Showing 1 words to 3000 words out of 71253 words

Chapter 1 - YANCINA KO BUDURCINA COMPLET by Ummi Muhammad Usman.doc

??ࡱ?>?? \???????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????Y????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F]WordDocument?????0Table????????Data
???????????????????? P??> KSKS??v???????pp? ? ? ? ? ? ?,??? ??
?
?
?
?
?
?
?
?
$]
?
*p? ? ?
?
? ? ? ? ?
9
?? 9
?
? ?
9
? ?
?
? ?  yancina ko budurcina


Writing by

Umme Muhammad hassan

??.\???a love story hot romantics ???a??.\

Please matan aure kadai banda yanmata duk budurruwar data karanta ba ruwa na.

Ya Allah ka gafartawa iyayanmu kai wa rayuwar mu albarka ka shirya mana zuri.a ameen??R0???_


Free page 1??_/Q C?&
{ 2??_/Q

Tunda aka sanyani a motar har zuwa gidan kuka nake matsananci bansan munzo ba sai da naji iya takama hannuna da nufin
Na fito tare da kara rukumkume iya Ina kuka me cin zuciya.
ta K'ara Jana jikinta ta rumgume babu me lallashina da tausayamin idan ba ita din ba.
Gaba daya harabar gidan da muka tsaya ta kaure da bud'a da hayaniyar mutane ga dukkan alamu babban gidane irin me dauke da sassa daban daban wani babban shashi aka nufa da ni ga dukkan alamu shashin iyayansa ne.
Kyaukyawar tarba sukai mana tare da yimin nasiha mai shiga jiki akan zaman aure sannan daya daga cikin matan tai mana jagora zuwa falon me gidan ALH isma.il mutumin kirki me mutumci da san jama.a
Shima nasiha ya dingayi akan zaman aure da muhimmancin hakuri a zaman aure mutane da yawa da ke cikin falon sun yaba da halin dattako na wadannan mutanan yaimin kyauta ta girma tare d sanyamin albarka da addu.ar samun zaman lafiya me d'orewa awajen Allah.
Da ganan aka kaini 'bangaren da Zan zauna tare da kayan suyan baki akwati 6 mutane sunyaba da tsarin gidan da kuma yanda aka k'awatashi da kayan alatu tundaga falon har zuwa bedroom din da aka nunamin amatsayin nawa mallakina.
Gida kam agaskiya yayi yayi kyau alhamdulillah abinda wasu da yawa da ga cikin mutanan da suka rakoni suke cewa mama zainabu kuwa in banda kalle kalle da tabe baki babu abinda take zuciyarta har wani zafi take saboda hassada da bakin ciki
Da tasan irin daular da zan shiga kenan dabata bari anyi auran nan ba dan zuciyarta cike take da kunci da takaicin ganin irin babban family da na shigo dan babban burinta arayuwa da farin ciki shine ganin rayuwata talalace ta tagayyara.
Duk da bataga yanda ta so ba amma tai farin ciki ganin ban sami wanda na so ba kasan cewar dare yafara shine dalilin da basu dadeba akace sufito amai dasu na rude da naga da gaske tafiya zasuyi subarni narik'e iya Ina kuka me ban tausayi hankalina yai k'ololuwar tashi duk Wanda yake gurin nan saida ya tausayamin.
Iyama kukan take tana lallashina da kalamai masu tausasa zuciya sai da k'yar tayakiceni daga jikinta tafice tana fadin sai hakuri Fatima haka rayuwar ya macce ta gada.
Nazube agefen gado Ina me cigaba da kuka me tsuma zuciya daya daga cikin k'annansace tazo ta rumgumeni tana lallashi na har saida taga na tsagaita da kukan da nake.
Yammata da damane suka zagayeni suna bani labarai badan komaiba saidan San ganin nasake suma basuwani jima sosai ba suka gudu suka barni ni kad'ai tsorona ya ya Kara tsananta ganin duk girman part dinnan nikadaice.
Gabana babu abinda yake sai dukan uku uku gashi babu motsin kowa agidan sai kukan tsintsaye balle insanya ran wani ze lekoni
har wajen dayan dare babu motsin kowa babu ango babu alamunsa na koma karshen gado na takure inbanda karar bugun zuciyata babu abinda na keji garin yai ashiru ko kukan tsintsayen da nakeji yanzu nadenaji alamar dare yayi nisa.
Dagacan nesa na fara jiyo takun tafiya dif dif dif tsoro ya k'ara kamani jintakun nak'ara kusantoni tuni na tsure na kara makalewa jikin gado zuciyata na bugawa jin ana tab'a kofar ya sanyani sandarewa a zaune tare da furta innanallahi wa Inna ilaihirraji.un ya turo kofar ya shigo har tsakiyar dakin.
Ina makure a inda nake har lokacin zuciyata bata dena bugawa ba
Ya karewa dakin kallo sannan ya maida dubansa inda nake takure ya kalleni tundaga sama har kasa ya kauda kansa tare da jan tsaki.
Azuciyarsa kuwa yana tunanin ta yayama ze iya rayuwar aure da wannan mitsitsiyar yarinyar kwata kwata bashi da buri ko tsarin San auran yarinya karama me matsa kaitan shekaru da karancin wayewa kwata kwata shi yarinyar ba tai masaba saboda bata daga cikin irin tsarin maccen da ya ke son aure.
Dubi yanda ta wani lullu'be Kai sai kace wata matar kauye ya sake Jan tsaki tare da kallon inda take gaba daya baida tsarin auran yarinya me kananan shekaru dan babu abinda suka iya sai tsabar kazanta basu iya gyaran jikin subama balle gidan da suke ciki balle har su iya kula da wani megida.
Ya karajan tsaki me mutukar sauti sannan ya da ka mata tsawa keee zonan arude na sulmiyo daga kan gadon da nake zaune nazo gabansa na tsuguna tare da yun kasa da kaina jikina na faman rawar razanani da tsawar tai.
Da kaukausar murya yace ki dago kanki ki kalleni sai wani kunkunshe kai kike sai kace tsohuwar munafuka
Sakeyin kasa da kaina nayi yayinda zuciyata ta cigaba da bugawa da karfi.
Ki dago idanunki ki kalleni nace ya fada cikin yar tsawa afirgice na dago na kalleshin cikin matsanancin tsoronsa da ya kamani .
Kyaukyawan matashine farine sosai dogo me cikakkiyar k'iba amma ba lukutiba me zagayayyen baya me shafaffan ciki sannan me faffadan kirji ma.abocin yalwar gashi abangaren kyawun fuska kuwa ni sai ince bantaba ganin namiji me kyawun Saba daka kalleshi kaga mutum me tsafta ma.abocin San kamshi koba.a fadaba yanayinsa kadai zai tabbatar maka da hakan.
Na karemasa kallo a abinda be wucce sakanni sittinba na karayin kasa da idanuna
Yasake gyara tsaiwarsa yace kinga na dace dake ne nai saurin girgiza kaina sbd nasan inani ina wannan gentle man din yaci gabada cewa abinda nake so ki sani zuciyata bata sanki bakuma zata taba sanki ba sai illama tsanarki da tai domin kice silar hanani cikar burina auran yarinyar da nake so nake kauna ina me tabbatar miki sai kinyi dana sanin shigowa rayuwata da kikai.
Yajuya yatafi har ya kai bakin kofa yaja ya tsaya cikin isa ya juyu ya fara magana cike da gadara
Banasan ganin kafafunki aduk inda nake sannan banasan gayyar mutane can daban suzo sucikawa mutum gida kedai da kikazamo kaddarata sai ki zauna amma ki sani zakiyi rayuwane mara yanci tare dani ya fice tare da bugo kofar...A??]
{

