishad'i"sadda ta shigo gida ta sami ummi d'akinta tana duba kayan tsarabar d'azun daya bata"dogayen rigunane kala 2 irin na k'asar"sai kayan shafa da turaruka masu masifar tsada"girgiza kanta ummi tayi tace"In'am hidimar Aliyu gareki yafara bani tsoro"meyasa bakya k'in Amsa wai??"wlh ummi dana nuna hakan yanzun ya d'aure fuska yace"ban d'aukesa yayana ba"kuma shi dan Allah yayimun"jeki mayar da kayan d'aki kije ki kama ma laure girki"nima nadan huta"dato in'am ta Amsa ta d'auki ledar ta fita"ummi tasaki Ajiyar zuciya"Aranta tana musu fatan Abinda yafi zama Alkhairi ga rayuwarsu.....
***********
mama gaje ce zaune a parlourn hjy wasilah"Abinciccika na more rayuwa gasunan gabansu A Ajiye samqn center table"sun gama ci sun rage saura"hjy wasilah na kallon mama gaje tace"yanzun saura wata 2 ki shekara da shiga k'ungiya"kuma Alokacin zaki koma bada jinin wani shak'ik'inki.....ban ganeba?"bayan lawal dana bada saina kuma koma bada wani?"ta fad'a fuska bbu walwala"gabanta na bugawa"k'warai kuwa dole ki bada"meyasa kikeyin Abu kamar yau kika shiga k'ungiya?"kin manta na sanar miki saika bada shak'ik'anka kashi biyu sannan kafara bada bare duk shekara"to Amma kinsan dai bazan iya bayar da zubaida ko hamza ba wlh"to ke kika sani saidai idan ke za'a zuk'e jininki"da kike wata mgn can"baga hjy hauwa nan ba yayarki" miye Amfanin ta Awajenki yanzun? kawai ki gama da ita shine bayani" kamar yadda kika kai lawal suka masa saddabaru yadawo gida washe gari yamutu"to itama haka zaki mik'ata"ko kuwa Adole tsakanin zubaida da Hamza ki bada mutum guda....shiru mama gaje tayi tana tunani"can talabartawa hjy wasilah irin koran da Abba yamata....to Ai takwana gidan sauk'i"idan kin tashi kaita waya zaki mata tazo gidanki dg can ki wuce mana da ita"king???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a bbu wanda zai zargeki"koda kuwa Asibiti suka kaita"to Amma mezance mata harta Amince tazo gidana muje can??"ki bari lokacin yayi mana"kima godema Allah da hakan yafaru"sbd idan hakan be faruba za'a san tare kuka fita washe gari tarasu"eh kuma hakane"Amma wasilah idan naga bayanta banida wani shak'iki me mahinmanci Agareni kamar ita"dg ita saini wajen iyayenmu har sukabar duniya"sauran dangi dana uwa dana uba garemu...karki manta gaje duk darajar iyaye batakai ta kowaba Amma naga bayan iyayena ni"sbd haka kima dena wannan tunanin zai sakq miki tausayi Aranki"shikenan Ai"dg haka suka cigaba da wata firan suna jin duniyar tazamo musu sabuwa.....

washe gari yakama satday....
