Showing 96001 words to 99000 words out of 148158 words
ya kebence da Anty Binta suyi murnansu tare, Hajiya jitayi kaman tazuba ruwa akasa tasha takuma kwanta sabida tsananin farinciki wai Imran dinta ne da ada yake halin ko inkula da varinvar nan shine yau ranshi harda bashi sabida
Kausar ta jive ruwan dayasa ta zamiye tafadi mezatace inba Alhamdulillah ba.
al LTE 30
E3
Ahankali yabude dakinta ya shigarda ita dakin an gyara tsaf sai kamshin turaren wuta yake, karasawa yayi gaban gado ya zaunar da ita taredasa hannu yajaye hijabin jikinta ya jive sannan gently ya kwantar da ita har lokacin kuka take amman kasa kasa, fuskanshi ne ya jiye dab da nata kin kallonshi tayi hakan yasa yakai hannunshi ahankali yakama habarta ahankali tadaura jaiaven idanunta akanshi, lumshe idanu yayi yabudesu sundan kankance ahankali yace "sorry ko" makemai kafada tayi was hawayen nafito mata, murya chan kasa Abee yace "kincika rigima to mekikeso"? Yay maganan yana kallonta dauke kai tayi kaman mai tunani kafin ahankali tace
"chocolate" dasauri Abee yace
"shikikeso"? Gyadamai kai tayi kaman wata Yar baby, wani kalan melting zuciyanshi yayi baisan lokacin daya shafa kumatunta ba ahankali vace "ina wanda Fatima tabaki"? Dan fashewa da kuka tayi kadan amugun sangarce tace
"dana fadi suka bace" ahankali Abee vace "is that whv vou are crving"? yace "is that why you are crying"?
Gyadamai kai tayi still crying amman mara sauti, dan komawa baya kadan yayi yadan bude hannunshi calmly yace "to zo na lallashe ki"? Dan kallonshi tayi gain yanda yayi sannan yakafeta da idanu yasa ahankali tataso awani kalan narke tashige jikinshi ta kankameshi sosai sai kawai tasaki wani sangartaccen kuka da ita kanta batasan why ba, kodan yana bata attention ne yana lallashinta yasa take karamai kukan banza oho, murmushi kawai Abee yay tareda girgizakai yara yara! Shafa bayanta yashigayi kaman wata Yar baby yace "shiniti stop crying
E3 now it's okay" ahankali yake bubbuga bayanta yanajin yanda take rage kukan, sosai tai lamo jikinshi feels kaman gado ga kamshinshi dadi kaman karta sakeshi ita kanta batasan why ba but she tanajin dadi aranta anytime ya rungumeta haka, lumshe idanu tashiga yi tana sauka jiyan zuciya wani kalan barawon bacci ne yay awon gaba da ita ajikinshi, daga yanda take numfashi ajiki Abee vasan tai bacci kaman kwai haka ya lallaba ya kwantar da ita yadago yana kallon fuskanta kafin yakalli kafan dayaga har yanzu yana akumbure mikewa yay yafita daga dakin hanyar dakinshi yayi ahankali vaciro key yabude yashiga dakin gadon yaciro key yabude yashiga dakin gadon yabida kallo komi daya faru nadawomai fresh a brain yadan dade tsaye kafin yashiga closet dinshi yafito rikeda rub yafito dakinta yashiga ya shafa mata akafa sannan yakashe wutan dakin ya kunna mata Ac yaja bargo yadan Rufa mata kafin yabude kofan ahankali yafito daidai kannenshi na shigowa sama hada idanu sukayi da sauri duk suka sauke kansu kasa suka wuce dakinsu suka shige daure fuska yayi yasauka kasa su Musty sai kallonshi suke.Zainab ce tadan leko ta kofa kadan ganin Abee yasauka kasa yasa tamaida kofan tarufe takalli Anty Binta da
Maman Aneesarh dan sune sukafi zama agidan da ita da Sajida duk agidan mazajensu suke tace "Anty Binta wai vaushe Abee vafara son
Lujain? The last time damuka zo gidan nan aiko takanta bayay" dasauri Sajida ta chape tace "asalin ko takanta ma bayayi yanzu fa jibe yanda yakeji da ita kaman kwai, Lujain din takara kyau da haske kana ganinta kasan hasken amarci ne aikin namiji vasa take wannan kyau din" tabe baki Maman Aneesarh tayi tace "nidai I am happy
E3 for Ya Imran Allah yabarsu are wh he is so lucky rana daya Allah yabashi yarinya danya jagab dan haka ya more abinshi wlh Allah kawo kazantar daki" dasauri Zainab tace "yanzu da tsufan
Ya Imran saiva wani haihu Haba Haba keko" wani kalan kallo Anty Binta tamusu tace "yanzu da varintar Lujain saita zauna kada ta haihu sabida ta auri
Ya Imran kumama duka duka ma nawa yake dakuke maidashi kaman wani wanda yay 60yrs" duk shiru sukayi
Anty Binta tace "sai ana magana kudinga kunason yayanku but ni banga hakaba, Ya Imran ya aurar daku duka yamuku komi banda monthly Allowee dake shigowa account naku gabaki daya duk wata all because kar kannenshi suje suyi bara kokuma suga anayi su basu dashi shine ayau yakara wani sabon aure baraku iya kuso matanshi kokununa nata kulawa ba tir muku wh" dukansu sanyi jikinsu yayi saikuma Zainab dasauri tace "ni wh bawai na tsaneta bane daman chan sabida naga bayasonta ne nima banso, yanzu kuma daya nuna yanason matanshi banda ja akai ko Sajida"?