Please
Comments
Share


Mmn beby nusy.A??]
{A??]
{A??]
{A??]
{A??]
{A??]
{A??]
{


WhatsApp number 07010238476
11/18/21, 11:00 PM - Fiddausi Yunus: ??c??cyancina ko budurcina??c??c


Writing by


Umme Muhammad hassan


??.\???alove story hot romantics???a??.\


Please matan aure kadai banda yan.mata duk budurruwar da ta karanta ba ruwana.


Ya Allah ka gafartawa iyayanmu kaiwa rayuwarmu albarka ka shirya mana zuri.a ameen ??R0???_



Free page 3??_/QC?&
{4??_/Q

Yana fita na fashe da kuka tare da durkushewa a gurin zuciyata cike da tausayin kaina.

Ko sai yaushe zan sami yanci acikin rayuwata.
Matsala daga wannan sai wannan ina ganin na gama da matsalar su Kawu mustapha sai gashi na fada ta mijin aure na.

Nadad'e Ina kukan zuci harma dana fili bansan irin rayuwar da zanyi da mijin da baya sona ba
Ace a ranar da aka kawoni gidan miji aranar zan fara fuskantar kalubalen rayuwa.

Na dad'e Ina kuka mecin zuciya Wanda daga karshe ya haifar min da ciwon kai mai tsanani.
A dole na lallashi kaina na tashi daga gurin nanufi wata kofa dana gani acikin dakin wadda na ke zaton bandakine.