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

45&46


.......washe gari yakama satday bbu office"yaya Aliyu tun bayan sallar Asuba ya kwanta yanata baccin gajiya sbd jiya sai 10 pm yabaro Asibiti"sai wajen 9 am ya farka dg baccin"idanuwansa basu sauka ko inaba sai kan pic d'in In'am"yasaki d'an guntun murmushi yana fad'in my Angel rigima nasan dai yanzun kin tashi dg bacci"yafad'a yana tashi zaune"dg shi sai boxer"masha Allah! Dr Aliyu Akwai k'iran in garman namiji Ajikinsa"gaba d'aya jikinsa Amurd'e yake duk gashine "wayarsa yajawo yana hamma"sbd bayajin zai iya shiga wankan batare da yaji muryar gimbiyar tasaba"number d'in ta yalalubo fuskarsa cike da Annuri yayi dealing...."In'am na d'aga wayar tayi masa sallama cikin siririyar muryarta"lumshe ido yayi yana rungume pillow Ak'irjinsa sannan ya Amsa yana fad'in my Angel kin tashi lafiya?"lafiya qlau yaya nah"saidai ni harna shirya nayi break fast banda kai"da gaske kikeyi?"Eh mana zaune nake d'akina yanxun haka"to shi yaya Aliyu meyasa baki tashe saba koda ta waya?"yafad'a murya can k'asa"kai yaya Aliyu nasan ko bacci kakeyi kana hutawa saina katse maka?ko kana Asibiti ne tunda Aikinku bbu hutu"?ah ah yanzun na tashi dg bacci"wanka zanje nayi nazo na gaisa da Aminiyata na Amshi Abinda ta Ajiyemun ko?"to yaya idan kazo zamuje gidan yaya Ahmed sai naga baby??"my Angel wai yaushe kika fara son yara har haka?nidai yaya zaka kaini?"tafad'a cikin kukan shagwab'a"saurin kashe wayar yayi ya rufe ido"yatura lip nasa na k'asa cikin bakinsa yanata tsotsa"yana shafa sumar samqn kansa"yafi mintina 10 Ahaka kafin yabud'e lumsassun idanuwansa yana fad'in my Angel kinaso kitayar mun da hankali da wannan shagwab'ar taki"bayan ina samu ina lallab'awa da rayuwata kafin kizo mu ding.....ringing d'in wayarsa ta katse masa mgn"d'an tab'e baki yayi yana kallon fuskar wayar"yaga bak'uwar number ce"tsaki yaja ya mik'e tsaye sbd yasan be wuce cikin yaran dake cewa suna sonsa ne"shi Abunma har tsoro yake basa"na halin wasu y'an matan yanxun da babu kamun kai balle tarbiyya"yana wannan tunanin yasaka kayan wanka jikinsa Amace yashiga bath room"yafi mintina 20 Aciki"yagama wankan Amma yayi kwance cikin ruwan d'umi daya cika a bathtub"idanuwansa Arufe yanata tunani"kafin dg bisani yafito dg cikin ruwan ya d'aura towel iya k'ugunsa yafito.... Acikin mintina 35 yaya Aliyu ya gama shiryawa cikin sabbin k'ananun kaya"red d'in t shirt da bak'in trouser"takalmi,Agogo, glass duk bak'ak'e yasaka"jikinsa na fitar da wani irin ni'imtaccen k'amshi me tsayawa Azuciya...duk macen datayi Arba da dr Aliyu me tubarau indai batada Aure dole ta k'yasa...lolx"ba k'aramin kyau wankan yamasa ba"yafito masa da kamalarsa da zatinsa"d'an murmushin gefen baki yasaki yana shafa bak'in sajensa daya kwanta lub"ya lumshe ido yana tuna k'ananun pink lips d'in In'am"wayoyinsa guda 2 ya d'auka dake samqn mirror yafito dg cikin bed room d'in"yasoma saiya gyara sashen nasa sannan yafita Amma zuciyarsa nason kasancewa da In'am"yanaso yakirata yana tunanin karta tambayesa meyasa d'azun yakashe mata waya??..."da wannan tunanin ya rufe part nasa yanufi part d'in hjy"sbd Abba yace"yaje yadubata tana fama da ciwon mara"had'e fuska yayi sosai sbd yasan tsab zata masa y'an surutai