Showing 45001 words to 48000 words out of 88777 words

Chapter 16 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

baki tayi tace"ah ah nadai dena zuwane sbd kema ai baki son zuwa Inda nake"saidai ki kirani ta waya kawai"bazaki gane halin danake ciki Agidan nan ba"ko fita yanzun Alh ya hanani .....ta shiga yimata bayani" hmmm! yo wacece ta rabaki da mijinki inba binta da memuna ba?"idan ya gaji dake sai Aliyu yabaki gida cikin gidajensa ki koma"kema Ai kin Haifa sai wata tsiya?"na rasa meyasa bazaki iya tashi tsaye kan mutanan nan ba?"yanzun haka wlh zaune na samu Aliyu da shegiyar yarinyar nan can nesa da get suna fira"ina zaton shi be ganni ba"idan nayi mgn kice kin rabashi da ita"to wlh yana nan tare da ita.....shigowar Abba cikin parlourn kamar An jehosa shiyasa duk sukayi shiru gaba d'aya....
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

39&40


.........wani irin mugun kallo Abba ke jifarsu dashi su duka d'aya bayan d'aya"fuskarsa Ad'aure yana dg tsaye cikin b'acin rai yace" kwana 99 na barawo"rana guda tame kaya"tuni na jima da fahimtar kome takeyi na rashin daidai" kece kike mata Aza me kantu ruwa! dg yau nakoma ganinki Agida na hukuma ce zata rabamu"tunda kin zama bak'ar munafuka me had'a husuma"naji duk Abinda kike sanar mata"ke kuma sbd ta d'aukeki shashasha kina bin Abinda takeso ko??"innalillahi wa inna ilaihir raju'un"sharri zakamun Alh?"idan bakaso nadena zuwa maka gida Ai zahiri zaka sanar mun baka watsamun tsaba kaji su bini ba....cewar mama gaje tana sakin kukan munafurci"umma ta dubi Abba tana fad'in bakada hujjar rabani da y'ar uwata ka raba zumucin Allah"nagaji da irin wulak'ancin dakake mun"okay to shikenan tunda kin gaji kije gidanku saina nemeki"bazan jeba saida takarda ta"kasani duk Abinda kamun kaje kaida Allah"kana nuna banbanci tsakanina da binta"da wata banza da baka Aura ba....ga banza nan kusa dake da bata k'aunarki"kin kasa ki gane"Ayanzun ba zaki tab'a ganeba sai nan gaba idan ta kwab'e muku"ina me tabbatar miki da cewa nan gaba sai kin zubar da hawaye sbd wannan"yafad'a yana nuna mama gaje dake sharar k'wallah"yayinda kalamansa na k'arshe suka saka jikin umma yin sanyi"mama gaje ta mik'e tsaye tana fad'in nida gidanki har Abada tunda mijinki yafini"dg haka ta fita...ki tashi ki bita mana"bazan bitaba Ibrahim! ni kike kira da Ibrahim hauwa?"Eh nace kayi duk Abinda kada dama"bece komaiba ya juya yafita dg cikin parlourn ransa Ab'ace"umma ta fashe da kukan bak'in ciki"tana Ahaka yaya Aliyu yashigo da kayansa da in'am ta jik'e masa....gabansa yafad'i da yaji sautin kukan mahaifiyar tasa"jikinsa na rawa ya zauna kan kujera"cikin karya harshe yace"ummah! umma dan Allah kiyi shiru ki fad'amun meya faru??"ta d'ago kanta tana share hawayenta tace"Aliyu na gama zama da ubanka! "yarabani da y'ar uwata da itace komai nawa"sbd yasamu tana bani shawara"sannan kaima baka jin maganata Aliyu"saidai ina zaton k'ilan Asiri memuna tayi maka shiyasa"Amma Akan ta bazan maka bakiba saidai Addu'a kawai"shiru yayi yanata saurarenta har ta gama"k'asan ransa yana jin dad'in rabata da Abba yayi da mama gaje"Ahankali cikin ladabi yake fad'in"kiyi