Ina dubawa naga shine na shiga nayi alwala na fito na shin fida sallahyar dana gani gefen gado na tada sallah

Na dad'e ina sallah dan bansan iya adadin raka.o.in da naiba dan sai da naji kafafuna sun k'age tukunna na zauna.

Bayan nai sallama nai istigifari dari salatin annabi Muhammad (s a w) dari bissimillah sha tara fatiha kafa bakwai na cika da kuluwallahu ahad kafa uku suna yan Allah kyawawa 99 sannan na daga hannuna sama na shiga jerowa annabinmu kirari da sunayensa tsarkaka
Ahmadika rabbi ala ni.imatal imani bika washarifil islamilaka wa usalli wa usallim ala kahtimi rasuluka wa katimi ambiya ika sayyidina Muhammad uzinil kairillati istakbalat akhara irsalis sama i lihad yi lardhi walisanissidikin allazi balaga anil hakki muradahu minal khalki.
Allahumma la sahala illamaja altahu sahala wa anta taja alallahu huzzuna wa.iza sha ita sahala sau uku na cika da salatin annabi (s a w)

Na daga hannuna sama cikin zubda hawaye da k'ank'an da kai ga ubangijina.
Ya Allah ya ubangijin sammai da kassai y majibancin al.amurana wanda be Haifa ba kuma ba.a haife shiba.
Lam ya lud walam yulad wa lam ya kullahu kufuwan ahad.
Ya ubangiji ni baiwarkace makaskanciya me dimbin laifuka a gareka ya Allah dan tsarkakakkun suna yenka 99 ya Allah dan kyawawan suna yan da ka baiwa babban masoyinka ba dadinka annabi Muhammad (s a w) ya Allah dan soyayyar da kakewa annabinka ubangiji kabani zaman lafiya agidan aurena ya Allah kabani hakuri da juriya a rayuwata da wannan bawa naka ya ubangiji kada kabashi ikon wulakantani ko musgunawa rayuwata ya Allah ka sanya masa tausayina da kaunata acikin jinin jikinsa ya Allah ubangijin talikai ka kwantar da hankalin mahaifiyata ka bata hakuri da juriyar rashinmu.
Ya Allah ka bayyanar da Dan.uwana aduk inda yake acikin duniyar nan kadawo da shi gida cikin koshin lafiya ya Allah kajikan mahaifina kagafarta mai zunibansa ka haskaka mai ka barinsa da dukkan al.ummar musulmai baki daya ameen ya hayyu ya kayyum na k'arasa da istigifari da salatin annabi na shafa.

Na janyo karamar jakata da na tawo da ita daga gida dama muhimman abubuwanane ammi ta zubomin aciki na dauko al.kur.ani na na bude na fara karanta suratul rahaman cikin ikon Allah duk wata damuwata da fargabata ta kau wata irin nutsuwa ta musamman ta zomin zuciyata tai haske.
Na dade ina karatun alkur.ani kiran sallah asubane ya dakatar Dani na ajiye bayan nai raka.atainil fijir nafilar da akeyi kamin sallahr asuba sannan nabi sallahr asuba a masallacin gidan bayan an idar nayi addu.o.in na na azzakar Dana Saba na kishingida akan dadduma ina lazimi barci yai awon gaba Dani.


Aliyu yana fita daga dakina dakinsa ya nufa zuciyarsa na masa zafi yanajin wani tuk'uk'i aransa idan ya tuna wannan yar yarinyar aka aura masa.
Ya tura kofar dakin wani sansanyan kamshi da sanyin a c suka bigeshi ahankali ya lumshe ido tare da sakin sansanyar ajiyar zuciya ya taka sannu a hankali zuwa wajan wani dan madedaicin table dake tsakiyar dakin ya zube wayoyinsa akai
Ya nufi beth room wanka yayi da ruwa me dan dumi Wanda yaji turarukan wanka masu dadin kamshi yayi alwala sannan ya fito daure da tawol akugunsa karami kuma akansa yana goge kyaukyawar sumar kansa yayinda tautausan gashin kirjinsa me mutukar sheki ke d'il d'i garda ruwa
Ya janyo kujerar gaban mirrow ya zauna mai ya shafa had'eda hadin turarukansa masu sansanyan kamshi ya goge fuskarsa da farar poda sannan ya dauko fararan kayan barcinsa sabbi masu mutukar taushi yasa ya gyara kwantatciyar sumar kansa
kamar Wanda zashi wani guri duk kamshin da yake hakan be hanashi Kara feshe jikinsa da turaruka ba ya kwashe wayoyinsa Kai tsaye gado ya nufa
Ya kwanta tare da yin addu.o in da annabin rahama ya koyar yayin kwanciya bacci
Akwance yake yana mutukarsan barci ya dauke shi amma ina tunanika sun cunkushe mai zuciya hanyar warwarewar matsalolinsa kawai yake nema kidan dake ta shi acikin wayar sadarwarsane ya katsemasa tunani ya danyi tsaki ahalin da yake ciki kwata kwata besan a takura masa.
Ya mika hannu ya dau wayar batare da ya dubaba ya Kara akunne yana fadin hello wake magana?
Hindu dake rike da waya haushine ya Kara kamata cikin fushe tace dama mana dole kace wake magana kenan ma goge numberta kayi?
Wlh haidar kabani mamaki KO a mafarki bantaba zaton zakaimin hakaba daga cewa zakaje gida ka sanar da abbanka batun aurenmu sai kawai inji labarin an daura maka aure da wata ba ni ba wannan shine tukuicin soyayyar daya kamata kabani