indai hjy ce"cikin nutsuwa yatura k'ofar parlourn ya shiga....yanzun fisabilillahi Abinda kikamun kenan nafeesa?"da wuya kiga Annabi S A W gaskiya"haba hjy wane irin bak'ar fata kikemun haka?"ban saniba"Akan me zaki cuceni ki b'atan parlou da shan rake?"kece kika gyaramun ko kuwa binta ce ta gyaramun??nafeesa na k'ok'arin mgn taji tattausan muryanshi yana yin sallama"hakan yasa tayi shiru tana fad'in yaya ina kwana?"lafiya qlau"kije ki kiramun MARYAM"iya Abinda yafad'a kenan ya zauna gefen hjy kan kujera"tanata hararar sa kamar yayi dariya Amma yadake....to zakin fama"ka shigo fuska bbu rahama kamar An sanar maka da sak'on mutuwa?"Ai dole kayi kwantai kak'i Auruwa sbd baka fara'a"to dama ina son ganinka"nayi lissafi shekaranka 35 Aduniya Amma bakayi Aureba"kodai bakada lafiya ne ko kuwa da gaske kwantai kayi???"yatsina fuska yayi yace"meke damunki?"Abba yacemun kina ciwon k'afa bayansa sai me??"Ai dama kai ba'a maka Abin Arzik'i"ina maka mgn me mahinmanci kai kanamun wata"okay idan lafiyarki qlau nizan iya tafiya"dan Allah idan katafi katashi sama kajiko"in bacin kanada sunan saiyadina Aliyu wlh dana d'ebe maka Albarka"girgiza kansa yayi domin har surutun hjy yafara isarsa"Ak'ule yace"idan baza kimun bayani ba zanyi tafiyata...."tab'e baki tayi ta shiga sanar masa Abinda ke damunta"sai bayan tayi shiru sannan yace"zan kawo miki magani"to Allah yabaka iko"Abinda nakeso dakai shine kayiwa hauwa uwarka fad'a ta nutsu"in bacin mutuncina da ubanka yasaketa jiya"na bashi hak'uri ka kwatanta mata"idan kuwa ta zab'i saki damuwartace babu Inda zataje ta tsugunna sbd iyayenta sun mutu"dandai kai kana matsayin jikana dole kaji mgn ta bazan bari kasiya mata gida ba....Agundure yaya Aliyu ya mik'e tsaye yafita bece komaiba"hjy ta raka bayansa da harara tana mita.... in'am bayan sun gama waya da yaya Aliyu ta tashi ta sauya kaya zuwa"riga da siket na Atamfa me golden pink &black colour ta saka"sosai kayan suka Amshi jikinta d'as"ta fito a kyakykyawar budurwarta"d'aurin d'an kwali ture kaga tsiya tayi har gashinta data d'aure ya sakko Abayanta"pink lipstick ta shafa"ta fesa turare tana kallon yadda tayi kyau Acikin mirror"wajen hand bag da shoes nata ta duba"ta d'akko pink"sannan ta d'akko mayafi pink"lokacin k'arfe goma saura"shiru tayi tana tunanin ta yaya zata sanarwa ummi zata fita??"tafi mintina 10 A tsaye"dg k'arshe ta fito tana rik'e da wayarta Ahannunta.....Auwal na zaune a parlourn yana kallon ball"yabita da kallo yana fad'in hjy mery babbar yarinya! irin wannan zazzafan wanka Ai saiki burkita mazan layin nan"wlh kinyi kyau sosai my lovely sis"yafad'a yana murmushi"In'am kuwa dariyar data fito mata da kyawun fuskarta ta saki"sbd tasan wani Abu Auwal keso wajenta"dan da taji yana yimata haka to kud'i yakeso"bayan ko jiya taji ummi na masa fad'an tunda yanzun yashiga har label 2 yadinga zuwa kasuwa wajen yusuf" shima yasamu na kansa bawai Abashi yakashe ba....hmm ! broth kenan"wlh da gaske nakeyi"kinfa had'u da yawa"naga Alamar kinfi kowa gidan nan kyau"bakai kad'ai ke fad'in hakan ba"ta fad'a tana k'ok'arin nufar d'akin ummi"zokiji mana my sis"juyowa tayi tana gallah masa harara"meye zan samu?"nasan dai yaya Aliyu yana cika miki jakarki"kona credit ki bani pls"nima dai zan