hak'uri umma "Abba gaskiya yafad'a miki" tabbas mama gaje bata sonki da Alkhairi sai nan gaba zaki fahimta"Abu na gaba kiyi hak'uri ki zquna d'akinki umma shine rufin Asirinki da namu gaba d'aya"dg k'arshe umma wlh zan miki rantsuwa ummi bata nufarki da sharri"tun yadda kuke Ada to yanzun ma haka ta d'aukeki"mama gaje itace sanadin rusa Amincinku sbd sanadin Auren mommy da Abba yayi"kiyi hak'uri bazan koma shiga gidan ummi ba kamar yadda kika bani umarni"maryam kuma data sanar miki ta ganmu tare"Abba ne ya Aikota kirana....yana kai Aya Azancensa yayi shiru yana tunani"umma kuwa batace komaiba tayi shiru tana nazarin kalaman Aliyu"dg k'arshe yamik'e tsaye yafita kansa nata sarawa sbd damuwa"kai tsaye part nasa yanufa"ya kwanta rigingine samqn 3seeter"tunani yakeyi idan dai yana Nigeria yawuce 3days bega In'am ba shine kawai yasan meya keji?"Amma gashi umma ta koma hanashi zuwa gidansu Ak'aro na biyu"duk yadda yakejin In'am Aransa baya jin zai iya fallasa mata soyayyar sa har ya Aureta"sbd mahaifiyarsa bata sonta"saidai idan son In'am d'in zaiyi Ajalinsa"sbd yanada tabbacin idan yarasata da wuya shima yarayu.....wayarsa ya d'auka yana shiga phone yayi dealing number nata"bugu 3 ta d'auka cikin shagwab'abb'iyar muryarta tana cewa"yaya na jikak'a na gudu ko?"my Angel kenan ai zqn kamaki ko?"nide kana ina yanzun?"ina d'akina"to meye kakeyi Aciki?"tunani nakeyi" dama nazo na canza kayan dakika jik'amun jiki ne"kima sani ni bucket guda zan juye miki"Ai bazan tsayaba yasin"to saina rik'eki Ai"yanzun ke kina ina?"muna parlourn ummi nida nafeesa"ina shi mijin nata?"yafad'a cikin wata iriyar murya"miji kuma yaya?"Eh mana Ai yakusan zama mijinta"uhmm! su suka sani indai yaya sulaiman ne" nide bbu ruwana dasu harda ita"duk Akanme?"to yaya saita dinga goyon bayansa ko?"sai nace mata nima Ai yaya Aliyu nah yana goyon bayana yanzun...wai ita bata yadda ba"d'an murmushi yayi sbd ba k'aramin nishad'i da burgesa takeyi ba idan tana wannan shirmen"ina ummy take?tana kitchen"to fito waje ki sameni Amota nanda mintina 5"dato ta Amsa ta kashe wayar tana hararar nafeesa dake kallonta"nafeesa ta tab'e baki tana fad'in sannu sannu dai komai zai bayyanah Afili"banganeba?"Ai daman badan ki ganeba nafad'a"saidai ki dena gulmar yaya sulaiman kona fad'a masa....Ai my one bama saikin fad'amun ba naji da kunnena"dama tuni nasan gulmata take kaiwa yaya Aliyu"cewar yaya sulaiman yana shigowa cikin parlourn"nafeesa ta sunkuyar da kanta k'asa"in'am ta gallah mata harara tak'i mgn tabar parlourn"wayarta taje d'akinta ta d'akko da wani chiweengum rabi data ragema yaya Aliyu" ta fito dashi rik'e Ahannunta tana murmushi ta fita dg cikin parlourn.....koda ta fito waje"dg can gefe ta hango motar yaya Aliyu daya saka driver yafito"shi yana ciki sbd ya canza kaya"cikin nutsuwa ta nufi gefen motar ta tsaya jikinta na bata baya ciki yana cikin gida "jingina bayanta tayi Ajikin motar tana fara danna wayarta dake hannunta.....yaya Aliyu daya fito dg cikin gidan yabita da kallo tattausan murmushi shimfid'e Asaman fuskarsa"yana sanye da wani lallausan yadi kalar sararin samaniya"wanda colour d'in yayi matuk'ar Amsar