Haidar wannan shine ribar soyayyata da Kai
Wato kayi amarya ka manta Dani har inyo maka waya kace wake magana ta k'arasa tare da fashewa da kuka
Yanda take masa kukanne yasa gaba daya yabi ya diririce ya rikice
Da sanyin murya yace please am berry sorry my hindu kiyi hakuri ki dena kukannan sanin kankine banasan kukan macce balle ke dakike ta musamman agareni kukanki yana ta bamin zuciya kiyi shuru ki saurareni inyi miki bayanin dukkan abinda ya faru.
Ahankali ta rage sautin kukan nata sai ajiyar zuciya da take Saki akai akai.
Ya tausasa murya yace haba sweety kinrigada kinsan kingama kama zuciyata ina mutukar sanki aranar da kika sanar dani abbanki ya amince inturo abbana gidanku domin atsaida maganar aurenmu aranar na sanar da umar cewa washe gari zanje gida in sanarwa da abbah umar ya karfafamin gwuiwa akan haka dan haka adaren mukaje mukai biking din jirgi muka biya wajan aiki muka sanar washegari muka tahu kano idan baki mantaba ahanyarmu munyi waya nake sanar dake mun iso kano har mun kusa gida.
muna zuwa tunkamin ingayawa Abba maganarki ya sanarmin yaimin mata har sun tsaida magana ranar daurin aure kadai ake jira na kawo mai maganarki yaki amincewa yace yariga da ya gama magana ba ze canzaba

to ya ya zanyi my hindu mahaifinane dole inyimai biyayya in har ina ne man albarka mutukar bata sa'bawa Shari.a ba
Ta ja numfashi tace to shi kenan my special na fahimceka yanzu ya batun auren mu jikina yayi sanyi naga alamar kamar burina baze cika ba na auranka yanzu kayi amarya tuni zaka manta dani kamanta da alkawarin da ke tsakaninmu.
yai dan murmushe yace my hindu kenan kinsan ina mutukar sanki batun auranmu kuwa yananan babu abinda y canza.
Dan Allah banasan kikara yimin maganar wata banza amarya dan bana Santa bata gabana bata daga cikin irin tsarina....A??]
{



Please
Comments
Share

Mmn beby nusyA??]
{A??]
{A??]
{A??]
{A??]
{


WhatsApp number 07010238476
11/18/21, 11:00 PM - Fiddausi Yunus: ??c??cYancina ko budurcina??c??c



Writing by


Umme Muhammad hassan


Mrs Aliyu jibrin Ali


???a??.\love story hot romantics???a??.\


Please matan aure kadai banda yan.mata duk budurruwar da ta karanta ba ruwa na.



Ya Allah ka gafartawa iyayenmu kaiwa rayuwarmu albarka ka shirya mana zuri.a ameen??R0???_



