Showing 51001 words to 54000 words out of 70255 words

Chapter 18 - ALWASHI BOOK 1 COMPLETE by Ummi Aisha .txt

23 Dec 2024

3918

hakan baisa ta saki fuskarta ba,sassauta rikon da yayi mata yayi,


"Baby ashe haka kike da kishi shine ban saniba?"


Sake bata fuska tayi ta zame daga rikon da yayi mata, fita tayi gaba daya daga cikin dakin tanufi falo tana tafiya tana kokarin zuge zip din rigarta, tana zama mami na shigowa,


Sannu da zuwa tayi mata ta karbi kayan dake hannunta, kinkimar kayan da mamin tazo dashi hafsat tayi takai cikin dakin mami tafito lokacin har yusleem yafito yana zaune kusa da mamin,


Ko kallonshi batayi ba tawuce tazauna, dan kallonta yayi ya rausayar dakai alamun ban hakuri, dauke kanta tayi taki kallonshi,


"Mami dan Allah kibawa yarinyar nan hakuri naga sai fushi take dani daga yimata wasa....." Tajiyo yusleem yana fadawa mami,


"Ahh fushi kuma?" Mami ta tambaya, juyawa tayi ga hafsa,


"Hafsa meya faru??"


Murmushi hafsa tayi cikeda jin kunya tace, "Allah mami ni babu komai ba fushi nakeba"


"Wallahi mami karya take yi fada mukayi saboda wai kawai nayi mata wasa nace zata rakani zance wurin budurwata..."


Jin abinda yace yasa mami yin murmushi tatashi ta wuce kitchen wurin kuku tabarsu afalon saboda ta fahimci maganarsu ce ba tataba,


Ganin mami tafita yasa yusleem kallonta yana gyarawa hularshi karinta,


"Wallahi Allah hafsa wasa nake yimiki, wallahi ni banida wata budurwa kin san dai bazan rantse miki akan karya ba.."


Jin abinda yace yasata sakin ranta kadan amma bawai dan ta huceba sai dai ko babu komai zuciyarta ta danyi sanyi domin ta tabbatar da gaskiyar abinda yafada tunda har ya rantse mata,


Tashi yayi yafita saboda jin batayi masa magana ba, tunda yatafi bata kara jin motsinshi ba har karfe 2 narana, suna zaune suna cin abinci taji yakira mami awaya,


"To shikenan bari mugama sai tazo, ehh tana nan zuwa" mami tafada sannan takatse wayar tajuya tana kallon hafsa,


"Yusleem ne wai idan kin gama kije ki karbo mana kayan tsarabarmu, kiji wani kinibibi tun dasafe bai bamu ba sai yanzu..."


Murmushi hafsa tayi saboda tagano wayonshi kawai son ganinta yake shine ya bullo tanan,


Saida mami tasake tuna mata bayan sun gama cin abincin sannan ta tashi tatafi, baya cikin falo dan haka tawuce ciki, akan gado ta hangoshi zaune yana daddanna wayarshi,


"Mami tace kana kirana, gani.."


"Zo..."


Karasawa tayi gaban gadon ta tsaya batare data kalleshiba tun bayan kallon farko da tayi masa saboda daga shi sai gajeren wando da farar vest iya shaddar da yasaka kawai yacire,


Hannunshi ya mika ya kamo nata ya fisgota da karfi, babu zato tajita tafada kanshi, matseta yayi yana kallonta fuskarshi dauke da murmushi, sam baya gajiya da lalubarta dan haka nan take yafara,


Duk da tana dan fushi dashi amma hakan baisata juya masa baya ba,soyayya ya nuna mata sosai ita har mamakinshi ma tayi,


"Baby wallahi bana gajiya dake,kefa kina gajiya dani...?"


Shiru tayi masa ta dauke kanta cikeda kunya,


Hancinshi yagoga ajikin nata,


"Uhm...?"


Shirun tasake yimasa, hancinta yaja tareda lakuce mata shi yana murmushi,




"Bacci nake son ki dan tayani baby zuwa anjima sai kitafi wurin mamin ko?"


