Showing 72001 words to 75000 words out of 88777 words

Chapter 25 - SO NE KO KIYAYYA COMPELET BOOK BY MAMAN FAREESA.doc

UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba
d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

67&68


.......sai wajen k'arfe 8:11 pm Ango ya iso gidan"tun kafin ya shigo ciki"brr Ahmed yakira tasleem ta waya yasanar mata ta fito su wuce gida"sannan tayiwa d'ayyaba mgn itama su fito driver zai mayar dasu gida"bayan ya gama wayar ya kalli dr Aliyu dake zaune gefen me zaman banza "wanda yaci wani zazzafan wanka cikin farin yadi me laushi"komai na jikinsa fari ne"yayi kyau da haske na ban mamaki"yau wani irin k'amshi yakeyi na musammun"yana murmushi yace"Abokina kenan! babu damuwa tunda baka son muyi maka rakkiyar"kaje kai kad'ai Allah yasa Adaren yau mu sami rabon baby"tab'e baki me tubarau yayi yana fad'in ka bani da saka ido"idan ma kayi wannan zaton ka cire Aranka rainon kayata zanyi"yana fad'in hakan ya bud'e k'ofar motar ya fito yana rik'e da ledoji manya Ahannunsa"yana jin yadda brr Ahmed ke tsokanarsa yana masa dariya yayi murmushi bece komaiba ya wuce Abinsa"dan In'am dajin muryarta yakeda muradi.... Amain parlour suka had'u dasu tasleem"ya musu sallama suka fita"shi kuma ya wuce ciki fuskarsa cike da Annuri"tattausan murmushi shimfid'e Asaman kyakykyawar fuskarsa" yatura k'ofar bed room d'in in'am yashiga da sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa"k'amshin turaren ta dana Air fresheners yadaki hancinsa"ya lumshe ido"k'irjin In'am dake zaune A tsakkiyar bed d'in ya buga!"taji kamar ta tashi ta zura Aguje tabar d'akin sbd fargaba"my Angel Amaryata! maimakon ki taso da gudu kiyi hugging d'ina saiki b'oyemun fuskarki"ko saina siyi bakin ne zaki bud'emun fuskar na ganki beauty nah???"yafad'a Ahankali yana Ajiye ledojin hannunsa ya zauna gefenta Anutse yanata kallonta cikin tsantsar farin ciki"murya can k'asa yace"Amincin Allah yatabbata Agareki yake tauraruwa me haskawa Acikin birnin zuciyar Aliyu"yak'are maganar yana yaye mayafin data rufe fuskarta dashi"k'amshin jikinta yadaki hancinsa"tun dg yatsun k'afarta yafara bi da kallo har zuwa baby face nata"yayinda In'am ta lumshe idanuwanta tak'i mgn"hannunta masu jal lalle da bak'i yakamo ya had'a da nasa cikin wata iriyar murya yace"my Angel bud'e idon saiki fad'amun irin kalar farin cikin da kike ciki na zuwan wannan rana me daraja da Albarka Agaremu"tsikar jikinta ce taji ta tashi musammun yadda yaketa matsota jikinsu na gugar juna"Ahankali ta bud'e idanuwanta tana yin k'asa da kanta tace"yaya ina wuni?"lafiya qlau ya bak'unta?"shiru tayi tak'i mgn"yayi d'an murmushi yana saka tafin hannunsa yad'ago hab'ar ta yana fad'in kinyi kyau sosai my lovely wife"hannunta guda tasaka ta rufe fuskarta tana murmushi"yanzun kitashi muyi salla kici Abinci saimu kwanta ko?"gabanta yafad'i dataji yace su kwanta"batare data kallesaba tace"yaya ninayi sallah Ai, kuma bana jin yunwa"my Angel nafilah ce zamuyi ba wani Abu ba"Abinci kuma ban yadda kin ciba"shagwab'e fuska tayi tana canza topic d'in da cewa"sai kuma yaushe su Anty tasleem d'in zasu dawo yaya??"ko Ajikinsa yace"su dawo suyi mana me?"Ai ba'a zarya gidan Amarya....shiru tayi tak'i mgn"murza tafin hannunta guda