Showing 33001 words to 36000 words out of 70255 words
har karfe 8 nadare tana dakin maman amir saboda ita so take sai yusleem yayi bacci sannan zata koma dakin, shi kuma yau duk kadaici yakeji saboda bata cikin dakin ganin har 8 ta dan gota yasashi fita yanufi dakin maman amir daidai lokacin da aka dan fara yayyafi yif yif alamun ruwa yana daf da tsinkewa,
Abakin kofar dakin yatsaya,ahankali yayi magana,
"Nanah..!"
"Na'am"
Hafsat ta amsa tareda tashi, kallonta maman amir tayi,
"A'a keda wa? Banji magana ba sai ji nayi kawai kin amsa"
"Yaya yusleem ne yake kirana"
"Anya kuwa? Kodai kunnenki ne"
"Wallahi shine, bari inje"
Duk da haka maman amir bata yarda ba saida ta leka nan taga ashe shidinne kuwa yana tsaye akofar dakin,
"Lahh ashe dagaske shine, kinga kuwa ni banji maganarshi ba, mijin naki ne ma ni sai inga kamar baya magana"
"Dama ai nafada miki shine, bari inje, saida safe"
Fita tayi lokacin har ruwan yadan soma karfi, wucewa yayi tabishi abaya, suna shiga daki yajuya ya kalleta,
"Da ban kiraki ba sai yaushe zaki dawo?"
"Sai anjima"
"To ke haka akeyi mata da mijinta kije ki zauna musu adaki tun rana"
"Mijin nata fa baya nan"
"To amma ai ke naki mijin yana nan ko? Shine zaki kama hanya kitafi kibarshi"
Shiru tayi bata amsaba, maimakon ma tazauna sai kawai ta dauki kayan baccinta tanufi toilet, shi yau yarasa wacce irin kunya takeji sam taki sakewa dashi shikuma yafi son tasaki jiki dashi sosai tadaina jin kunyarshi,
Yana nan zaune tafito sanye da rigar bacci wacce tadora zani da hijab akai,
"Ga abinci nan ko zaki ci"
Girgiza masa kai tayi, "Allah nakoshi tun abincin da naci da rana"
Maimakon tazo ta kwanta sai yaga tadauki candle ta tafi kan keken sakarta, nan ta farayi babu ji bare gani, yana kwance yana kallonta har 11 nadare kuma har lokacin ba adauke ruwan da ake tsugawa ba,
Lumshe idanuwanshi yayi yabudesu akanta take zuciyarshi tafara kissima mishi siffarta, baka ce yar doguwa sannan ita ba ramammiya bace kuma bata da kiba can, tanada round face mai dauke da madaidaitan idanuwa sai dan dogon hanci wanda yake daf da dan karamin bakinta, tanada gashin gira sosai da gashin ido haka kuma gashin kanta ma yanada dan yalwa,
Ido ya tsura mata domin ta dade da cire hijabin dake jikinta dan haka daga ita sai wata rigar bacci cotton mai hannun shimi milk colour mai digon fari da ja da baki da pink da blue duk dai kaloli ne aka diddiga ajiki, sai hula mai santsi kalar ruwan siminta dake kanta saboda duk tunaninta yusleem yayi bacci, sakarta takeyi bil hakki da gaskiya tana son ta kammala rigar da tafara kafin ta kwanta bacci gashi har candle din data kunna yakusa cinyewa shiyasa taketa sauri takarasa kafin ya mutu,
Tashi yusleem yayi sadaf sadaf ya nufi wurinta baki yasa ya hure candle din take ya mutu ita kuma ya daukota cak daga inda take zaune, tsorone ya ziyarceta hankalinta yatashi domin bata taba zaton yusleem bane kokarin kurma masa ihu take yayi saurin rufe mata bakinta da hannunshi ahaka suka karasa kan katifa ya kwantar da ita, laluben hannunshi tafara domin tananne kadai zata gane idan shine cikin sa'a ta lalubo zobenshi na azurfa wanda ke sanye cikin babban dan yatsanshi na tsakiya,
Duk da tagane shine gabanta bai daina faduwa ba sannan kuma jikinta bai daina rawaba domin tayi mutukar tsorata,
Pillow yaja yadora kanta akai,cikin maganarshi mai sanyi ahankali yace,
"Ke yau bazaki yi bacci bane?"
Dan matsar da jikinta take kokarin yi amma ya hanata saboda irin yanda ya manne gefen jikinshi da nata domin hatta kanshi yau akan pillown ta yake,
"Yaya yusleem wata riga naso da inkarasa kafin inyi baccin.."