Bai jira amsarta ba ya rungumeta tsam tsam ajikinshi yana shafa sumar kanta wacce tasha gyaran saloon......






*_Ummi Shatu_*👌🏻


© *HASKE WRITERS ASSO.*_(Home of expert & perfect writers)_










*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_






_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_






_DEDICATED TO MISS XOXO_






_Fatan alkhairi ga yan zauren babie isah, hakika ina mutukar yinku kamar yadda kuke yina,shafin yau nakune kyauta..._






*49*








***Ahankali ya tashi zaune har lokacin yana rikeda ita,


"Menene kike yimin dariya?"


"Babu komai.."


"Ban yarda ba"


Wata dariyarce tasake subuce mata,


"Nasan abinda kike yiwa dariya shikenan, anjima ki shirya zaki rakani unguwa"


Dadine taji ya kamata shiyasa fuskarta tasake fadada da farin ciki,


"Tom Allah yakaimu, amma ina zan rakaka?"


"Zance..." Yabata amsa tareda kokarin sauka daga kan gadon, saurin rikoshi tayi saboda jin abinda yace,


"Zance?" Ta maimaita abinda yace cikin sigar tambaya,


"Ehh ko bakya son inyi miki kishiya?"


Shiru tayi masa tasakeshi, dan kwalinta da rigarta da sauran kayanta wanda yayi mata fatali dasu tabi ta tattara ta nufi wurin drewar kaya ta tsaya,


Dan kallonta yayi yasaki murmushi domin bai taba ganin fushinta ba sai yau,


Tashi yayi yaje gabanta tana tsaye tana kokarin saka riga, kunnuwanshi duka guda biyu ya rike,


"Am sorry nanah hafsat..."


Bata kulashi ba taci gaba da abinda takeyi, hannuwanta yarike,


"Nace kiyi hakuri wallahi dawasa nake yi miki.."


"Ni kadaina bani hakuri saboda ba fushi nayiba"


Rungumeta yayi gaba daya ajikinshi yana murmushi,acikin kunnenta yafara yimata rada,


"Gidan su Ummi fa nake son ki rakani daga nan sai muje gidansu kawarki Maman amir"


Duk da taji dadin zata je gidansu da gidan su maman amir hakan baisa ta saki fuskarta ba,sassauta rikon da yayi mata yayi,


"Baby ashe haka kike da kishi shine ban saniba?"


Sake bata fuska tayi ta zame daga rikon da yayi mata, fita tayi gaba daya daga cikin dakin tanufi falo tana tafiya tana kokarin zuge zip din rigarta, tana zama mami na shigowa,


Sannu da zuwa tayi mata ta karbi kayan dake hannunta, kinkimar kayan da mamin tazo dashi hafsat tayi takai cikin dakin mami tafito lokacin har yusleem yafito yana zaune kusa da mamin,


Ko kallonshi batayi ba tawuce tazauna, dan kallonta yayi ya rausayar dakai alamun ban hakuri, dauke kanta tayi taki kallonshi,


"Mami dan Allah kibawa yarinyar nan hakuri naga sai fushi take dani daga yimata wasa....." Tajiyo yusleem yana fadawa mami,


"Ahh fushi kuma?" Mami ta tambaya, juyawa tayi ga hafsa,


"Hafsa meya faru??"


Murmushi hafsa tayi cikeda jin kunya tace, "Allah mami ni babu komai ba fushi nakeba"


"Wallahi mami karya take yi fada mukayi saboda wai kawai nayi mata wasa nace zata rakani zance wurin budurwata..."


Jin abinda yace yasa mami yin murmushi tatashi ta wuce kitchen wurin kuku tabarsu afalon saboda ta fahimci maganarsu ce ba tataba,


Ganin mami tafita yasa yusleem kallonta yana gyarawa hularshi karinta,


"Wallahi Allah hafsa wasa nake yimiki, wallahi ni banida wata budurwa kin san dai bazan rantse miki akan karya ba.."