dake cikin nasa yayi yana fad'in tashi muje muyi Alwalah d'in ko?"inada Alwalah ni"beyi mgn ba yacika mata hannunta yanufi k'ofar bath room d'in"yana k'ok'arin shiga In'am tace"yaya d'akinka da Akwai toilet fa?"hmm! to Anan zanyi in kuma kinada k'arfi to zomu gwada ki hanani na shiga"kawai dai kasan kafini k'arfi shiyasa ka fad'i haka"kuma nan Ai d'akina ne ko?"ta fad'a tana turo d'an bakinta Agaba"sosai ta bashi dariya"ya tsaya yana dariyar yana kallon ta ta murgud'a masa d'an bakinta tana fad'in nima zanje d'akin naka duk b'anna zan maka"bbu komai my Angel duk Abinda zakiyi kiyi d'akin mijinki ne ko?"shiru tayi tak'i mgn saima ta juya masa baya"yayi murmushi yana Addu'a yashige bath room d'in"In'am kuwa sabuwar prayer mate ta tashi ta shimfid'a tasaka hijab"tana zaune Agefen prayer mate d'in yafito"ruwan hannunsa ya yarfo mata yana fad'in oya tashi muyi sallah idan mun gama zan baki wani labari"d'ago kanta tayi sai sannan suka had'a ido tunda yashigo"gira yad'aga mata yana murmushi"ta d'auke kanta da sauri tana mik'ewa tsaye"yanufo gabanta yana gyara link d'in hannun rigarsa"tayi baya da sauri"ya lumshe idanuwansa yana waresu asaman baby face nata"murya can k'asa yace"wannan kirman jikin duk na meye,koni bak'onkine?"ba wannan Auwal d'in bane yake cemun Amarya"oh my God! to Ai gaskiya yafad'a koba Amaryar bace ke?"k'in mgn tayi ta kalli gabas"be koma mgn ba shima ya kalli gabas yafara jansu sallar"raka'a 2 sukayi suka sallame"ya dafa kanta yana mata Addu'a"k'irjin In'am bugawa kawai yakeyi"fatanta Allah yasa Abinda take zargi bazai faruba....my Angel ki Ida cika mana da addu'a ko?"tattausan muryanshi ta katse mata tunani"da sauri ta dawo nutsuwarta ta fara karanto Addu'ar neman tsari da zaman lafiya cikin zazzak'ar muryarta ta shafa"yaya Aliyu daya lumshe ido yana jin kamar karta dena"ya bud'e lumsassun idanuwansa yanata kallonta suka had'a ido"ta rufe fuskarta da tafikan hannayenta tana murmushi"my Angel waini dan Allah sai yaushe zaki dena jin kunyata ne?"karki manta har yanzun ina nanfa matsayin babban Amininki?"janye hannayen nata tayi tana fad'in ni Allah na soke wannan Abotar tuni"ta k'are maganar cikin shagwab'a"okay bara nazo kusa kimun bayani sosai ta yanda zan gane....zaro ido tayi tana k'ok'arin matsawa dg gefensa"tamkar me tubarau yayi dariya yadake yana rik'e hannun ta guda da sauri yana maida ita zaunan"Ahankali yace"ina zuwa"dg haka ya mik'e tsaye yafita dg cikin d'akin"In'am ta saki wata nauyayyar Ajiyar zuciya tana fad'in ohni maryam Allah yasa d'akinsa nidai zai kwana...tana wannan tunanin taji motsin shigowar sa cikin bed room d'in"kallon second 5 ta masa ta d'auke kanta"cups ne da plate Ahannunsa daya d'akko a kitchen"Agefenta ya zauna samqn carpet yana fad'in my Angel meyasa Amare ke tsoron Angunansu Aranar da Aka kawosu??"k'irjin In'am ya buga! tama kasa kallonsa murya Asark'e tace"nima yaya ban saniba"uhmm! ban yadda ba"nasan kinsani kin b'oyemun dai kawai"saidai idan kema kina dg cikin masu jin wannan tsoron ki cire Abinda kike tsoro bazai faruba"yafad'a ko Ajikinsa yana zuba musu Naman cikin plate d'in....kasa mgn In'am tayi sbd kunya"Aranta tace dama haka mutumin nan yake?.....naman daya nufi bakinta dashi yasaka ta dawo nutsuwarta"batayi