Showing 138001 words to 141000 words out of 148158 words

Chapter 47 - SAKON SO BOOOK COMPLETE ROMANTIC.txt

M.Shakur   

24 Jul 2024

23963

Muna ta iya wasamai da joystick kaman yanda Lujain takeyi yanzu ba, daurewa yake kawai amman jiyayi kaman zai sakin mata ihu sai numfasji dayake saki kaman wanda yaje yaki, precum da Lujain taga yana fitowa daga kan joystick dinne taji kawai sotake ta dandana and know how it feels, hakan yasa ahankali takai bakinta tana kwanto da joystick din dan yakawo saitin fuskanta tadan fito da tongue nata kadan tadaura saman hole din.
EXCLUSIVE KUWA ALLAH KUBARNI NAGAMA MUKU THIS BOOK NAGAJI DAJAN SHI.


INATA BAKU VALENTINE GIFT WHERE IS MY FLOWERS?EPISODE 9️⃣7️⃣








Wani kalan zabura Abee yayi yadan saki kara da saida yafito, abin bakaramin dadi yama Lujain ba hakan yasa tawani sa abakinta, rawa cinyoyin Abee suka fara yana manta all his home training. “Oohhhhhhh Luuu……” yanda tawani tsotso kan kaman tanashan kan minti yasa adan zare Abee yace “noooooo Lulu zaki kasheni” jin yanda Abee yarude jikinshi vibrating kawai yakeyi kaman an jinginashi da inji yasa tawani kalan bada himma, birkicewa Abee yayi gabaki daya yana wasu kalan sambatu da ihu ganin bakin Lujain na neman yasa yakawo yasa da gudu ya kwace kanshi yawani kalan fizgota azafaffe yace “come here nikikesa ihu haka”? Yay maganan yana zame wandonta gabaki daya kasa shima yana karasa cire nashi ya yar kawai ya danneta akan kujeran duk yanda Lujain keso ta kwace dan abinda bataso suyi kenan kin barinta Abee yayi yashiga sexing nata, yau sosai Abee yabata mamaki sabida yanda yake sambatu sosai, kuma ga mamakinta abin baimata zafi ba kaman yanda yasaba, har film din yakare basu sani ba, tadauka Abee wasa yake dayana cemata 24hrs, Abee yaki barinta kaman yasami abinci tai kukan ya barta yaki ko kadan kiran salla yasa yabarta wani wahalallen bacci ya kwasheta take yanke.




Tashi zaune Abee yayi yakalli fuskanta murmushi yayi yaja bargo yakara lullubeta da kyau dashi murya chan kasa yace “lazy girl kawai” tashi yayi yawuce dakinshi wanka yayi yafito ya shirya cikin wani farin jallabiya da hula sai kamshi yake yawuce yasauka yatafi masallaci.




Abee nafita ko 20min baiyi ba cikin bacci taji cikinta yawani kalan juya ya murda hakan yasa badan tasoba tabude idanunta ahankali tana kallon inda take da saman dakin duka abinda yafaru jiya da daddare nakara dawo mata ganinta afalon sama, dawani kalan sauri tazabura ta tashi zaune tamike tana rufe bakinta sabida yanda taji amai yazo mata, taushe bakinta tayi tamike tsaye da gudu tayi daki ahaka babu kaya jikinta tana bude bayin aman nakarasa zuwa anan tai aman dayawa aman yellow, tsugunnawa tayi ganin tana ganin jiri ta runtse idanunta ganin kaman ganin aman nasa yasa takara wani takai kusan 1min ajaka sannan ta mike tsaye tajawo mop ta gyara wajen da kyar sannan tawuce da dafa bango tabude shower tafara wanka wani aman ne yazo mata sosai tayishi kaman zata suma da kyar takarasa ta iya tai wankan tafito tana daura karamin towel akanta babban ajiki sannan tabude kofa tafito tashigo dakin, kwanciya tayi akan gado ahankali kawai cikinta wani iri yake mata da kyar ta iya tajawo hijabi tahau dadduma tai salla azaune, tana sallamewa tashiga bayi tana wani aman, fitowa tayi tawuce wardobe tabude wani black dogon riga kawai tajawo tasaka jin sanyi ma takeji, ta lallaba tahau gado tarufa da bargo tana rawan sanyi sosaiEPISODE 9️⃣8️⃣