Gyadamata kai Sajida tayi tace "eh wh koni, ni wlh Ya Imran dinma tausayi yake bani sosai Ya wahala arayuwa, yanzu kuma daya nuna mana yanason
E3
Yar varinvan matanshi wh muma muna sonta Anty Binta" dan murmushi Anty
Binta tayi tace "bari naie nadubata" ficewa tayi daga dakin zuwa dakin
Luiain tana fita takunna wuta takaraso gaban gadon tazauna tana kallon fuskan Lujain ayanda jikinta kadai ke glowing tana sheki kawai zai tabbatar maka abu yariga yashiga tsakaninta da
Ya Imran, murmushi Anty Binta tayi tace " wish I was there to take care of you lokacin, but looking at you yanzu haka nasan Ya Imran took good care of you Lujain, who will see a sweet beautiful Preety yarinya irinki dabazaiso ba? Ninasan Ya Imran zai soki gashi tun yanzu ba'aje ko'ina ba soki gashi tun yanzu ba'aje ko'ina ba yafada tsundum" maganan Anty binta tayi tana murmushi kafin ta tashi takashe mata wuta tafice.
.!
Ana idar da sallan azahar da Harun da
Abdul suka wuce hakan yarage daga
Abee sai Musty anan compund Musty yace "waikai nikake sharewa"?
Kallonshi Abee yayi saikuma ya harareshi, Musty yace "badole ba tunda kaie kasha amarcinka achan sabon gidanka yanzu kadawo dole kadinga cincin magani born kunya kawa" chak Abee ya tsaya yana
E3 kallonshi kafin anatse yace "wayace maka ina gidana"? Hararanshi Musty yayi yace "harwani ya isa yafada min anything about you Imran"? Murmushi Musty yayi cikedason kular da Abee yace "amarci ya mugun amsanka kaga yanda kai fresh kuwa" wani kalan kallo
Abee yamai hakan yasa Musty ya kwashe da dariya sosai yace "munafuki anjima kadinga cemana you don't accept the marraige babu wanda yasan lokacin daka lallaba ka tattara Yar yarinyan mutane kaje ko more da ita kaga yanda ka kara kyau da haske kuwa uwa Lujain ta tsammaka farin fatanta, shekara 13 kana tuzuranci na joke"? Hannu Abee vakai zai daki joke"? Hannu Abee vakai zai daki
Musty dasauri Musty yayi baya yana dariva sosai yace "daga nafadi gaskiya saika dakeni eh latest ango"? Abee jiyayi kaman zai nitse akasa sabida yanda Musty yace latest Ango din da karfi, saikuma akufule yace "zan bar maka gidan nan fa Musty" dasauri
Musty yace "to same indai bazaka kara daukan Lujain ka gudu da ita kadade baka tafiba Allah sa kama iya avanda naga dukka rude akanta, soho yaji sweet sixteen" wanna karan wani kalan tahowa Abee yayi kaman zaki, da gudu kaman wani yaro Musty yayi cikin falo yana shiga Abee na biyoshi abaya
E3
Haiiva tace "kukuma lafiva"? waie Abee yasamu yazauna kanshi yadauke yadaura kan tV dan haryanzu yakasa bari suhada idanu da Hajiya yace "Ipy lau" Musty sai dariya yake akusa da
Hajiya yana kallonshi.