Free page 5??_/QC?&
{6??_/Q

Kinsan ra.ayina bani da ra.ayin auran yarinya karama.
To bayan hakama garashin ilimi me zurfi kuma bata da wata wayewa dan gaba daya rayuwarta tayitane acikin gidansu da tsukun unguwarsu iliminta kuwa bai wuce secondry ba
To me zan tsinta a rayuwar aure da irin wadannan yaran ehi my Hindu tai murmushi cikin jindadin kalamansa tace um um my special nasan kana tsaranine da kalamanka Dan babu Wanda za.akawowa sabuwar amarya sweet 17 yace ba taimasaba komai muninta da aibun dakake fad'....
Ya katseta da cewa haba my Hindu ki yarda dani kin Riga kinsan innace ina san Abu to ina so har cikin zuciyata idan kuwa nace bana so to shima hakanne.
To me yasa zaka zauna da ita bayan baka santa?
saboda Abbana zanzauna da ita domin abbana amma badan so ba hartsawan lokacinda zata gaji tatafi dan kanta dan bazata ta'bajin dad'in zama daniba.
Hindu taja numfashi tace to am...
Ya katseta da fadin kawai dai kinasan b'atamin raine my hindu inba hakaba me yasa zaki dameni da zancan da bansanji kokad'an ko da yake na fahimci bakya kishinane shiyasa ki da kanki kike yimin zancen wata banza.
Taja ajiyar zuciya tace my special tsananin San danake maka da kishinkane ya hanani barci ya tilas tani yoma waya cikin wannan Daren badan komai ba saidan na girgiza da razana dajin batun auranka.
My special wlh Allah ne kadai yasan halin Dana shiga alokacin da batun auranka ya riskeni nadad'e banji mummunan labari ba irin auranka da wata baniba bantab'a jin matsanancin kishin kaba saida naji ka auri wata baniba na sakankance cewa kainawane ni ka d'ai har.abada Ashe ba haka bane
Duk cikin yan matan dake bibiyarka ba wacce nafi tsana irin wannan yarinyar saboda duk ciki itace tasamu kusanci dakai irin kusancin da nadad'e ina burin samu.

Taja numfashi tace my special ka yarda da irin san da nake maka akanka babu irin abinda bazanyiba Dan cikar burina na auranka babu abinda bazan yiba
Ina nufin Zan iya komai Dan Inga na mallakeka.

Na yarda my hindu abinda nakesan kisani shine ninakine ke kadai har yanzu ki kwantarmin da hankalinki Dan duk rintsi ina tare dake
Tai wani sansanyan murmushi me sauti tace godiya nake my special yanzu sai yaushe zaka dawo inganka kasan farin cikina kwanciyar hankalina inganka atare Dani ganinka nasani nishad'i INA MUTUK'AR SANKA my special?

Nima haka my hindu yanzu Yau she kikesan na dawo my hindu Dan kwanciyar hankalinki shine nawa?
Duk sanda kazabamin zanyi murna ina dai mutukar San ganinka danganinka akusa ze kuremin damuwata.

Yai Dan murmushi me k'ayatarwa yace to shekenen sweety in sha Allah gobe da safe Zan tahu dannima a matse nake dasan ganinki kusa Dani babban burina ganinmu tare ako da yaushe my hindu.

Hindu tai murmushin jin dad'i cikin farin ciki tace na gode my special da san da kake min.
Shima murmushin yai tare da fad'in babu godiya atsakaninmu fatana Allah ya cikama burinmu mu kasance cikin inuwa daya ameen ya Allah ta amsa cike dajin dad'i.
Suka cigaba da hira har zuwa tsakiyar dare sannan sukai sallama da k'yar ganin asuba ta gabato da alkawarin yananan tafe agoben ya ajiye wayar.
Bedad'e da kwanciya ba kiran sallah farko na asuba ya farkar da shi ya tashi yai wanka yai alwala ya tada nafila bayan ya idar yadad'e yana addu.o.I har saida yaji tada sallahr asuba sannan ya ta shi ya fita masallacin da ke jikin gidansu acan yai sallah bayan ya idar ya fito ya hadu da Abba tare dasu umar suma sun fito ya karasa da sauri gurin Abba ya risina yana gaidashi abbah yadago shi tare da mika masa hannu sukai musabaha cikin annuri da farin ciki yace muntashi lafiya haider ya kwanan yarinyata?
Yai Dan murmushin yak'e tare da shafa kansa cike da kunya yace lafiya lau abbah ya jikin naka?

Alhamdulillah ai naji dad'in jikin fiye da kowanne lokaci farin cikin da auranka da yarinyar nan ya sani na ji dadin da bai da adadi.
Alhamdulillah ya fada cike da basarwa kannansa suka fara rige rigen gaisheshi ya amsa cikin kulawa da Dan tsare gida kamar yadda ya Saba.
Ya mikawa umar hannu sukai musabaha Abba yai ciki ya barsu.
Umar yai murmushi yana rike da hannunsa cike da tsokana yace ango kasha mai sai fulala kamshin angonci kake da fatan ka tashi lafiya ya amarya Allah sa dai kabi musu yarinya a hankali Dan yanda kake tuzurun nan na...
Aliyu ya katse shi da jan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login