masa musu ba ta karb'a Ayangance cikin jan Aji tana ci kamar bataso"ganin beda Alamar shima yaci sai bata yakeyi yana Aikin kallonta yasaka data cinye na bakinta tak'i karb'a wanda yakoma bata"pls my Angel ki k'ara saina baki frash milk d'in ko?"nok'e kafard'arta tayi tana nuna masa bakinsa da yatsun hannunta biyu tak'i mgn"yasaki miskilin murmushi dan sau tari jan Ajinta na burgesa"nafiso naga ke kin fara ci kin k'oshi saini naci dg baya....ni Allah bazan yardaba"to fad'amun my Angel me kikeso?"kinga duk nagaji idan mun gama sai muyi wankanmu mu kwanta ko?"nidai yaya kaci kaima ka k'oshi ko?"bece komaiba yazuba fresh milk d'in cikin cup yabata tasha"yabi daidai Inda tasha da kallo har lips stick nata yafito"koma zuba wata ciki yayi cikin cup d'in ,kafin Anutse ya d'auka ya kafa bakinsa Adaidai Inda lipstick nata yafito ya lumshe ido yana sha"yana hangosa yana tsotsar lips nata daya jima yana kwad'ayin shansu"In'am kuwa na lura dashi tayi dai d'an murmushi tana gyara d'an kwalinta" ta saci kallon Agogon dake manne jikin bango"9:35 pm"my Angel badai kin k'oshi ba?"yafad'a Ahankali yana tsareta da mayun idanuwansa"wanda Atake in'am taji ta daburce"tayi k'asa da kanta ta kasa mgn"yah Aliyu be koma cewa komai ba"yad'an ci naman kafin dg bisani yafara k'ok'arin tattara kayan"In'am tayi saurin rik'e hannunsa tana fad'in bara na kwashe kayan da kaina yaya"sosai yaji dad'in hakan"beyi mgn ba yana dai kallonta tana yin komai cikin nutsuwa"mik'ewa tsaye yyi yana fad'in muje na rakaki kitchen d'in ko?"nifa nafa sani Ai"kuma bazanje dakai ba"murmushi yaka mayi yana fad'in wato yau wata sabuwar shagwab'a kikeji ko my Angel?"ni kuma na shirya karb'an ta nayi lallashi yanda yaka mata"yafad'a yana matsowa gefenta har tana jin hucin numfashin sa"ta kauda kanta gefe"yayi dariya bece komaiba suka fito dg cikin d'akin"sai A sannan in'am tabi katafaren parlourn nata da kallo aljannar duniya"komai na cikinsa golden ne"ita kanta k'ofar shigowa cikin main parlour d'in ta glass ce"ga kitchen d'in can my mero"yafad'a cikin tsokana"In'am ta b'ata fuska bata kulashiba suka shiga cikin kitchen d'in"ko ina k'anyar da haske"tabi komai da kallo tana Ajiye kayan hannunta Aranta masha Allah! kawai take furtawa....my Angel! yakira sunanta cikin wata iriyar murya yana yin hugging nata ta baya"jikinta ya d'auki rawa"bata gama rawar jikinba"yazuro kansa Agefen wuyanta.....ta lumshe ido da sauri tana jin tsikar jikinta na tashi yarrrrrrrrr! sbd yadda lallausan sajensa ke gugar gefen wuyanta da gefen fuskarta"ta rintse idanuwanta da k'arfi lokacin daya mata zobe da hannayensa "cikin muryar rad'a yace"my Angel I'm very tire"zaki mun wankan??"Jim tayi tama kasa mgn"shi kuwa sai shak'ar ni'imtaccen k'amshin jikinta yakeyi yana lumshe ido yana koma matsota jikinsa....pls yaya Aliyu ka cikani naje d'akina ni bacci zanyi"saurin meye kikeyi haka my sweet baby?"kinsan dai tare zamu kwana sbd gidan dodo ke Akwai....dukda bata cikin nutsuwarta Saida yabata dariya"ta ture masa fuska ta juyo gabansa tana kasa da kanta"shi kuwa hannunsa guda yasaka kowane gefe yakare yadda bazata iya guduwa ba" d'an murmushi ta saki tana fad'in yaya wayo zakamun ko?"ni wlh ka barni naje d'akina"kai kuma kaje naka d'akin"ta