Wasa wasa Luiain sai waiaien 5 tafarka daga bacci, ita kanta mamakin baccin tayi but baccin vamata dadi sosai bamatasan ya akayi take kan gado ba dantasan aiikin Abee tai bacci, ahankali ta yaye bargon tana kalion katanta dataga kumburin yarage sosai kuma baya mata anyzafi sauke kafan tayi ahankali akasa sannan tamike tsaye Back
SAKON SO 1
265 members, 7 online ahankali take tafiya dudda bayamata wani zafi but kin tafiya tayi da kyau tawuce tashiga bayi, dogon rigan jikinta tacire tai wanka da ruwan zafi tareda dauro alwala tafito ahankali dare dawani farin towel Abee tagani tsaye gaban bayin yana sane da kananun kaya hannunshi rikeda chocolate mai kyau dogo guda daya yana kallonta, dauke kanta tayi hakan yasa ahankali yace "zonan" gently tadaga kafanta batasan meya sameta ba kawai jitayi takara narkewa tafara tafiya uwa bamata iya tafiyan tana neman fashewa da kuka hakan yasa dasauri Abee yamike tsaye daukanta yayi kaman Yar
E3 baby yace "sorry har yanzu yana miki zafi"? Gyadamai kai tayi ahankali saikawai tafashe da kuka akirjinshi mara kara yet mai shegen tabarai,
Abee jiyayi namomin brain nashi na motsi dasauri yace "what is it? Wani abu namiki ciwone kuma"? Girgizamai kai tayi tana lankwashe kafada, ahankali yaciro kanta daga jikinshi hannunshi yakai dasauri yashare mata fuskan tass yace "to me kikeso"? Cikin wani kalan munafukin murya tace "ni wajen Gwaggo na zani" tai maganan zata fashe dawani kalan kuka dasauri Abee yace "okay naji zan kaiki" dasauri takalli kwayar idanunshi, gyadamata kai vavi vace "zan kaiki dazaran kafanki va "zan kaiki dazaran kafanki ya warke duka" wani kalan murmushi tayi batasan lokacin datawani shige jikinshi ba faduwa gabanshi yayi jiyayi kaman zuciyanshi zata fashe cikin wata kalan sassanyan murya yatattaro duka kalamun dayaji sun tsayamai a harshe kaman idan bai fadiba zai mutu, murya chan kasan makoshi yace "I love you Lujain!"Wani kalan dukan kunnuwanta kalaman sukayi hakan yasa ta tsava chak batare data fito daga jikinshi, kaman wacce ta tuna wani abu gently tafito daga jikinshi dasauri tajuya zatai wajen wardobe hannunta taji Abee yarike karaf batare dayace komiba saiwata taushashiyan jiyan zuciya daya sauke, lumshe idanu Luiain tayi tana tuna maganganun su
Mama da maganganun Farida, da maganganun Dr Zuzu, cikin wani kalan murya kaman bana Lujain ba tace "sai yanzu dakamaidani matarka da karfi da yaji ne kake sona!"? Wani kalan ratsa brain nashi kalamanta sukayi jiyayi komi nashi ya tsaya chak, why did he
E3 even say it? Yatambayi kanshi azuci, ahankali Lujain tajuyo takalleshi eye to eye for the first time tunda akai aurensu, dan ijiyan zuciya tasauke murya chan kasa tace "bakason Auren nan nima haka, you told me that countless time, if you think sabida kamin wani abu you can make me stay with you forever kayi kuskure a strong woman has no limit! And nothing can hold her back koda anmaidata bazawara!" Tadanyi shiru tareda kauda kanta gefe sabida yanda yake kallonta, ahankali tace "tun muna chan gidan I wanted to get better, unfortunately danaji sauki bakanan, yanzu kuma kadawo and I am here asalin gidan da Babana yakawoni, Uncle!" Takira sunanshi awani irin sanyave tareda juyoda kanta takalleshi acikin idanu, murya chan kasa tace "I don't feel anything for you! I will never consider someone like you my husband! Nabaka just 7davs kasaken koni zan sakeka nabiyaka back sadakinka!" Tai maganan babu ko toro kaman ba Lujain ba, jin zuciyanta zai fashe yasa tawuce bayi da sauri ta maida kofan tarufe tareda murza key ta tsugunna tana dafa kirjinta yanzu dama zata iya abin nan? Zata iya kallon Abee ta maimaita mai exact words dayake fada mata, Mama and Farida to some extend sun wayarda kanta sun gwada mata menene rayuwa duk inda kake kokasami kanka makesure you are well appreciated and makesure you earned your place, dagaske batason Abee but tariga tahakura zata zauna dashi dan yariga ya maidata matan aure, banda haka tana tausayinshi sosai tunda
Farida tafadi mata komi kanshi da late wife nashi, dudda she's still small kuma dudda su Mama da har Dr Zuzu suncemata Abee na sonta itama taji hakan kuma taga hakan from yanda kusan har rikicewa yake idan tai wani abu kaman yanda yanzun nan baimasan sanda ya furtamata yana sonta ba, but tanason tai winning nashi completely, she wants to occupy each and every space na zuciyanshi, taso
Mandawari bata sameshi ba dan haka shida vasa bata sami Mandawari ba she will makesure she feed him soyayya kwatankwacin wanda takema
Mandawari shima yamata irinshi ko more self.