"To kiyi hakuri kibari sai gobe.." Yayi maganar asaitin kunnenta ahankali,
"Amma wallahi kabani tsoro, kaji yanda na tsorata kuwa?"
"Kin zaci wanine yazo saceki?"
"A'a nazaci ko aljanine saboda fa lokaci daya naga candle din ya mutu sannan anyi sama dani.."
Murmushi yayi yaja bargo ya lullubesu,
"Sanyi akeyi ne kuma wallahi inajinsa sosai kekuma kin tafi da dumin kin barni shiyasa na dauko ki"
Shiru tayi saboda kunya bata amsa ba, sarai yagane kunyace ta hanata magana,
Jikinta taji ya shige sosai yadora kanshi atsakiyar kirjinta,
"Yaya yusleem...." Takira sunanshi,
"Na'am nanah.."
"Gaskiya to banda juye juye ka ajiye kanka wuri daya dan wallahi kirjina ciwo yake" tayi maganar cikeda shagwaba kamar zatayi kuka,
Murmushi yayi saboda yagane abinda take nufi,
"Nasani ai, bazan fama ki ba, kiyi barcinki"
Shiru tayi takasa magana,shi dinma shirun yayi amma dai aranshi yana jin cewar kullum haka zai rinka yi mata har tasamu tasake dashi yadda ya kamata,
Saida yaji tayi bacci sannan shima yasamu zarafin yi. Dayake kusan kwana akayi ana ruwa sai karfe 6 harda wani abu ya iya tashi,
Yana zaune bayan ya idar da salla Hafsat tatashi, brush tashiga bathroom tayi tafito ta kunna risho ta dora ruwan wanka,
Sam takasa kallon koda gefen da yake zaune,
"Masak'iya babu magana? Ya saka?"
Murmushine ya subuce mata saboda jin abinda yace sai yanzu tagane ashe shidinma ya iya tsokana,
"Ai wallahi jiya ka tsoratani"
Murmushi yayi yakoma ya kwanta,
"Ke dince ai gani nayi kinfi bawa sakarki muhimmanci fiyeda barcinki.."
Ruwan wankanta ta juye ta dora wani tashiga wanka.
Duk da dai yanata janta da magana amma bata sake dashi ba sosai saboda yanzu har ma tafi jin kunyarshi fiyeda jiya, tashi tayi da niyyar fita zuwa dakin maman amir,
"Ina zakije?" Taji ya tambayeta,
"Dakin maman amir zanje"
"Shikenan to nima bari intashi inleka kofar gida inzauna tunda kema fita zakiyi"
Murmushi tayi tafita, tashi shidinma yayi yasa takalminsa yafita kofar gida wanda bama wai taba fitowa yayiba tun zuwansu unguwar sai yau,
Kan wani dan dutse yasamu yazauna, yana zama ko minti 5 baiyi ba wasu mutane sukazo a mota kimanin su biyar suka kamashi suka saka a mota suka tafi dashi......
*_Ummi Shatu_*👌🏻
© *HASKE WRITERS ASSO.*
_(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
_Kuna ina? Group members na Duniyar makaranta group 1&2 wannan shafin mallakinku ne domin jin dadinku...!_
*36*
***Kafin ta k'arasa wurin yusleem tayi karfin halin tsaida hawayen dake yi mata ambaliya akan kuncinta,
Murmushin karfin hali ta kakaro tayi lokacin da ta isa wurin yusleem,
"Yaya yusleem tashi muje..., anjima zan dawo na sai maka maganin saboda yanzu kudin hannuna bai kai ba"
Kallonta yayi yana jingine ajikin kujerar dake jere acikin reception din,
"Nawa ne?"
"Ka tashi muje kawai yaya yusleem..."