k'are maganar tana masa chakulkuli.....da sauri ya janye hannayensa yana dariya"tayi wuf zata gudu ya fincikota"ta saki k'aramar k'ara tana dariya"ya janyota jikinsa tafara zillewa...sosai yaji dad'in Abin shi bemayi zaton zata fara sakin jikinta dashi da sauri irin haka ba"dataga yak'i barinta saita cigaba da masa chakulkuli...yana dariya yana fad'in my Angel ki dena mun nafiki iya mugunta"yafad'a yana k'ok'arin d'aukar ta"wayyo Allah yaya pls karka d'auken....bema jira takai Aya ba yasab'eta"tana zillewa da komai ya fito da ita ya haye upstairs da ita"sai k'ananun kuka da turashi da dukan masa k'irji takeyi"yak'i kulata yana murmushi"suna isowa bed room nasa ya kwantar da ita samqn bed d'in"gabanta na fad'uwa tayi k'ok'arin tashi zaune"sai taga yana murmushi yanufi wajen mirror yana fad'in kema zakiyi wankan??"ah ah nayifa Agida"okay ki jira na shiga na fito"dato ta Amsa tayi zaune A tsakkiyar bed d'in ta duk'ar da kanta Ak'asa tana tunani"yaya Aliyu dake rage kayan jikinsa yana kallonta ta cikin mirror"Azuciyarsa yace"bazan miki wancan Abun me girman yanzun ba saikin sake dani sosai"Amma romance bbu d'aga leg yarinya"juyowa yayi dg shi sai boxer zai nufi wajen ward rope"da nufin ya bud'e ya d'auki towel "kamar Ance In'am ta kallesa"k'ara tasaki tana kwanciya samqn bed d'in ruf da ciki ta b'oye fuskarta" tana fad'in nidai yaya Aliyu kamayar da kayanka kona tafi d'akina"okay haka kika ce?"bara nazo ki ganni gab dake bama dg nesa ba"sai kimun k'arar da hujja"yafad'a yana nufar samqn bed d'in gadan gadan.....
'?

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK

Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitarmun Allah ya isa ban yafe miki ba

d'?=ؓ? SONE KO K'IYAYYA =ؓ?d'?

69&70


....... Atsorace In'am ta juyo ta dubesa sau d'aya ta kauda kanta da sauri k'irjinta na wani irin bugawa"dan bata tab'a ganin babba A haka ba"tana k'ok'arin tashi zaune yaya Aliyu yamata rumfa da faffad'an k'irjinsa me cike da uban gashi bak'i sidik yana fad'in" zuwa nayi ki kalleni sosai sannan sai naje nayi wankan"yak'are maganar yana jawo pillow zai aza kanta sama"In'am kuwa lumshe ido tayi gabanta na tsananta fad'uwa ta marairaice murya tana fad'in bbu kyau fa yaya Aliyu kayi hak'uri kaje kayi wankanka pls"be kulataba saima Aza mata kanta samqn pillow d'in yayi yaja tsinin karan hancinta yana ware mata hannayenta"ta bud'e idanuwanta da sauri"k'aramar k'ara tasaki sbd ganin yana k'ok'arin hawa samqn jikinta"wayyo yaya dan Allah kabari"shareta yayi ya Aza fuskarsa Adaidai tsakkiyar k'irjinta"nashanunta na gugar ko wane gefe na fuskarsa"yayinda hucin numfashinsa ke sauka gefen wuyanta"hannayenta na cikin nasa yana musu wata iriyar murza"In'am ta lumshe idanuwanta sbd wata irin kalasa dataji ta dirar mata Ajiki lokaci guda.... fad'amun menayi Anan wanda bbu kyau malama mero?"yafad'a cikin muryar dabata sanshi da itaba"yana sinsinar gefen wuyanta"dan Allah yaya Aliyu kayi hak'uri kaje kayi wankan"ni bbu ruwana ka mayar da kayan....bata rufe bakiba taji fuskarsa samqn tata"yacika mata hannunta guda yana turashi cikin rigarta yana fitar da wani irin numfashi"In'am jikinta ya d'auki rawa tafara k'ok'arin tureshi"Amma me tubarau ko gezau beyiba"kuma bema sakar mata