fatar jikinsa ya masa kyau sosai"Ahankali cikin sand'a yanufi gefen in'am da waya ta d'auke hankalinta"fisge wayar kawai taji Anyi yana fad'in kamota nan!..... Atsorace ta ware golden eyes nata taga Ashe shine"turo baki tayi tana sakin kukan shagwab'a"yak'ara matsowa dab da ita ya rik'e hannun ta guda yana fad'in sorry my Angel"nine na tsorataki ko ?baran koma ba kinji ko?"turo baki tayi tak'i mgn kuma bata kallesaba"yayinda k'asan ranta takejin wani iri daya rik'e mata hannun"cikin k'asa da murya yace"my Angel bazaki hak'ura ba?"nidai ka bud'e mun mu shiga na baka Abinka"beyi mgn ba ya saka key yabud'e back sit suka shiga suka rufe"ya kunnah AC"In'am dai kanta Ak'asa tayi shiru"my Angel meyasa bakyaso Aganmu Awaje tare da juna??"bbu komai fa yaya"kinga na canza wasu kayan ko?"zan koma jik'aka tam"da kuwa na miki hukuncin dakike tsoro"uhmm! Allah yaya ka iya mugunta"ban mance muguntar daka dingamun ba Abaya"ga dukanka da zafi"ta k'are maganar tana mik'a masa chiweengum d'in"ban yardaba shine kawai kikaci"sai a sannan ta d'ago kanta suka had'a ido"da sauri ta maida kanta Ak'asa sbd irin kallon dayake binta dashi"Ahankali tace"shine kawai naci bayan Abincin dana ci"shikenan my Angel na yadda"yak'are maganar yana Amsar chiweengum d'in"yaciresa Aledar yasaka bakinsa"yaya yaushe zaka koma office??"dg gobe Friday in sha Allah"toni waye zai kaini skul?"nine zan kaiki my friend sannan na wuce office"sai yusuf ko sulaiman yaje ya d'akko ku ko?to shikenan yaya"ina tubarau ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????d'inka?"yana d'aki ban sakaba "A cikin motar nan ma inaga bana rasa wani Aciki"ko kinaso na siya miki na mata?"ah ah yaya"d'aure fuska yayi yace"meyasa idan nace zan miki Abu kike nuna bakyaso??"nidai bbu komai ka yadda dani yaya Aliyu"yanzun zan koma gida"idan naci Abinci zan kawo maka naka ko? My Angel banda Abinci ai....kai yaya komai nacifa kace ko?"ki bari da isha'i muyi dinner part d'in hjy ko mommy"taff hjy ka mantata ko?"d'an murmushi yasaki yace"taya zan iya manta halinta"tunda nadawo banma lek'oto ba"yanzun kinga biyar ta wuce"kije kiyita Azkhar da lazimi"nima Abinda zanyi kenan bance ki hau online ba"naga last seen naki tun safe"kanta Ak'asa ta Amsa dato"ya karatun islamiya d'in?"Alhamdllh duk mun gama littattafan"befi saura wata 5 Ayayemuba saina koma ta week end kawai"d'an murmushi yayi da yaji ta Ambaci kallamar yaye" sbd saita tuna masa da lokacin da ummi ta yayeta"masha Allah! malama maryam nima saina zo nafara karatun wajenki ko?"yayi maganar yana danna waya"ita kuma tanata kallon sa tana yaba kyawunsa Azuciyarta"wanda Ada sajensa haushi yake bata Amma yanzun burgeta yakeyi" cikin siririyar muryarta tace"ka iya zolaya yaya nice zan koya maka karatu?"idan baki koyamun ba ai zaki koyama yaranki ko?"su waye yarana?"my Angel meyasa kike nunamun baki gane wani zancen wai?"nidai Allah banganeba"tayi managar cikin shagwab'a"d'an murmushi yayi yabud'e k'ofar suka fito"hakan yayi daidai da fitowar Abba dg cikin gidan"da Alama wani waje zaije nan kusa Ak'afa"yabisu da kallon tausayi"yaya Aliyu yayi k'asa da kansa yana sosa k'eya yace"Abba Allah