Bai sake yin magana ba yatashi, hannunshi ta rike suka fita, suna fita suka samu keke napep suka shiga,
Lokacin da suka koma gida ruwan zafi kadai ta dafa mishi domin baya iya cin abinci komai yaci sai yayi amansa, tana kokarin fita maman amir ta aiko mata da dan wake,
Kasa zaunawa taci tayi saboda idan har ba kudin nan taje ta nemo ta siyowa yusleem magani ba hankalinta bazai taba kwanciya ba,
Wurin kafintocin da suka siyi kujerunta takoma tasake kai musu tallar dayan kujerun nata na babban falo babu bata lokaci suka tafi gidan taje ta bude musu,
Duk haduwar kujerun nan da kyawunsu amma sai kafintocin sukayi mata tayin wulakanci wai dubu 60 zasu siya, kin siyarwa tayi nan suka kara dubu goma yazama dubu saba'in,ganin kudin basu cikaba yasata fito musu da wani show glass dinta wanda aka zuba mata humra da turaren wuta aciki, dubu goma sha biyar suka siya,
Saida suka fitar da kayan sannan ta rufe gidan tatafi, kai tsaye asibitin da sukaje da yusleem ta koma taje pharmacy ta siyo mishi maganin sachet daya,
Lokacin data koma gidan samunshi tayi yana bacci dan haka ta ajiye mishi maganin ta shiga wanka tafito, harta shirya bai tashi ba sai da ta idar da salla sannan taji motsinshi, juyawa tayi ta kalleshi,
"Sannu yaya yusleem"
"Yawwa, kin dawo?"
"Nadawo lokacin kana bacci.."
Mikewa tayi taje kusa dashi ta zauna,
"Yaya yusleem ga maganin nasiyo maka"
Kallonta yayi bayan ya gyara zamansa,
"A ina kika samo kudin da kika siyo?"
"Yaya yusleem kujerun nan naje nasiyar, lafiyarka yanzu ni tafi min komai.."
Hannunshi ya dora akan nata,
"Amma meyasa kika zabi sayar da kayanki? Ba ga nawa kayan ba wayoyina da laptop dina"
Girgiza masa kai tayi,
"Nawa kayanma naka ne, sannan nasan yanzu aduniya baka mallaki komai ba sai wayarka da laptop wannan dalilinne yasa bazan bada goyon bayan mu siyar dasu ba.."
"Nanah agaskiya ban san da wanne baki zan yimiki.."
Saurin rufe masa baki tayi bata barshi yakarasa ba,
"Inbaka maganin kasha yanzu ko zaka dan ci abincin da Maman amir ta Kawo min?"
"Bazan ci komai ba, bani maganin kawai nasha"
Tashi tayi ta dauko mishi ta hado da ruwa, abin mamaki kwata kwata kwayoyin maganin kwallo 6 ne aciki bamasu wani yawa bane sai dan karen tsada abinda yayi mutukar tayar da hankalin Hafsat,
Saida taga yasha maganin sannan ta dauko dan waken da maman amir takawo mata taci,
Hannu ya mika mata bayan tagama cin abincin ya kwantar da ita akusa dashi, kasa kasa yake yi mata magana suna yin yar hira.
Tunda Hafsat taga yakusa shanye maganin hankalinta yatashi nan tasake komawa wurin kafintoci ta sayar musu da gadajenta gaba daya taje ta siyo mishi magunguna saboda sam bata son ta doshi umminta ko abbanta da lalurar yusleem domin tasan asirinsu yana iya fallasa,
Haka taci gaba da daga kayanta tana sayarwa tana siya masa magani wanda yanzu haka bata da komai domin hatta su fridge dinta da sauran kayan kallonta duk ta siyar ta hada kan kudin ta ajiye wani kuma ta saiwa yusleem magani, yanzu abu dayane ke damunta shine kullum yusleem yana shan magani amma sauki baya samuwa kuma har yanzu baya iya cin abinci sai ruwan zafi gashi kusan 3weeks da zuwansu asibitin,
Sake shiryawa sukayi suka koma asibiti ganin dr sufyan, bayan yagama dudduba yusleem sun kama hanyar fita har sun kai kusa da gate Hafsat ta dakatar da yusleem,
"Yaya yusleem tsaya zo mukoma wurin dr akwai abinda nake son fada mishi"
"To Nana shiga kifito mana, bari injiraki anan"
Komawa office din dr sufyan Hafsat tayi, zaune tasameshi yana rikeda cup yana kurbar tea,
"Madam ya akayi?"
"A'a babu komai likita dama cewa nayi ko zaka sauya mana wani maganin saboda wannan din yayi tsada da yawa kuma har yanzu bai warkeba gashi baya iya cin abinci..."
Tunda tafara jawabi ya kura mata ido baya ko kiftawa har saida ta gama, ajiye cup din dake hannunshi yayi ya dora hannuwanshi akan table,
"Wato madam abinda zaki fahimta shine mijinki dan homo sexual ne wanda kusan lalurar ma taci karfinsa so dole sai magani mai karfi zai rinka sha, wannan maganin ba ako ina ake samunsa ba saboda tsadarshi dan inajin ma gaba daya garin nan baifi chemists guda uku zaki samu ba wadanda suke kawoshi, amma ni zan taimaka miki zan rinka baki maganin free mutukar zaki amince da abinda zan fada miki.."