nauyin saba duka"Amma sai nishi takeyi" k'aramar k'ara In'am ta saki lokacin dataji hannunsa ya dira samqn Albarkatun k'irjinta"cikin sanyi murya yace"pls my Angel laifinkine shine zan hukuntaki"bazan miki wancan abin da kike tsoro ba"amma ki barmin Abuna nayi wasa dashi tunda kina b'oyemun su kullum cikin hijab ko?"yak'are maganar agefen kunnanta yana Ida zare mata rigar leshin jikinta"yana sinsinar gefen wuyanta yana shafa farar lallausan fatar jikinta"kasa mgn In'am tayi"idanuwanta Alumshe.....bakin yaya Aliyu dataji samqn nata yasaka ta ware fararen idanuwanta suka sark'e dana sa"tayi k'asa da nata idanuwan sbd ganin nasa sunyi jajir"k'asan zuciyarta tana mamakin yaya Aliyu ne zai kwanta mata Ajiki ko kunya babu??.... uhmm! ta furta lokacin dayakema lips nata wata iriyar tsotsa har ya gangaro zuwa kan harshenta"yayinda hannayensa ke yawo samqn k'irjinta yanata murzasu"In'am kuwa dena hanasa tayi sai numfashi datake mayarwa Ahankali"yaya Aliyu kuwa nisa yayi sosai"tun In'am na ganin Abin na lafiya ne har tafara gajiya"lokacin daya kama nashanunta yana sha kamar jinjiri ba k'aramin zafi tajiba"saidai duk magiyar datake masa bema san tana yiba"ga nauyin daya mata"wanda yama manta da yanayin girman jikinsa"duk samqn bed d'in ya yamutse"murzan In'am kawai yakeyi yana romancing nata.....saida yakai kusan awa d'aya sannan yad'an ji nutsuwa Amma ba duka ba"saima sannan yaji muryar ta tana kuka"Ajiyar zuciya yasaki yana rabata da siket d'in les d'in jikinta"Ihu tasaka tana fad'in nashiga ukku!dan Allah yaya Aliyu karkamun wlh tsoro nakeji....oh my God"bbu Abinda zan miki my Angel "kawai naga kina zufa ne"kuma wanka zamuyi"wannan tsoron dakike nunamun shine zai sakq na miki Abinda kike tsoro ko?"yak'are maganar yana maidota samqn k'irjinsa"wanda dg ita sai short niker ajikinta"yabi k'ugunta da fararen cinyoyinta da kallo ya lumshe ido"Aransa kuma son kasancewa da itane"saidai zai barta ko zuwa sati 1"dukda wata biyu yaso yabarta tayi"Amma bazai iya jurewa ba"my Angel! yakira Ahankali cikin taushin muryarsa...ni bbu ruwana dakai tunda kanamun wannan Abun ko?"my Angel ladafa muka samu"kuma wancan Abun da kike tsoro yafi lada sosai"kinga Aikin samun lada mukayi shine laifi??"shiru tayi tak'i mgn"ta saka kukan shagwab'a tana shure shure Ajikinsa zata k'wace"ya matseta sosai yana gyara mata kwanciyarta samqn faffad'an k'irjinsa"Ahankali yace"menene?"bakai bane kacemun mero"kuma nidai kamayar mun da rigata"wanka zaki rakani muyi saimu kwana nan d'akin"dama Akwai wasu kayan baccinki kala 7 dana Ajiye Anan saiki canza"gobe kuma saimu kwana d'akinki idan can kikeso"idan kinfi son nan d'in bbu damuwa"Amma my Angel bana son wannan kunyar dak'in sakin jikinki dani dakike nunawa"nasan sulaiman nacan nasha'aninsa ni kuwa tausayinki yasaka bazan miki yanzun ba ko?"badan kuma bana soba saidan karki wahala.....shiru In'am tayi tana tunanin shin wai wane irin SONE yaya Aliyu ke mata daya zab'i ya k'untata ma kansa sbd ita???"wani irin tsananin sonshi da k'aunarsa yakoma bin ko ina na jikinta da tsantsar tausayinsa"tana jin ko yanzun yace"yanaso zata Amince masa" kodan sbd shi yasami biyan bukatarsa yyi farin ciki" koda zata cutu ita"tasha jin Ana cewa namiji na wulak'anta mace sbd