Abee wajajen 8 yashigo gidan sabida yanda aka bata lokaci amasallaci ana meeting, da sallama yashigo gidan yamaida kofan yarufe ahankali yahayo sama, tun kafin yakarasa shigowa sama yaji yanda take kakarin amai hakan yasa da gudu yakarasa sama zuwa dakinta, aduke kawai yaganta akasan bayin tarike cikinta sai amai take ta bala’in galabaita, dawani kalan sauri Abee yakarasa inda take ya tsugunna kamota kawai yayi yasata ajikinshi bai damu da aman datakeyi ba yace “sorry Baby, sannu sannu” tashi yayi dauke da ita yakaita cikin wajen wanka yanaji yanda jikinta yay bala’in weak ga zafi, ruwan zafi yabude yana rikeda ita yace “sorry ko zoki wanka change saina kaiki asibiti” dogon rigan jikinta da duk yabaci yacire mata, tanason tahana kada Abee yamata wanka amman takasa hakanan Abee yamata wanka tass duk jallabiyan jikinshi yajike da ruwa, towel yasa ya rufeta sannan yadauketa kaman baby yafito da ita, wardrobe nata yaje dasauri yaciro wani palazzo wando red da black t-shirt, cream yadauko yadagota ahankali fashemai da kuka tayi sosai Abee dukya zauce mai ya shafamata dasauri yadau rigan yasaka mata yasamata Wandon ma, sannan yasake komarda ita ya kwantar yarufa mata bargo bayinta yashiga ya gyara kasan tsaf sannan yafito yawuce dakinshi da dan sauri sauri shiryawa yayi cikin manyan kaya, Riga da wando na milk din gizna jumper ya feffesa turare yana fitowa falon sama wayoyinsu yadauka uazuba a aljihunshi sannan yadawo dakin datake, maroon hijabi yadauka yazo yadagota yasa mata sannan yadauketa kaman wata Yar baby zuwa waje ya kwantar da ita abayan mota, dukowa yayi yamanna mata kiss agoshi sannan yatashi yawuce yakara komawa ciki wasu flat shoe yadauko mata yasake bude bayan motan ya ijiye yana kallon fuskanta, bakaramin tausayi tabashi ba ciki na wahalar da ita bana wasaba, maida kofan bayan motan yayi yarufe sannan yashiga gaba yatada motan yaja suka fita daga gidan, saida sukahau kan babban titi yaciro wayanshi yay dialing wani number ringing daya aka dauka anatse yace “are you in the hospital”? Shiru yayi kafin ahankali yace “gamunan zuwa”. Ijiye wayan yayi yajuyo yadan kalleta yanda take numfashi ahankali yace “zaki sakeyi”? Gyadamai kai tayi da sauri tana kokarin tashi zaune, karasawa Abee yayi yayi parking gefen hanya yafito yazagayo yabude kofan bayan yafito da ita tana ajikinshi tahauyin aman ahankali yake bubbuga mata baya ahaka tagama saikawai tasakinmai wani kukan yasa itama tagaji, kaman ya karbi ciwon yakeji bubbuga bayanta yayi yace “stop crying kinji” gyadamai kai tayi ahankali, gaban motan yabude yadauko ruwa yazubamata ta kuskure baki tazuba zai komarda ita cikin mota takalleshi hakan yasa ya tsaya yace “mekikeso”? Cikin muryan ciwo tace “za’a mini allura a asibiti ko? Ni banso naje zanji sauki anjima kadan” kawai tasaki kuka sosai, dan murmushi kadan Abee yayi yace “do you trust me”? Gyadamai kai tayi ahankali, murmushi yayi yace “I promise baran bari amiki allura ba kinji” gyadamai kai tayi ahankali, murmushi Abee yayi yace “good girl, yanzu shiga ki zauna ga wayanki ma kirike” zaunarda ita yayi ahankali cikin motan yaciro wayanta daga aljihunshi yabata karba tayi taredayin murmushi dudda ciwon datakeyi, ijiyan zuciya Abee yasauke yamaida kofan motan yarufe yazagaya yashiga yatada motan suka wuce zuwa asibitin.