koma shago zuwa gobe"murmushi In'am tayi sbd dama ita can batada rowa"wasu ragowar 6k ne cikin jakar"suma tun 20k d'in da yaya Aliyu yabasune sadda zai tafi k'asar Cairo"ga 4k nan ka rik'e"credit ina dashi bara na maka transfer yaya yasamun jiya "kai godiya nake Autar mu"yafad'a yana Amsar kud'in"hakan yafaru kan idon ummy data fito dg d'akinta"ta Aiko masa da harara tana fad'in wayon daka saba yimata shine kake mata ko?"sosa k'eya yayi yak'i mgn"ummy tabi Autar tata da kallo tana fad'in masha Allah Aranta"Afili kuwa d'aure fuska tayi tana fad'in ina zakije kika ci gayu haka??"kai ummi gidanfa yaya Ahmed zamuje da nafeesa"dg nan kuma naje na zab'o kayana wajensu yaya sulaiman ko? indai itama nafeesar be siya mataba basai kinjeba da ita sbd bbu dad'i yamiki Abu ita be mataba"in kuma dole sai kunje"zan kira sulaiman d'in itama ta zab'i irin naki saiya biya kud'in"dato In'am ta Amsa tana tunanin kar Anjima kuma yaya sulaiman yace"basu zo da nafeesar ba..... sallamar nafeesar yakatse mata tunani"ummy na murmushi ta Amsa"Akunyace suka gaisa da ummi"bayan ta Amsa ta wuce ciki tana sanarwa In'am karta wuce k'arfe 2 bata dawo ba.....beauty kinga yadda kikayi kyau kuwa??"cewar nafeesa"d'an murmushi In'am tayi tana fad'in dama wajenki zanje"to ni kuma yaya Aliyu yace"na kiraki...gabanta taji yafad'i ta saci kallon Auwal taga kallo yakeyi"dining Area ta wuce"ta d'auki wata food flux data Ajiye suka fita Atare"bayan sun fito tace"wai ina yaya Aliyun yake?"yana part d'in hjy"taff bazan jeba gaskiya nafee"kinsan halin hjy da mita tayita gaya maka mgn"karki damu muje kinsan dai halin yaya"dukda ke yanzun y'ar gatansa ce ko?"murmushi In'am tayi tana sanar mata gidan brr Ahmed zasuje"kuma harda ita zasuje...wlh indai bashine yace muje ba bazan jeba in'am"haka kawai ki jamun wajensa kinsan dai halin yaya beson shishshigi?"In'am na k'ok'arin mgn suka hango yaya Aliyu tsaye bakin k'ofar shiga parlourn mommy"ya tsare In'am da ido yana kallo tun dg tafin k'afarta har zuwa baby face nata"dukda A zahiri za'a zata ba ita yake kalloba sbd ya b'oye idanuwansa cikin glass d'insa...ba k'aramin kyau yau yaga tamasa ba"dukda yasan Angel d'insa beauty ce Amma bata tab'a yimasa kyau irin na yau ba"sai yaji kamar yaje yayi hugging nata"sai dai kuma k'asan zuciyarsa yana jin tsananin zafin kishinta..... In'am kuwa k'irjinta ne yabuga data gansa"tamasa kallon second 5 ta d'auke kanta"Aranta tana yaba baiwar kyawun halittarsa"zare eye glass d'in yayi yana kallonsu"nafeesa na daga gaba in'am na gefenta"suna isowa nafeesa ta wuce cikin parlourn"In'am ta saci kallon sa suka had'a ido"wani iri taji tana mamakin meyasa idanuwansa sukayi jajir?"my Angel irin wannan gayu da kikayi duk dan sbd zuwa ganin babyn ne?"d'an murmushi tayi ta gyad'a masa kanta"sai kuma ta russunah ta gaishesa"ya Amsa cike da kulawa yana fad'in tashi to Abani Abinda aka Ajiyemun"d'an turo baki tayi tace"shine d'azun ka kashe wayar ko?"sorry my Angel mutuwa tayi sbd banida chargy"sai sannan nasaka"yanzun dazan fito na cire"yafad'a yana Amsar food flux d'in datake mik'o masa"ya Amsa yanata kallonta"Ahankali yace"kinyi kyau sosai fa"kaima haka yaya"nida bakima tab'a cewa nayi kyau ba"kuma kina jin dad'i idan bani nigeria"banda fa yanzun yaya