Jin abinda yace yasata sakin ranta kadan amma bawai dan ta huceba sai dai ko babu komai zuciyarta ta danyi sanyi domin ta tabbatar da gaskiyar abinda yafada tunda har ya rantse mata,


Tashi yayi yafita saboda jin batayi masa magana ba, tunda yatafi bata kara jin motsinshi ba har karfe 2 narana, suna zaune suna cin abinci taji yakira mami awaya,


"To shikenan bari mugama sai tazo, ehh tana nan zuwa" mami tafada sannan takatse wayar tajuya tana kallon hafsa,


"Yusleem ne wai idan kin gama kije ki karbo mana kayan tsarabarmu, kiji wani kinibibi tun dasafe bai bamu ba sai yanzu..."


Murmushi hafsa tayi saboda tagano wayonshi kawai son ganinta yake shine ya bullo tanan,


Saida mami tasake tuna mata bayan sun gama cin abincin sannan ta tashi tatafi, baya cikin falo dan haka tawuce ciki, akan gado ta hangoshi zaune yana daddanna wayarshi,


"Mami tace kana kirana, gani.."


"Zo..."


Karasawa tayi gaban gadon ta tsaya batare data kalleshiba tun bayan kallon farko da tayi masa saboda daga shi sai gajeren wando da farar vest iya shaddar da yasaka kawai yacire,


Hannunshi ya mika ya kamo nata ya fisgota da karfi, babu zato tajita tafada kanshi, matseta yayi yana kallonta fuskarshi dauke da murmushi, sam baya gajiya da lalubarta dan haka nan take yafara,


Duk da tana dan fushi dashi amma hakan baisata juya masa baya ba,soyayya ya nuna mata sosai ita har mamakinshi ma tayi,


"Baby wallahi bana gajiya dake,kefa kina gajiya dani...?"


Shiru tayi masa ta dauke kanta cikeda kunya,


Hancinshi yagoga ajikin nata,


"Uhm...?"


Shirun tasake yimasa, hancinta yaja tareda lakuce mata shi yana murmushi,




"Bacci nake son ki dan tayani baby zuwa anjima sai kitafi wurin mamin ko?"


Bai jira amsarta ba ya rungumeta tsam tsam ajikinshi yana shafa sumar kanta wacce tasha gyaran saloon......






*_Ummi Shatu_*👌🏻




© *HASKE WRITERS ASSO.*
_(Home of expert & perfect writers)_








*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat_






*_NA_*
*_UMMI A'ISHA_*






_DEDICATED TO MISS XOXO_








*51*








***Sunkuyar da kanta tayi tana murmushi,


"Ina sauraronka ya yusleem"


"Hakuri zan baki akan rashin baki hakkinki da banayi wannan yana faruwane bisa umarnin da likita yabani saboda har yanzu akwai sauran bacteria atare dani so idan nace zan baki hakkinki to zan iya cutar dake ta hanyar maidaki victim, shiyasa nake mai baki hakuri da kikara dan bani lokaci har zuwa time din da zan koma Cairo naga likita nasan insha Allah lokacin komai yazama normal ina dawowa abinda zan fara yi shine insauke hakkinki inbaki kayanki..."


Juya masa baya tayi cikeda kunya tana murmushi saboda ita dataji yace zasuyi magana a tunaninta wata muhimmiyar magana ce ashe wai wannan zai sanar da ita,


Rungumeta ta baya yayi hancinsa yana shakar daddadan kamshinta,


"Banji kince komai ba Nana hafsa"




Jin tayi shiru yace,


"Uhm?"


"To yaya yusleem me zance? Ni wallahi nazaci wata muhimmiyar magana zaka fada ashe wannan zakace.."


"Wannan ba muhimmiya bace? Wannan maganar ai ni aganina tafi kowacce magana da zan fada miki ayanzu"


"Ni bahaka bane gaskiya"


Murmushi yayi ya juyo da ita,


"Tsakaninki da Allah bakya son inbaki hakkinki?"