"Likita ni sassauci nake son kayi mana ka sauya mana wani maganin wanda bai kai wannan tsada ba.."
"To ai madam condition din da mijinki yake ciki yanzu dole irin wannan maganin zai rinka sha,amma ni zan taimaka miki.."
"To nagode dr, nagode madalla.."
"A'a ai ba wani abu bane, zan baki card wanda yake dauke da address din gidana dake cikin G. R. A. Governor road.." Yakarashe maganar yana lasar lips dinshi,
Sai lokacin Hafsat ta fahimci inda maganar tashi ta nufa,
"Dr aini ba yar iska bace sannan banyi kamada matan banza ba wadanda zasu iya cin amanar mazajensu ba..."
Hannu ya daga mata,
"Amma shi mijin naki meyasa yaci taki amanar yaje maza suka bata masa rayuwa? Shifa da maza yan uwanshi ma yarinka alaka,Bari infada miki gaskiya kidaina wahalar da kanki akan mijunki domin situation din da yake ciki yanzu bazai taba kallonki a matsayin mace ba bare har ya iya kusantarki saboda lalurar dake tare dashi, gaba daya bayanshi yakusa lalacewa domin sperm din dake shiga ciki babu wurinda zai fice shine sai yarinka taruwa yana taruwa har idan yakai wani stage sai wurin ya lalace har tsutsotsi su rinka fita ta wurin dan haka kidaina wahalar da kanki abanza, ni zan rinka bashi magani kyauta duk da tsadarshi mutukar kin amince da bukatata domin nan asibiti nane wadannan magungunan kuma tun daga India nake iyo ordersu ake kawo min.....!"
Sassauta muryarshi yayi cikeda yaudara da son janyo hankalinta,
"Kinga maimakon ki zauna kina yimasa wahala bayan bazai iya amfana miki komai ba gara kisamu wanda zai rinka debe miki kewa duk lokacin da kika so...!.
*_Ummi Shatu_*👌🏻
© *HASKE WRITERS ASSO.*
_(Home of expert & perfect writers)_
*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
_Dedicated to MISS XOXO_
_Kuna ina? Group members na Duniyar makaranta group 1&2 wannan shafin mallakinku ne domin jin dadinku...!_
*36*
***Kafin ta k'arasa wurin yusleem tayi karfin halin tsaida hawayen dake yi mata ambaliya akan kuncinta,
Murmushin karfin hali ta kakaro tayi lokacin da ta isa wurin yusleem,
"Yaya yusleem tashi muje..., anjima zan dawo na sai maka maganin saboda yanzu kudin hannuna bai kai ba"
Kallonta yayi yana jingine ajikin kujerar dake jere acikin reception din,
"Nawa ne?"
"Ka tashi muje kawai yaya yusleem..."
Bai sake yin magana ba yatashi, hannunshi ta rike suka fita, suna fita suka samu keke napep suka shiga,
Lokacin da suka koma gida ruwan zafi kadai ta dafa mishi domin baya iya cin abinci komai yaci sai yayi amansa, tana kokarin fita maman amir ta aiko mata da dan wake,
Kasa zaunawa taci tayi saboda idan har ba kudin nan taje ta nemo ta siyowa yusleem magani ba hankalinta bazai taba kwanciya ba,
Wurin kafintocin da suka siyi kujerunta takoma tasake kai musu tallar dayan kujerun nata na babban falo babu bata lokaci suka tafi gidan taje ta bude musu,
Duk haduwar kujerun nan da kyawunsu amma sai kafintocin sukayi mata tayin wulakanci wai dubu 60 zasu siya, kin siyarwa tayi nan suka kara dubu goma yazama dubu saba'in,ganin kudin basu cikaba yasata fito musu da wani show glass dinta wanda aka zuba mata humra da turaren wuta aciki, dubu goma sha biyar suka siya,
Saida suka fitar da kayan sannan ta rufe gidan tatafi, kai tsaye asibitin da sukaje da yusleem ta koma taje pharmacy ta siyo mishi maganin sachet daya,
Lokacin data koma gidan samunshi tayi yana bacci dan haka ta ajiye mishi maganin ta shiga wanka tafito, harta shirya bai tashi ba sai da ta idar da salla sannan taji motsinshi, juyawa tayi ta kalleshi,
"Sannu yaya yusleem"
"Yawwa, kin dawo?"
"Nadawo lokacin kana bacci.."