Adane"hmm ! ko Ada baki fahimceni daidai bane"yanzun muje ciki nayi break fast"sai muje na rakaki ki koma ganin baby"sai muje gidan zoo sannan mu dawo gida ko?"kanta ta gyad'a masa"beyi mgn ba ya murd'a handle d'in k'ofar suka shiga cikin parlourn"nafeesa ce kawai zaune tana chats da yaya sulaiman"In'am ta zauna Agefen kujera"yayinda yaya Aliyu ya wuce dining Area....bayan ya zauna yayi shiru yana danna waya"In'am dake kallonsa ta taso tana fad'in yaya bara na had'a maka tea ko?"kin kyauta my Angel"yafad'a fuska Asake"sbd yaji dad'in hakan har ransa"yasan insha Allah inhar ta zama tashi zasuyi zaman jin dad'i da kulawa da juna....yana wannan tunanin ta turo cup d'in tea d'in gabansa"ta bud'e food flux d'in"sinasir ce da miyar kan rago"ta zuba masa komai"shi kuma yana binta da kallon k'asan ido harta gama"Ahankali tace"bissimilah yaya"bara naje mu gaisa da mommy kafin ka gama"to shikenan"dg haka ta baro dining Area d'in ta nufi d'akin mommy"bata jimaba ta dawo ta zauna tana labartawa nafeesa Abinda yafaru jiya tsakaninta da farooq....kinyi k'arfin halin iya dubar namiji kamarsa ki maresa In'am"yanzun to idan yaya baya nan?"kinsan dai kafin kiyi mgn masu gadi suji shima yamiki Abinda yaga dama"saidai gsky be kyau taba"tuni naso ki sanar masa yayi hak'uri sbd karya saki sosai Azuciyarsa"saidai jibi monday idan munje skul saddy tamana zancensa wlh tass zamuyi mata"yo Ai dama Abinda nayi tunani kenan"In'am kenan ki dena b'oyemun kuna soyayya keda yaya....zaro ido In'am tayi k'irjinta na bugawa tace"soyayya kuma nafee??"harara ta gallah mata tana fad'in karki d'aukeni k'aramar yarinya mana"wlh nida yaya kawai mutuncine bbu soyayya"Allah ko?"to wata ran zaku farka dg baccin soyayya sai kuyi soyayyar gaskiya ta zahiri"shiru In'am tayi tana nazarin kalaman nafeesa"bata An karaba taji muryarsa yana fad'in tashi muje"batace komaiba ta mik'e tsaye tana rataye jakarta Agefen kafad'ar ta cikin nutsuwa ta biyosa Abaya"nafeesa ta bisu da kallon burgewa tana fad'in Allah yatsare hanya.....saida suka fito dg cikin parlourn sannan suka jera Anutse suna tafiya"In'am na tunanin kalaman nafeesa na k'arshe"sai kawai taji murmushi yasub'uce mata"yaya Aliyu da yana satar kallonta shima yayi murmushin yana fad'in my Angel murmushin me Akeyi?"tunawafa nayi saura 10days bathday d'ina"sai yau kika tuna?"kinga ni kuwa tuni na tuna"Amma ni kinsan yaushe ne ranar bathday d'ina??ya fad'a sadda suke isowa parking lot"gasky na manta fa....oh my Angel kamar dama irin kin sani d'in nan ko?"nasani mana yaya"Ai nasami labari ko?"sai bayan sun shiga cikin motar yace"labarin me kika samu fad'amun naji?"nidai kafara fad'amun yaushe ne ranar bathday naka?ta fad'a cikin shagwab'a tana turo baki tana kallonsa....dafe kansa yayi yana fad'in Ahhh!lafiya yaya?"kaina ke ciwo my Angel"kamar zatayi kuka tace"Ayya sannu! to mu koma gida tunda baka lafiya ko?"ba sosai bane nasha magani ai"kinga dakin iya driving d'in saina baki kiyi ko?"hakane yaya kuma ina son naga ina driving"insha Allah zan fara koya miki next week"d'an murmushin jin dad'i tayi batace komaiba"shi kuma yana driving nasa yana tunanin yamata wayo sbd tadena wannan shagwab'ar data zamar mata jiki"wanda idan tana masa yake rasa nutsuwarsa"suna fira sama sama