Zame jikinta tayi zata fita daga cikin dakin yasake rikota,


"Ai babu inda zakije sai kin amsa min tambayar da nayi miki"


"Kai yaya yusleem, nifa yunwa nakeji"


"Ehh zakice min ko a'a"


"To ehh"


"Ohh dagaske bakya so din kenan ko? Shikenan to bari Indaina wahalar da kaina na sai nasamu lafiya, basai nakoma Cairo dinba sai kawai inzauna muci gaba da zamanmu haka"


Dasauri ta dago ta kalleshi bayan ta zaro idanuwa,


"Haba ya yusleem, haka zaka yita zama da cuta ajikinka?"


Murmushi yayi yaja hancinta,


"Dama ashe karya kike ba gaskiya kika fada ba"


"Nifa ba wannan nake nufiba"


"Ai nariga da nagane wayonki"


"Allah ya yusleem ni bahaka nake nufi ba"


"To naji, ke bakya bukatata kenan?"


Kwacewa tayi daga jikinshi tajuya tana bubbuga kafa, "nidai Allah yaya yusleem kabari"


"Shikenan nabari amma gaskiya ni kullum acikin bukatarki nake"


Hannayenta tasa tarufe fuskarta taki juyowa,


"Tunda ni ba a bukatata bari natafi.."


Juyawa yayi zai fita tabi bayanshi,


Tea tahada masa sannan tazuba mishi sauran kayan soye soyen wanda aka tanada dan karin kumallo,


Har yagama karyawa mami bata fito ba, kallon hafsa yayi,


"Nabar hulata adakinki, jeki dauko min"


Tashi tayi tanufi cikin dakin taje ta dauko hular tadawo,


Hannu ya mika zai karba ta hanashi,


"Zan gwada sa makane ingani ko na iya"


"Tom gwada ingani..."


Wayarshi yazaro saboda jin yar tsuwwarta daga cikin aljihunsa, ganin alh musa mori ne yasashi saurin dagawa, saka masa hular tayi tazaro turaren data boyo tasoma fesa masa ajikinshi, hannunta yarike bayan tagama fesa masa turaren yajata kan cinyarshi, kokarin kissing dinta yake duk da bai gama yin wayar ba, kanta ta ajiye akan kafadarshi tana shafa kasumbarshi, hannun yarike yakai bakinshi,


Zumbur ta mike daga kan cinyarshi saboda jiyo maganar mami da tayi tana kokarin fitowa daga bedroom wanda da alama waya take yi,


Akan kujera tazauna itama mami tazo ta zauna har lokacin bata gama wayarba, saida yusleem yajira tagama sannan yagaidata yafita yana yiwa hafsa wani kallo, "adawo lafiya" tafada ahankali wanda shi kadaine yaji, binshi da kallo hafsa tayi har yafice daga cikin falon.


Acikin mota yazauna yana kallon fuskarshi tajikin mirror, hular da hafsa tasaka mishi yake kallo domin ba karamin kyau yayi ba, tada motar yayi fuskarshi kunshe da murmushi har yaje gidan alh musa,


Kamar jiya yauma hafsa yar gidan alh musa tana tsaye asaman upstairs awani dan corridor tana jiran ganin zuwan yusleem cikin sa'a kuwa saiga motarshi ta kunno kai, murmushi tayi lokacin da taga yafito daga cikin motar yana duba agogon dake daure a hannunshi,


"Fine boy" tafada ahankali tana kallonshi, bata iya dauke idonta daga kanshiba har saida taga kulewarshi sannan ta nufi hanyar saukowa.


Kamar jiya yauma yusleem afalon alh musa ya sameshi yazauna bayan sun gaisa, tashi alh musan yayi yashiga ciki yabar yusleem zaune afalon,


Hafsa ce tashigo dauke da wani kyakkyawan faranti sai fitinannen kamshine ke fita daga jikinta,


Doguwar riga tasa ja mai gajeren hannu tayafa dan karamin bakin mayafi akanta,


Agaban yusleem ta ajiye abincin,


"Ina kwana...?"