yatsare"Ameen yah Allah"in'am tayi saurin d'ukawa ta gaidashi"ya Amsa yana cewa"mama nah ya paper?"Alhamdllh Abba"to masha Allah"dg haka yayi gaba...cikin taushin muryanshi yace"my Angel zan kiraki da daren "shiru tayi tak'i mgn"menene kuma?"koba yanzun zakije gidan ba?"duk yatambaya yana kallonta "d'ago kanta tayi tak'i kallonsa ta girgiza kanta"kinsan Allah? magana zakimun da wannan d'an bakin naki"idan bazaki iya tafiyaba kuma saina d'aukeki na kaiki har ciki"murmushi tayi ta zura Aguje"saida ta shigo cikin get d'in gidan sannan ta juyo ta masa gwalo ta wuce ciki....yasaki Ajiyar zuciya yana lumshe ido.....horn d'in da yaji yasaka yabud'e lumsassun idanuwansa"yaga motar brr Ahmed ce ke k'ok'arin yin parking"sai kawai ya zauna samqn motar tasa yana danna waya"hakan yayi daidai da brr Ahmed yafito dg cikin motarsa"Angon jego! na'am tuzuru"tab'e baki me tubarau yayi yace" d'an iska"inada mata yanzun ma nace taje gida ta zauna"hmm! matar da bbu sadaki ko?"wlh ina tausayin In'am idan kukayi Aure"sbd Auren tuzuru Akwai Aiki sbd ba k'aramar fitinah ce daku....shiru yayi yana dariya sbd me tubarau daya kawo masa wani punch yagoce"my Angel rainon kayata zanyi idan munyi Aure insha Allah"dukda inajin da kamar wuya hakan yafaru Ahmed"ina son maryam zan iya komai sbd ita"saidai matsalolin cikin gida zasumin katanga da ita"ga damuwar wasu mazan nata kulata..... subahanallahi! hak'uri zakayi Abokina ka maida hankali wajen yin Addu'ar zab'in Alkhairi Awajen ubangiji" da kuma jawota jikinka sosai"yafad'a yana k'ok'arin zama gefensa Asaman motar"brr Ahmed yaja Ajiyar zuciya yace"d'azun muhseen yazo yasameni da wasu maganganu"banji dad'in suba"wai kayi fad'a da safwan kadakesa"meyasa kayi hakan pls?"yaya Aliyu na huci yace"sbd maryam nayi hakan"ya godema Allah daban karya hannun nasaba"wallahil Azim daya dokarmun maryam saina datse masa yatsun hannunsa biyar"marinta fa yaso yayi Ahmed sbd tak'i kulasa"yanata nuna halin dabbacin Agaban jama'a"ni kuma na saita shi"nasan bai wuce yasha wani banzan Alwashi Akaina ba"yajima beyi duk Abinda yaga dama ba"yafad'a yana d'age kafad'a irin ko Ajikinsa d'in nan"kayi hak'uri kasakama zuciyarka ruwan sanyi me tubarau"look Ahmed! Akan maryam zan iya komai wlh"Aciki harda kisa! dariya brr Ahmed yakamayi yana fad'in bama'a fata Abokina"kai bana jin taka dukda Allah ke tsare da kowa"Amma ina tsoron safwan yacutar da Maryam"sbd yasha Alwashin ganin bayanka kaida ita"kamar yadda muhseen yasanarmun" me gadin gidan safwan yasanar masa komai daya lab'e yaji suna mgn da bahbah"Ayanzun haka safwan neman muhseen yakeyi yanason ganin bayansa sbd yafahimci kamar yatona masa Asiri"sannan muhseen ya tabbatar mun da cewa" kwanakin baya bahbah ne safwan yatura a islamiya yasato in'am....lallai biri yayi kama da mutum"to laifi biyu kenan"saidai wlh yanemi cika na ukku zamu kwashi y'an kallo dashi"shi kuma muhseen karya damu ya kwantar da hankalinsa be isa yamasa Abinda Allah be masaba"me zai hana ya shigar da k'ara wai?"nima shawaran danake nema kenan"saidai kasan dole nine lauyensa"zata iya yuyuwa kuma safwan yasiyi Alk'alin da kud'i bayan ya d'auki lauyer"dg