Yana parking yazagayo zai dauketa, makemai kafada tayi tace “ni dakaina zanyi tafiya” matsawa gefe Abee yayi ahankali tasauko yamaida kofan yarufe, hannunta yakama yarike batare daya biyemata ba suka shiga tafiya ahankali dan da kyar take iya tafiya, har cikin asibitin, direct office na Zuzu suka wuce knocking yayi tareda bude kofa tana ganinsu tace “yauwa Yaya daman kunake jira dannatafi gida yau night nayi, Hello Mrs Imran” sauke kanta kasa Lujain tayi adan kunyace tace “ina kwana” murmushi Zuzu tayi takaraso inda take tace “zomuje naduba ki ancemini kinata amai ko kinsan dalilin hakan” hada ido Zuzu tayi da Abee dayamata wani kalan kallo dayasa dasauri tace “hau gado naduba cikinki nagane maisa kike amai” Ahankali Lujain ta kwanta gabanta sai faduwa yake Abee takalla sai kawai tafashe da kuka tana mikamai hannunta tace “ni tsoro nakeji Uncle” Abee mantawa yayi da Zuzu na wajen dasauri yazo wajen hannun yakama cikeda so yace “shiiii stop crying gani nan tareda ke” murmushi Zuzu tayi ta daga hijabinta tareda daga riganta sama, tajawo machine na scanning gaban gadon tazuba mata wani abu aciki tadaura injin din takalli Abee tareda murmushi tamai alamu daya kalli screen din, ahankali Abee yake kallo ga babyshi nan dudda dan kankani ne baka gane komi but is his child, abin da Dr Zuzu tazuba acikinta Lujain takalla wani sabon amai taji yazo mata dasauri Zuzu tabata kwanon amai Abee yadan dago kanta sai amai taje na misting yellow ruwa babu komi ciki, saida tagama tabata ruwa ta kuskure Zuzu tagoge abin cikin nata tass sannan tace “sorry ko, yanzu zan rubuta magunguna da zaku saya zanso namiki allura” dawani kalan sauri Lujain ta diro daga gadon tashige jikin Abee tanason tafashe da kuka, hakan yasa Abee bako kunya yace “banson kimata allura just give us drugs” dan dariya Zuzu tayi ganin ikon Allah tace “ai shikenan” tawuce table dinta tana satan kallonsu ta wutsiyar ido yanda Abwe ke lallashinta yana gayamata maganganu da ita kanta Zuzu dake office din bata jinsu, saida tagama rubuce rubucen tass sannan tabasu takardan karba Abee yayi yace “thanks” jakanta Zuzu tadauka tace “uw” wucewa Abee yayi yafita tareda Lujain din anan reception yawuce ya zaunar da ita, ko kunyan mutanen wajen baijiba yace “sit here bari na karbo magunguna daga phamarcy sainazo mutafi ko”? Gyadamai kai tayi ahankali tana kallonshi kaman yanda ya tsaya yana kallonta, saikuma ahankali yakai yatsanshi yashare mata dan guntun hawayen daya zubo yace “stop crying ingoyaki”? Makemai kafada tayi dasauri ahankali yace “to me kikeso? Kukan nan nadamun zuciyata, me kikeso namiki”? Murya chan kasa tace “ni ka kaini wajen Gwaggo na zan daina aman” shiru yayi yana kallonta ahankali yace “nikuma yaya zanyi kikaje chan zaki iya tafiya ki barni”? Gyadamai kai tayi ahankali, yunkurin tashi yayi adan zuciye dasauri tarikemai hannu for the first time tasaki murmushi tace “ai dakai zani Gwaggo na ai Gwaggon kane kaima” ga mamakinta murguda mata baki yayi hakan yasa ta kwalalo manyan idanunta, saikuma tashiga bin wajen da kallo irin taga ko wani yaga abinda Abee yayi hada idanu taga kaman tayi da Mandawari zata kara gasgatashi tagani Abee yace “wakike kallo Mrs Imran”? Dasauri tajuyo takalleshi tace “dubawa nayi naga how many people sukaganka ka murgudamin baki” dan murmushi Abee yayi yace “tom yanzu dai lemme get ur drugs zamu karasa magana din amota” gyadamai kai tayi Abee yatashi yawuce dasauri tajuyo da kanta zuwa inda taga kaman taga Mandawari wani mutumi tagani daban to maybe idanunta ne amman saitaga kaman shitagani.


Tana zaune awajen tanabin kowa da kallo bakinta babu dadi jikinta babu dadi aka shigo dawani mara lafiya daya kone jikinshi yay alamun kuna jitayi zuciyanta yatashi amai yazo mata sosai, ganin tana neman tai amai awajen yasa dasauri ta tashi ta taushe bakinta, ganin aman yazo kaman ana turoshi yasa ta kwasa da gudu tafita daga reception din, wajen da akai parking motoci taje ta dugu a tsakankanin wasu motoci guda biyu sai amai, sosai tayi aman awajen tana duke, ganin kaman mutum agabanta yasa ahankali tadago kanta, ido da ido tayi da Mandawari dataga yarame yayi duhu kaman ba farin Mandawari data sani ba ga hannunshi da alluran drip makale alamun baida lafiya, dawani kalan sauri tamike tsaye baki tabude zatai magana kawai Mandawari yakai hannunshi yadaki gefen wuyanta daidai wajen dake sa mutum yasume ko zare hannunshi baiyiba Lujain ta sume tai baya zata fadi yatarota dasauri yadauketa chak yakifa fuskanta akirjinshi yafito daga lungun motan yana tafiya da ita dasauri dasauri zuwa wajen motanshi yana zuwa yabude bayan ya wurgata yakoma gaba dagudu yashiga yaja motan yabar asibitin..EPISODE 9️⃣9️⃣