"Lafiya lau, yagida"


"Alhamdulillah,bismillah ga abinci"


"Alhamdulillah"


"Haba dai, dan Allah kaci ko babu yawa, please" ta karashe maganar kamar zatayi kuka,


"Ok to nagode"


Juyawa tayi tafita baiyi niyyar cin komai ba amma yahada coffee yasha yana gamawa alh musa na fitowa dan haka babu bata lokaci suka dunguma suka fita.




Karfe 8 nadare suka dawo domin daga yau sun gama zagayen da yakamata suyi saboda duk inda ya dace suje sunje kuma yusleem zai fara fita aiki nanda sati mai zuwa domin alh musa ya gabatar dashi,




Gaba daya hankalin yusleem yayi gida saboda yau wuni guda baiga hafsanshi ba dan haka suna dawowa yaso tafiya gida amma alh musa yahana yace sai sunyi dinner haka ya zauna ba don yasoba, hafsa ce takawo abincin yanzu blue din doguwar rigace ajikinta da dan mayafi, tuwon semo miyar ogu ta kawo musu,


Filet ta dauka ta zuzzuba musu sannan tafita, kadan yusleem yaci yayiwa alh musa sallama yafita,


Abin mamaki koda yaje motarshi saiyaga tayoyin gaba daya sun sace babu iska motar tayi kasa, tsayawa yayi yana duban motar cikeda mamaki,


"Ya yusleem lafiya kuwa?" Yajiyo zazzakar muryarta daga bayanshi,juyawa yayi ya kalleta,


"Lafiya lau, tayoyin motar ne suka sace..."


"Ayya to yanzu ya za ayi? Gashi dare yayi balle inkira maka bakanike dinmu.."


"Ah babu damuwa bari kawai zanje insamu keke napep so gobe sai nazo da bakanike"


"A'a kabari inyi dropping dinka mana ko kuma inbaka motata sai katafi da ita gobe ka Kawo min"


"Karki damu babu komai"


"A'a wallahi gaskiya bazaka hau keke napep ba da daren nan,ka karbi motata dan Allah katafi da ita, haba mana ya yusleem yaushe da ajinka da komai zaka wani tafi a keke napep..."


Tsayawa yayi yana kallonta yanda ta tubure sai yatafi da motarta, shi abinma dayafi bashi mamaki yanda akayi ta rike sunanshi tamau abakinta tamkar itace ta rada mushi ga wata shagwaba da take yimasa,


"Ya yusleem please say something.."


"Am ina ganin basai na karbi mot...


"Please ya yusleem don't say bazaka karbi motata ba, please ban son wani abu yafaru dakai"


Daga mata kai yayi alamun takawo key din, juyawa tayi zuwa cikin gida mintuna kadan sai gata tafito, yana tsaye yana bin tangamemen tsakar gidan da kallo wanda ya wadatu da shuke shuke da hasken fitilu kamar rana,


"Gashi" ta mika masa tareda dan rissinawa, karba yayi yana jiran ta nuna mishi motar,


"Ga motar can, the last one din"


Parking space din yaje wanda ke dankare da lafiyayyun motoci hadaddu, takarshen ya bude kamar yadda tafada, ash colour ce motar kirar Mercedes Benz mai bakaken glass,shiga yayi yabawa motar wuta ya fito, tana tsaye tana kallonshi har yazo saitinta, kasa yayi da tintac glass din yaleko,


"Nagode sai goben, thank you"


"Don't mention it, Allah yakaimu"


Sai da taga fitarshi daga cikin gidan sannan tanufi ciki cikeda murna domin dama tana neman hanyar da zata samu tayi magana dashi sai gashi tasamu cikin sauki....
