11 62
E3
Kamshin Abee dataji tanaji sosai yasa tagane yana jikin kofan bayin shima, cikin wani kalan murya adake Abee yace "ko sama da kasa zasu hade kowa na garin nan su taru akaina ace na sakeki Imran will never do that! You will forever be matan Imran! Makesure kinfito daga bayin nan kafin nadawo gidan nan!" Abee yay maganan adake yawuce yafita, ajiyan zuciya Lujain tayi ahankali tace "Farida anya zai iya handling this stubborn Man"? Tadade ahaka sannan tabude kofan bayin tafito bayan tasake alwala hijab tasaka tai sallan azahar da la'asar Anty Binta tashigo rikeda abinci tace "sannu da tashi Ova come and eat"Duka kannenshi ne sukazo dakinta ita
Lujain har abinma mamaki yake bata
sosai suke mata hira kaman wata dan
cikinsu da Anty Binta ne duk tafi sonta
sai Maman Aneesarh yanda duk sukazo
suke hira kaman wasu mate dinta
bakaramin dadi abin yamata ba tun
bata sakiba harta saki ikinta sai hira
takemusu dan dama bawai shiru shiru
bace itaba, wajajen 11 nadare suka
mata sallama sukabar dakin kaman
tabisu haka tadingaji, hakanan tawuce
taje tayo wanka tafito daure da towel
tazauna abakin gado deep down
hakanan jitayi tanaso taga Abee
bamatasan mesaba kodon sabida tun
E3
dazu datamishi maganan nan bata kara
ganinshi bane saisa takejin haka juye
juve tadingayi agadon kawai tunanin
Abee was clouding head nata ahaka
wuraren 12 bacci yay awon gaba da ita.
"WIh Man zan kira Mom nagayamata what's going on look at how you are
wasting your life akan wacce tariga
tamaka nisa yanzu"? Yay maganan
yana kallon Mandawari dake zaune flat
akasan falon dakin yabude kafafu ga
kwalabe guda uku duka na giya
agabanshi gakuma taba a hannunshi vanasha idanunshi sunyi jajir, ko kallon Olusay dake magana baiyiba, cikeda damuwa Olusay yace "munada match a UK you are nowhere to be found, coach ya nemeka harya gaji nobody can reach you nayi nayi dakai mutafi kaki gashi yanzu naje but still nadawo yau sabida kai and jibi vanda nasameka wasted is this even love ko addiction eh? Yarinyar nan tariga tai aure kaida kanka kafadimini daga ita har mijin basanan tadaina zuwa school kadaina ganin mijin sunbar garin to..