Daidai an bama Abee ledan drugs nata a pharmacy kawai yaji gabanshi yawani kalan fadi ledan na fita daga hannunshi yafadi akasa dasauri pharmacist din yace “Sir are you okay”? Gyadamai kai Abee yayi ahankali ya tsugunna yashiga kwashe magungunan yamaida aledan sannan ahankali yamike tsaye taredakai hannunshi yadaura akan kirjinshi dayake wani kalan bugawa yafito daga corridor da phamarcy ke ciki zuwa reception yana kallon kujeran da Lujain kekai yaga wayam batakai, dasauri yay office din Zuzu kotaje amai taje chan tayi ne, ayanda yabude kofan office din Saura kadan kofan yabugi Zuzu dake shirin fitowa dan tundazu wayane ma yariketa data tafi gida, baimabi takanta ba office din yashiga dasauri yace “is Lujain here”? Dasauri Zuzu tace “a’a Ya Imran bata shigo nan ba” juyawa yayi yafito dasauri yayi wajen kujeran datake zaune Zuzu tabiyoshi dasauri abaya ganin kaman ba lafiya, jama’an dake wajen Abee yace “sannunku dan Allah kuga Yar yarinyar dake zaune anan datasa maroon hijab”? Dukansu girgiza mai kai sukayi sai wata Yar tsohuwa ce tace “naga ta tashi dagudu tafita waje tana taushe baki uwa wacce kejin amai” cikeda farin ciki Abee yace “thank you” yayi hanyar fita daga reception din Zuzu biyedashi, karo Abee yaci da mutane tsabagen saurin dayake baima tsaya kallonsu ba yafice Hadi ne da Abee ya bangaje yace “kai ba mijin Lujain bane wanchan ba incedai lafiya” dasauri kaninsu yace “gaskiya muje muji Ya Hadi ko lafiya” suna maganan suma suka juyo, babu wajen da Abee bai duba a premises na asibitin baiga Lujain ba har motanshi yaje babu ita, Zuzu tace “to ina zata Yaya? Bamata da karfin dazataje wani waje”? Daidai su Hadi sun karaso wajen hannu yamikama Abee da kyar Abee ya iya basu hannu duk ya rude sai kalle kalle yake, Hadi yace “lafiya kuwa Imrana”? Zuzu ne tace “Lujain batada lafiya yanzun nan sukazo yabarta a reception yaje yasayo magani baiganta ba ance tafito nan shine muke dubawa amman bamu ganta ba” dasauri Baffa Hadi yace “har yanzu Lujain bata daina shirmen nan ba, Allah kyauta nima nazo duba wani abokin aikina ne da aka kwantar dashi anan jiya ciwon sugar, bari mutayaku nemanta mu rarrabu tukunna” Abee yakasa magana sabida yanda gabanshi ke faduwa he’s feeling so uneasy, to kodai tagudu wajen Gwaggo ne datacemai yakaita, but no barata iya guduwa tabarshi ba, duk girman asibitin nan kaf suka duba dan Zuzu harsa security tayi suka shiga tayasu gabaki daya babu Lujain, ahankali Abee yace “ko zaka tayani kiran Gwaggo ka tambaya” dasauri Hadi yace “to bari nakira Gwaggo naji ko ta tafi gida ne, amman indai nan taje saina saba mata” jiri jiri Abee yaji yanaji hakan yasa ahankali yadafa bango saikuma ya tsugunna tareda runtse idanunshi trying to be strong sabida yanda zuciyanshi ke tsinkewa, dasauri Zuzu tadafashi tace “Yaya don’t worry Lujain is fine babu abinda yafaru kaji” cikin muryan da baya fita sosai ahankali Abee yace “something happened I can feel it Zuzu in my heart, my wife is not safe” yay maganan yana kallon Baffa Hadi dake waya da Gwaggo, ganin yakatse wayan yasa Abee ya mike tsaye ahankali yana kallonshi, har addu’a yakema acemai tana wajen Gwaggon, anatse Baffa Hadi yace “wlh bataje gida ba” daidainan wayan Abee yay kara alamun sako dasauri yaciro wayan hannunshi har rawa yake, wani unknown number ne yamai messege.
“You will never see her again!”.
Wani kalan faduwa wayan yayi daga hannun Abee zuwa kasa Abee yay baya baya baya yana tafiya da baya baya, dasauri Zuzu tabishi tace “Yaya, Ya Imran menene”? Baffa Hadi dasauri yaduka yadauki wayan yakaranta sakon yana nunama kaninshi Abee nakaiwa jikin glass door na reception din wani kalan mahaukacin duba daya yama kofan, kofan yawani kalan tarwatse kararara!!!.EPISODE 1️⃣0️⃣0️⃣