*_Ummi Shatu_*👌🏻




© *HASKE WRITERS ASSO.*








*ALWASHI...!*💍
_(Labarin Hafsat)_








_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_






_DEDICATED TO MISS XOXO_




_Fatan alkhairi ga kawata Billy Galadanchi ina mutukar yinki..._








*52*






***K'arfe 8:30 yusleem yashiga cikin gidansu daidai lokacin da yashiga yahango hafsat itada khadija suna tsaye jikin motar khadijan suna hira,


Fitowa yayi hannunshi rikeda robar ruwa, jikinshi gaba daya ya kamu da daddadan kamshin dake cikin motar Hafsat domin wani irin fitinannen kamshi ne shi ba turaren wuta ba shi ba perfume spray ba,


Ganin yusleem yasa hafsa jin mamaki domin a iya saninta yanzu basuda mota irin wannan,


Wani kallo khadija tabishi dashi lokacin da yazo daidai kusa dasu, gaisheshi tayi ya amsa batare da yatsaya ba bare ya kalli inda take, dan jijjiga kai tayi tana mamakin takamarshi domin har yanzu wannan jijji da kan nashi yana nan bai sauka ba saima karuwa da yasake yi,


Sallama sukayi tatafi ita kuma hafsat tawuce ciki, a bakin kofa taganshi tsaye da alama ita yake jira, tana zuwa kusa dashi taji ya rungumeta, kissing dinta yafara yi,


"Ya yusleem daga dawowa?"


"Ehh mana barka da dawowa nake baki ko bakya so?"


Murmushi tayi tarufe fuskarta, hannunshi yasakala a kugunta yana fuskantarta,


"Yau wuni guda ban gankiba, ke amma babu ruwanki ko, ko ma damuwa bakiyi ba"


"To ai nasan duk acikin aikine, naganka ma da sabuwar mota tawaye?"


Shiru yayi yarasa amsar da zai bata domin yasan idan yafada mata gaskiyar abinda yafaru kila za a iya samun matsala,


"Uhm yaya yusleem?" Tafada tana wasa da clips din dake jikin rigarshi,


"Motar gidan alh musa ce na aro saboda ta mamin da naje da ita tayoyinta sun sace.."


Murmushi yaga tayi tareda jan dogon hancinshi abinda bata taba yiba,


"Ban yarda dakaiba" shine abinda tace tareda kokarin tafiya, sake kankameta yayi yana sinsina wuyanta,


"Duniya tazo karshe tunda gashi hafsa tafara karyata ni"


Dariya ce tazo mata saboda jin abinda yace


"Ni ban isa inkaryata yaya yusleem ba, yanzu ni duk bama wannan ba zo muje kayi wanka sai kafito kaci abinci"


Jin abinda tace yasashi dan murmusawa,


"Yawwa Nana hafsa na, zo muje tare to"


Tana makale ajikinshi suka nufi part din su Abdul, suna zuwa balcony yayi sama da ita yabude part din suka shiga, har cikin bedroom yaje da ita ahaka, asaman gado ya ajiyeta tareda binta,


"Gaskiya wata yarinya tafara nauyi, mami tana bata abinci tana koshi"


Murmushi tayi tashafo kanshi wanda ke kwance bisa kirjinta,


"Kuma kaga ko rabinka banyi ba fa"


"Ahh karya kike da ace akwai scale da angwada"


"To agwada"


"To agwada mana" yafada tareda dago kanshi yana kallon fuskarta,


"Tayaya?" Ta tambayeshi,


"Zamuje agwada kibari sai nasamu lokaci, yanzu tashi ki hada min ruwan wankan..."


Tayar da ita zaune yayi tashiga cikin bathroom shikuma yasoma cire agogon hannunshi, fitowa tayi tasameshi tsaye yana jiranta bayan tahada mishi ruwan,


"Sauranki cire wannan.." Yayi maganar yana nuna mata kayan jikinshi, kunya taji ta kamata domin bata taba cire mishi kayaba amma saita daure, clips din rigarshi tasoma cirewa nan taji ya matseta ajikinshi har suna jiyo bugun zuciyar junansu,


"Yaya yusleem easy mana.."


Sassauta rikon da yai mata yayi,cire mishi kayan tayi tabarshi da na ciki kadai.


Ahankali taji yafara zuge zip din dake jikin rigarta,saurin kallonshi tayi,


"Lafiya?"


Langabar da kanshi yayi,


"Tare zamuyi dan Allah karkice a'a"




Kasa tayi da kanta nan ya kinkimeta yayi cikin bathroom din da ita, duk jinta tayi atakure saboda sam bata shiryawa wankan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login