k'arshe reshe ya juye da mujiya kaga muhseen d'in yayi zaman gidan yari"koma yatura y'an daba can su saje da police sukashesa....shiru yaya Aliyu yayi yana nazari"can yace"Abinda yaka maya ya jinkirta k'arar "Amma ya tanaji manyan hujjoji Ayanzun da nan gaba" inaso Ace safwan An kamashi hannu dumu dumu shi d'an k'ungiyar Asiri ne"kuma shine yakai mahaifinsa Aka kasheshi sbd kud'i "bayan haka sannan duniya ta sanshi Agama da babinsa"well done Abokina! wannan shine daidai"kai yanzun ka kula da duk wani motsin In'am"sannan inaso dan Allah kabama muhseen Aron gidanka guda cikin gidajenka yadinga kwana"sbd yagujewa mutanan da safwan zai iya turo masa"babu damuwa ka kirashi yazo na bashi key d'in gidana dake A hotoro"yauwa Abokina godiya mukeyi"d'an murmushi yasaki yana fad'in ka wuce haka wajena"hakane me tubarau"yanzun dai zancen danake maka safwan be tankamun"har status d'in babyn nan na Aza yagani bemun barka ba"last 2 days na ganshi shida wasu body guards nasa bemun mgn ba ya d'auke kai"saime idan be maka mgn ba?"dan Allah ka manta dashi kayi harkan gabanka"ni kuma yajima be turomun y'an daba ko y'an fashi ba"ba'a fata Abokina"yaya Aliyu ya canza topic d'in da cewa"yamasu jego?"Alhamdllh"Ai d'azun tasleem ta fad'amun in'am ta saka rigimar sai Angoya mata babyn"saidai kayi da gaske sannan ta yadda tabika kuka tafi....hakane itama Ai takusan samun nata babyn ko?"hmm! kaida kace rainonta zakayi?"basarwa yaya Aliyu yayi yak'i mgn yaduro dg samqn motar"yana duba wrist watch d'in dake d'aure A hannunsa"Ahh time yaja sosai"wlh kuwa bara na wuce sai munyi waya"nasan zaka kawo in'am gobe ko?"saidai k'ilan jibi ko ranar suna"Allah yakaimu"dg haka sukayi sallama"brr Ahmed ya shige mota"yaya Aliyu kuma yanufi cikin gidan yabar motar Awaje....

Bayan sallar isha'i......
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

41&42


........bayan sallar isha'i"In'am ce zaune A parlour itada ummi da Auwal suna kallo"tana sanye da doguwar riga ta bacci da hijab iya gwiwa Ajikinta"saidai ita hankalinta gaba d'aya ba wajen kallon yake ba"yana wajen tunanin yaya Aliyu da d'azun yasanar mata zasuyi dinner atare"Amma gashi har 8pm ta wuce shiru be Aiko kiranta ba...ummi na lura da ita batada walwala Amma ta share ta"can ta kalleta tace"waike bazaki ci Abinci ba?"sai Anjima! Ta fad'a Atak'aice"shiru ummi tayi tana maida hankalinta wajen TV"can In'am ta mik'e tsaye tana hamma tace"ummi dan Allah zanje wajen nafeesa...bbu Inda zakije takwas na dare ya wuce"koma miye ki bari da safe kinje"dg haka ummi tayi shiru"In'am kuwa batayi mgn ba tanata cin magani ta d'auki wayar ta ta wuce d'akinta"number d'in yaya Aliyu tayi dealing! saidai bata shiga"dg k'arshe suka sanar mata Inda wayar take bbu network"turo baki tayi ta Ajiye wayar ta fita dg cikin d'akin"Abinci taje dining area ta zubo plate biyu kowane rabin plate"taliya ce da makaroni da miyar kifi"tanata tashin k'amshi"ta zuba yanke yanke Agefe ta rufe da wani plate d'in"sannan ta d'akko harda wanda tazubo"ummi dai na zaune tana kallonta"k'asa kan carpet ta zauna tana kallon Auwal tace"gashi ka kaima yaya Aliyu dan Allah! kallon bakida hankali