.! wani
kalan ihu Mandawari yayi yace "sun dawo yau" wani kalan nishi yayi kaman wanda zai mutu yadauki kwalban yakai
E3 baki ya kurba sannan ya jiye yace "how dare she betray me bayan takoyamin sonta tasa nafara sonta yanzu shine zataje tai settling down da tsoho harsuna aikomin da wayana ta maigadi na, how dare shee" yay maganan yana wani irin ihu ya wurga kwalban yafasa abango dasauri Olusay ya matsa gefe
Noo dole yakira Mom enough is enough Mnadawari has lost it, dare daya lucky boy irin Mandawari da Allah yariga yabawa komi good life good money and good career yanaso vabatasu duka sabida wata varinva chan abanza a hofi, he's one of the best player da akedashi sai nemanshi ake nakasa ganinshi yazo yamakale agidan nan baida aiki sai gadin gidan da yarinyar nan tai aure kullum yana kirga mota nawa suka shiga da mota nawa suka fita akanme, ahankali
Olusay ya zauna gefenshi kafadanshi yakama murya chan kasa yace
"Muhammad" kaman jira yake wani kalan fashewa da kuka yayi nai tsananin ciwo yace "wlh wIh idan ta yaudareni saina wulakanta mata rayuwa, inhar tabari that oldman vamata wani abu nima saina mata cus Lujain tawace! Nine first love nata and I will always be" gyadamai kai Olusay yayi yace "ya isa to muje ka kwanta
E3 kayakuri kaji" da kyar yadagashi
yawuce yakaishi daki ya kwantar dashi kwasheshi bacci yayi shikuma yafito ya tattare falon yana tunanin ta yanda zai dauke Mandawari daga anguwan nan he should go far away sabida ya manta da yarinyar nan and moved on. 11:08 AM
Yau dakanta ta tashi wuraren 5:30 bin dakin tayi da kallo kafin tasauka daga kan gadon tawuce bayi, brush tayi tafito daga bayin dare da alwalanta tahau kan dadduma tai salla tana zauna awaien aka bude kofanta dasauri tadaga kai tadauka Abee ne Anty Binta ne murmushi tamata tace "yakafan"?
Murmushi tayi tace "ni nama manta dashi yadaina zafi ina kwana" "how are you? Tashi kiyi wanka ki shirya yau zaki koma school" batasan mesaba wani kalan dadi taji ta gyadama Anty Binta kai ta tashi, bai tashiga tayi wanka tafito wardobe nata tabude taga kayan school nata agoge tsaf tashirya cikinsu sun mata kyau, jakan makarantan ta da safa da takalmi tariko a hannu tabude dakinta tafito daidai Kausar itama tafito daga dakinta ashirye suka hada ido wani mugun harara Kausar tamata tajuya fuuuu tai hanyar bene tabe baki
Lujain tayi dan batasan mesa tai hakaba, wucewa tayi tafara sauka daga benen Hajiya ne kawai afalo da Abdallah dakuma Hamza, Hajiya na ganinta tace "an shirya" gyadama
Hajiya kai tayi takaraso wajen tareda tsugunnawa tace "ina kwana Haiiya"
"muntashi lpy Lujain ya kafan"? Kafin ta amsa Abdallah da Hamza sukace "ya kafan" murmushi tayi tace "ya warke" jiye jakanta tayi kan kujera da safan ta jive takalmin awajen sannan tajuya zatabar falon Hajiya tace "ina zaki?"
Adam kunvace tace "kitchen" murmushi Hajiya tayi tace "to" wucewa tayi daidai tana shiga kitchen din
Kausar na kokarin fitowa sukaci karo wani kalan tureta Kausar tayi with annoyance tace "baki gani ne koke makauniva ce" kadan varage da Lujain makauniya ce" kadan varage da Lujain tafadi dan tangal tangal tayi saikuma ta dafe kujeran dinning da sauri daga
Hajiya harsu Abdallah tashi sukayi tsaye Hajiya zatai magana Anty Binta ta watsama Kausar lafiyayyen mari a kunci Hajiya tace "da kyau Binta" dafe kuncinta Kausar tai ahankali takalli Anty
Binta dake wanketa da mari, cikin kakkausan murya tace "bakida hankali ne matan babanki zaki hankada haka inda tafadi ko tafasakai ko wani abu yasameta mezaki ce"? Sajida dake waien dan dukansu na kitchen din ana aikin breakfast tace "tsabagen rashin kunya ne sabida Babanta yamata fada
E3 kan cup na ruwa data ijiye a stairs shine zata huce akanta" Zainab tace
"stupid girl" gain yanda sukamata chaaa yasa Lujain taji wani iri da sauri tamike tsaye da kyau tana murmushi tace "Anty wl nine da laifi banganta ba nashigo kai tsaye nizakuma fada ba itab...
.." "me ruwanki idan Aunties dina
¡namin magana eh"? Kausar tai maganan cikin ihu sosai, cikin fushi tace "are you trying to take them away from me kaman vanda kikayi da Abee dina!" Kausar takara ihu hawaye vacika a idanunta dasauri Luiain ta girgizamata kai, cikin wani kalan fushi da zuciya da bakin ciki dakuma tsantsan damuwa Kausar tace "you are a lier I know you are happy, Anty Binta bata taba daga hannunta akaina ba tunda aka haifeni amman yau sabida ke ta maren, you took