Mikewa tayi taje kusa dashi ta zauna,
"Yaya yusleem ga maganin nasiyo maka"
Kallonta yayi bayan ya gyara zamansa,
"A ina kika samo kudin da kika siyo?"
"Yaya yusleem kujerun nan naje nasiyar, lafiyarka yanzu ni tafi min komai.."
Hannunshi ya dora akan nata,
"Amma meyasa kika zabi sayar da kayanki? Ba ga nawa kayan ba wayoyina da laptop dina"
Girgiza masa kai tayi,
"Nawa kayanma naka ne, sannan nasan yanzu aduniya baka mallaki komai ba sai wayarka da laptop wannan dalilinne yasa bazan bada goyon bayan mu siyar dasu ba.."
"Nanah agaskiya ban san da wanne baki zan yimiki.."
Saurin rufe masa baki tayi bata barshi yakarasa ba,
"Inbaka maganin kasha yanzu ko zaka dan ci abincin da Maman amir ta Kawo min?"
"Bazan ci komai ba, bani maganin kawai nasha"
Tashi tayi ta dauko mishi ta hado da ruwa, abin mamaki kwata kwata kwayoyin maganin kwallo 6 ne aciki bamasu wani yawa bane sai dan karen tsada abinda yayi mutukar tayar da hankalin Hafsat,
Saida taga yasha maganin sannan ta dauko dan waken da maman amir takawo mata taci,
Hannu ya mika mata bayan tagama cin abincin ya kwantar da ita akusa dashi, kasa kasa yake yi mata magana suna yin yar hira.
Tunda Hafsat taga yakusa shanye maganin hankalinta yatashi nan tasake komawa wurin kafintoci ta sayar musu da gadajenta gaba daya taje ta siyo mishi magunguna saboda sam bata son ta doshi umminta ko abbanta da lalurar yusleem domin tasan asirinsu yana iya fallasa,
Haka taci gaba da daga kayanta tana sayarwa tana siya masa magani wanda yanzu haka bata da komai domin hatta su fridge dinta da sauran kayan kallonta duk ta siyar ta hada kan kudin ta ajiye wani kuma ta saiwa yusleem magani, yanzu abu dayane ke damunta shine kullum yusleem yana shan magani amma sauki baya samuwa kuma har yanzu baya iya cin abinci sai ruwan zafi gashi kusan 3weeks da zuwansu asibitin,
Sake shiryawa sukayi suka koma asibiti ganin dr sufyan, bayan yagama dudduba yusleem sun kama hanyar fita har sun kai kusa da gate Hafsat ta dakatar da yusleem,
"Yaya yusleem tsaya zo mukoma wurin dr akwai abinda nake son fada mishi"
"To Nana shiga kifito mana, bari injiraki anan"
Komawa office din dr sufyan Hafsat tayi, zaune tasameshi yana rikeda cup yana kurbar tea,
"Madam ya akayi?"
"A'a babu komai likita dama cewa nayi ko zaka sauya mana wani maganin saboda wannan din yayi tsada da yawa kuma har yanzu bai warkeba gashi baya iya cin abinci..."
Tunda tafara jawabi ya kura mata ido baya ko kiftawa har saida ta gama, ajiye cup din dake hannunshi yayi ya dora hannuwanshi akan table,
"Wato madam abinda zaki fahimta shine mijinki dan homo sexual ne wanda kusan lalurar ma taci karfinsa so dole sai magani mai karfi zai rinka sha, wannan maganin ba ako ina ake samunsa ba saboda tsadarshi dan inajin ma gaba daya garin nan baifi chemists guda uku zaki samu ba wadanda suke kawoshi, amma ni zan taimaka miki zan rinka baki maganin free mutukar zaki amince da abinda zan fada miki.."
"Likita ni sassauci nake son kayi mana ka sauya mana wani maganin wanda bai kai wannan tsada ba.."
"To ai madam condition din da mijinki yake ciki yanzu dole irin wannan maganin zai rinka sha,amma ni zan taimaka miki.."
"To nagode dr, nagode madalla.."
"A'a ai ba wani abu bane, zan baki card wanda yake dauke da address din gidana dake cikin G. R. A. Governor road.." Yakarashe maganar yana lasar lips dinshi,
Sai lokacin Hafsat ta fahimci inda maganar tashi ta nufa,
"Dr aini ba yar iska bace sannan banyi kamada matan banza ba wadanda zasu iya cin amanar mazajensu ba..."
Hannu ya daga mata,
"Amma shi mijin naki