tak'i yarda dashi ko bata gyara kanta"Amma shi bemata doleba yardarta yake buk'ata ma"gaskiya ita kam tayi dace sai fatan gamawa da duniya lafiya zatayi"fatanta Allah yasa shima yaya sulaiman bazaima nafeesa komai ba"dan dama nafeesa tafita tsorata da Abin"ita kuwa tana jin tsoron saidai kuma ranta na bata kamarma yaya Aliyu bazai mata komaiba idan yalura tana jin tsoro"sai gashi kuma hakan yafaru"saidai ita yanda taganshi haka ba k'aramin kunya tajiba"Anya da safe zata iya had'a ido dashi kuwa??.....my Angel ko kinyi bacci ne"ko kuwa jan Ajin Akemun bayan na biya sadakina kuma??"ya k'are maganar Agefen kunnanta"ta rintse idanuwanta tana jin tsikar jikinta na tashi"hannunta guda ta zuro gefen fuskarsa ta d'allan masa lips"thank you my love"yafad'a yana rik'e hannun nata ya aza samqn sajen fuskarsa"In'am ta shafi sajen murya can k'asa tace"bafa bacci nayiba yaya"ni bazan iya bacci ba yanzun sai tare dakai"kuma yaya komai kakeso kayi dani kayi mana insha Allah zan kasance me juriya da hak'uri! tunda nasan halak naka ne kanema..... Ajiyar zuciya yasaki yana fad'in MARYAM ta ALIYU me Abin mamaki"har kullum idan kinyi wasu Abubuwan sai nayi mamaki sbd wayonki yafi shekarunki"inaso na zama komai naki maryam"kamar yadda kece komai nawa"karki damu bazan miki komai ba my sweet baby"Abinda nakeso shine ki rik'e mana sirrinmu"koda matsala muka samu dan Allah karki sanarwa ummi kinjiko my Angel??"insha Allah yaya Aliyu zaka sameni meyin duk Abinda kakeso"yauwa my baby love"yanzun batun kunyar fa??"dariya In'am ta kamayi"wato dariyama na baki ko?"to Ai kaine da Abin dariya yaya"katashi kaje kayi wankan ko?"ta k'are maganar tana shafa gashin dake kwance Ak'irjinsa"cikin jin dad'in yadda tasake dashi yace"inaso nayi wankan Amma banki mun tabbata A hakaba "yanzun kunyar nan tawa dakikeji itace damuwar"daga ganina babu riga duk kin tsorata to inaga mun.....saurin rufe masa baki tayi da tafin hannunta"ya cije hannun yana dariya"ta d'ago kanta tana yarfe hannun nata"wanda hakan yabama nashanunta damar girgizawa"me tubarau yayi wuf yakai musu wata iriyar cafka kamar bbu gobe.....washhh! wlh da zafi yaya"dan Allah kamun Ahankali"zan tsaya nace"ta k'are maganar cikin shagwab'a tana ture masa kansa"be janyeba saidai ya sassauta mata"ta lumshe idanuwanta tana shafa suman kansa suna maida numfashi Atare"yayinda hannayensa ke yawo A sassan jikinta"yana jin Azuciyarsa in bacin wasu dalilai masu k'arfi da yau d'in nan ya Angonce"my Angel kin gaji ko?"yafad'a murya can k'asa yana k'ok'arin kissing nata"batayi mgn ba ta girgiza masa kanta"hakan yabashi damar tura mata harshensa cikin bakinta"kunya tasaka takasa tsotsar masa saima ta rufe fuskarta"yaya Aliyu kuwa zazzafan romance yadinga Aika mata dashi me kashe jiki"ita dai tayi lamo sbd kunya"sai wajen 12am ya barta"wanda shidai yasan comparm sai yayi wankan wajibi"d'aga ta yayi ta saki nishi dan jikinta har yafara ciwo"ya tsareta da firgitattun idanuwansa yana Aikin kallonta "Aransa yana yiwa Allah godiya daya bashi ita"In'am kuwa rigarta ta raruma ta b'oye jikinta"Ahankali yace"my Angel zamu b'ata dake fa"sakkowa zakiyi muje muyi wanka" nidai harda wankan wajibi zanyi kema harda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login