yamata kafin yace"lallai In'am kin gama rainani over wlh"nima zaki Aika?"haba mana shinefa yamun waya yace"kaje ka kaimasa"idan baka sameba ka kaima mommy ta Ajiye masa sbd yana hanya zai dawo gida"d'aure fuska yayi yak'i mgn"ummi ta kallesa batayi mgn ba"hakan yasa ya mik'e tsaye yana hararar In'am ya d'auki plate d'in yafita"ita kuma ta kama d'an murmushi ta fara cin Abincin...miye ma'anar ki zuba Abinci ki bada akai masa??"cewar ummi fuska ad'aure tana kallon ta"kai ummi to wani Abune?"kinsan yaya Aliyu beso ina zama da yunwa"shinefa muka k'ullah y'ar raba daidai dashi"komai zanci zamu raba shima haka.....shiru kawai ummi tayi tana so tayi dariyar shirmen In'am Amma ta dake"ta fahimci ita kanta In'am d'in kamar sonshi takeyi"kuma batayi zaton zai biyema shirmen taba harsu wani k'ullah y'ar raba daidai.....shigowar Auwal yasakata dawowa tunaninta"dama Ai nasan k'arya takeyi ummi"part nasa a rufe yake wlh"Amma naje na kaima mommy d'in"wai dama banace maka yana hanya ba?"cewar In'am"banza yamata ya zauna ya ci gaba da kallonsa"bayan ta idar da cin Abincin ta wuce d'aki tayi brush ta kwanta tana danna waya"lokacin k'arfe 9 tayi"saiga kiran farooq yashigo wayar"ta tab'e baki tak'i d'auka"kusan kira 3 yamata Amma tak'i picking"dg k'arshe yaturo mata text message kamar haka.....*hii my princess! laifin menayi inata kira tun safe bakiyin picking ?"yaka mata ki dena wahalar da zuciyata haka nan In'am"* iya nan ta karanta ta Ajiye wayar tayi Addu'a ta kwanta bacci"k'asan ranta tayi fushi da yaya Aliyu dako inama yaje Aganinta"yaka mata yakirata yasanar mata Amatsayinta na babbar Aminiyarsa shine ya share"to itama zata rama"da wannan tunanin bacci me dad'i yayi Awon gaba da ita....
yaya Aliyu kuwa bayan yarabu da brr Ahmed masjeed ya tafi"bayan ya gama sallah yana Azkhar Aka masa kiran gaggawa dg Asibiti" hakan yasa yatafi can"gaba d'aya in'am na'a ransa Amma wani Aikin yakora wani"ya sami wata mata emergency za'a yimata CS "sbd tana labour da bleeding...sai wajen k'arfe 8 pm suka shiga teather room d'in...ya jima can sai wajen goma saura yanufo gida"tun A hanya yaketa kiran In'am Amma bata d'aga ba"saida yamata kira 5 ba'a d'auk'aba sannan ya hak'ura"dukda Atsarinsa ko waye mutum idan yakirashi sau 2 ba'a d'aukaba be koma kiransa....gaba d'aya sai ya jishi cikin damuwa sbd yazata ko fushi tayi dashi"dg k'arshe yaya sulaiman yakira yaji wayar busy da Alama da nafeesa yake waya"yaja tsaki ya Ajiye wayar"bayan ya iso gida Agajiye"part d'in mommy yanufa sbd yasan bata rasa had'awa Abba coffee"k'ilan yasamu "mommy ce zaune kawai A parlourn bbu kowa"itama goma take jira ta ida ta tafi part d'in Abba"Ahankali ya shigo da farar jallabiya Ajikinsa yanata zabga k'amshi"mommy ta Amsa sallamar sa tana fad'in yauwa ga sak'on da Auwal yakawo yace"kace a Ajiye maka"ta fad'a tana nuna masa plate d'in dake rufe samqn center table"d'an jim yaya Aliyu yayi yana tunani"Atake ransa yabashi In'am ce ta bama Auwal yakawo saita nuna shine yace"Abama Auwal yakawo nan a Ajiye masa"to shikenan mommy saida safe"sukayi sallama ya d'auki plate

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login