Wani kalan tarwatsewa glass na kofan yayi ya watse saida mutanen reception din duka suka mike tsaye kowa ya firgita hannun Abee yahau jini dasauri Zuzu da ta bala’in firgita da yanda taga Abee dan kaman ciwonshi yatashi tace “Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un, Ya Imran please take it easy, babu abinda yasami Lujain In sha Allah, muga hannunka, you are bleeding” dasauri su Baffa Hadi sukazo wajen ganin abinda Abee yayi yace “dan Allah kabi ahankali Imrana za’a ganta” daidai lokacin idanun Abee suka sauka kan Olusay tareda wata Yar Babban mace da zatai tsaran Zuzu da Anty Binta suna saukowa daga stairs da sauri sauri kaman suna neman abu sai waige waige suke shiru Abee yayi yakafe Olusay da idanu yana kokarin tuna inda ya sanshi kafin kanshi yahararomai Mandawari, jikinshi har rawa yake yayi ciki yana taka glasses din ko ajikinshi Zuzu tace “be careful Ya Imran” Olusay ko kadan baima lurada Abee ba kawai ganin Abee yayi yasha gabanshi, kwayan idanun Abee dayagani saida gabanshi yafadi hakan yasa yasauke kanshi kasa yama kasa magana, cikin wata kalan kakkausan murya Abee yace “where is your friend”? Faduwa sosai gaban Olusay yayi da kyar ya iya daddagewa yadago kanshi yakalli Abee yace “Mandawari shi muke nema muma, yau kwanan mu 3 a asibitin nan baida lafiya, yacemana dazu sai zauko yadan sha iska tunda yau za’a sallamemu we are just waiting for his doctor, nikuma na zauna da Mom dinshi adaki, he just sent me this text abinda yafito damu kenan a burkice neman shi, now that I see you nagane kan message nashi” yay maganan yana ciro wayanshi daga aljihun gaban riganshi yamikama Abee, karban wayan Abee yayi dasauri duk yanda yaso yakaranta messege din yakasa sabida yanda idanunshi ke ganin duhu duhu, baki baki, dasauri Zuzu takarbi wayan daga hannun Abee ganin yakasa karantawa tace “bari nakaranta maka Ya Imran” takalli wayan da karfi tace “Mom, Olusay, I’ve gotten abinda nakeso, my woman is with me now, baraku kara gani na ba har abada! Kugayama wannan tsohon daya aure mini girlfriend cewa I have my Lujai…….” Abee baima karasa jin karshen messege dinba yawani kamo gaban rigan Olusay yabalain shakeshi yace “where is my wife! Ina yakaimin matata!” Gabaki dayan asibitin saida ya amsa ihun Abee, Olusay ko numfashi yakasa sabida yanda Abee yarikeshi saima wani kakari dayafara kaman zai mutu dasauri daga Zuzu harsu Baffa da mahaifiyar Mandawari tace “sakeshi dan Allah, Innalillahi, yau wani kalan fitina Muhammad keso yasani, dan Allah bawan Allah kasakeshi” dasauri Baffa yarike hannun Abee yace “cikashi Imrana, dan Allah kacikashi abi abin nan ahankali, kar zuciya ta dibeka kayi kisan kai” Zuzu tace “Ya Imrana wlh zai mutu please kasakeshi” yanda jijiyoyin goshin Abee suka fito idanunshi sunyi jajir saika tsorata kaman ma baya hayyacinshi, wani kalan kukkullewa da jujjuyawa idanunshi suka farayi sai kawai jikinshi yafara wani kalan rawa kaman wanda ke having attack na farfadiya sai kawai yasakeshi yay baya zai fadi da gudu su Baffa suka tareshi suka kwantar dashi akasa , Zuzu tace “Innalillahi Ya Imran, Ya Imran can you hear me”? Tai maganan tana tattaba fuskanshi ganin yanda duka jikin Abee kewani kalan rawa kaman ansamai wani abu idanunshi sun kakkafe, wani kalan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login