har suka iso gidan brr Ahmed"dg wajen get yayi parking "ta glass ya hango brr Ahmed tsaye k'ofar gidan shida wani saurayi suna mgn"ga mota Agefensu"d'aure fuska yayi yana fad'in bance kiyi musu mgn ba idan mun fita" ki shiga ciki kawai"nasan zamu shigo dashi saiku gaisa"kanta Ak'asa tace"to kawai"Amma Aranta tana mamakin meyasa yayi hakan??...... Atare suka fito dg cikin motar"yaya Aliyu ya d'aure fuska bayan yayi lock d'in motar suka jero suna tafowa.....brr Ahmed na murmushi yabisu da kallo yana fad'in yau munada babbar bak'uwa"muddansir dake tsaye gefe yatsare In'am da ido yana kallo kamar TV"hatta brr Ahmed saida yalura"yakuma dubi dr Aliyu yaga yadda ya had'e girar sama data k'asa bbu fara'a ko kad'an samqn fuskarsa.....masha Allah! ranki yadad'e sannu da zuwa! Cewar muddansir yana murmushi idanuwansa k'yam kan In'am"kasa mgn In'am tayi sbd irin yadda taga yaya Aliyu ya d'aure fuska"batace komaiba ta wuce ciki da sauri"muddansir na murmushi yanufi get"brr Ahmed ya rik'e masa hannu fuska bbu walwala yace"meye haka muddansir ina zakaje??wata doguwar tsuka yaya Aliyu yaja yana fad'in Ahmed idan bakada lokacina zan iya tafiya....nina isa Abokina"sai sannan muddansir ya lura da yaya Aliyu da irin yadda fuskarsa take d'aure dukda yasaka glass"Abokina barka da zuwa"yauwa ya kwanan baby?"Alhmdllh"ka shiga ciki bbu kowa ita kad'ai ce"kasan yamma batayiba bbu mutane"dr Aliyu beyi mgn ba yanufi cikin gidan.....brr Ahmed ya kalli muddansir yana d'aure fuska"karka ce komai barrister! wlh yarinyar nan tamun"irin wannan kyau kamar Aljannah?.....ka iya bakinka muddansir"wannan Abokina ne tun primary skul muke tare har zuwa yanzun" sanadin ka bazan bari mu sab'a dashi ba"wannan yarinya daka gansu tare shine zai Aureta in sha Allah"bakaga tare suke ba?"tab'e baki yayi yana fad'in ban lura ba"okay yanzun ka lura ai ko?"dr Aliyu yafika izzah da gadara"yafika iko da matsayi"yanada kud'in dazai iya rufeka har k'arshen numfashinka bazaka fito ba.... sbd haka karka ja dashi yanada bak'ar zuciya"kan wannan yarinyar wlh bbu Abinda bazai iyaba"d'an murmushi muddansir yayi yace"bbu komai Allah ya had'a kowa da rabonsa"na fahimci kafison Abokin naka bisaga ni d'an uwanka na jini"karma kayi wannan zaton gaskiya na fad'a maka"shikenan muje ciki naga babyn"ka bari kosu d'an fito mana....cikin k'ank'ance ido muddansir yace"inhar sai sun fito na fasa shiga"ina ruwana da ita yarinyar idan dan sbd ita kake haka?"tunda tanada wanda zata Aura Ai shikenan"yafad'a yana nufar ciki"brr Ahmed yabiyosu Abaya"Atare suka shigo cikin parlourn shida muddansir d'in....."Atake fara'ar dake samqn fuskar dr Aliyu me tubarau ta b'ace bat"brr Ahmed kuwa kamar yayi dariya sbd yana Lura dashi"ya fahimci Abokin nasa nada kishi natashin hankali....yaya Ahmed ina kwana??"lafiya qlau"yasu ummi?suna lafiya..... mik'ewa tsaye yaya Aliyu yayi sbd ba k'aramin haushi yajiba da In'am tayi mgn muddansir yaji muryar ta"wanda muddansir d'in ma ko kallon Inda take beyiba hankalinsa na wajen tasleem dake zaune rik'e da babyn suna gaisawa"In'am na ganin ya mik'e tsaye ya fita beyi mgn itama ta mik'e tsaye ta fita batare datace komai ba...."yaya ! yaya!! banza yamata"yafita dg

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login