Showing 30001 words to 33000 words out of 54699 words
Chapter 11 - Mukaddari Ne Daga Allah Complete Hausa Novels By Suhaima Abubakar Shehu.txt
yafaru dake ne" direban yake mata magana sam bata cikin haiyacin ta
Saddarth
_________________________________________
Haka Sana take ta kuka tana fadin nikam bani da sa'a acikin rayuwata kuka take da sumbatu, haka direban tama yanaata magana amma sam batasan yanayi ba,
Siddarth kai tsaye gida yanufa damuwa fal acikin zuciyar sa meyasa wannan yarinyar takeson kashe kanta tabbas zangano, dalilin ta, yana shaga parlo yatar da Raj, Raj magana yama fara masa ina kashiga ne bro ina tajiranka baka dawoba lapiya ko, samun guri Saddarth yayi yazauna, magana yafarayiwa Raj, "Raj ina son sanin gidan su, ina son sanin dalilin kashe kanta, meyasa take son kashe kanta, Raj kaine zaka nimomin ita, Raj dayashiga damuwa yacewacce haka wanda kakeso, nanimo maka ita haka Siddarth yace wanda nataemaka mata daga saman bene, yauma taso kashe kanta badan nazoba da kuwa tarasa kanta, tabbas jikina yana bani akwai abunda yake damun ta, dan Allah Raj ka nimomin ita, Raj yace insha Allahu karka damu,
Mom Razia zaune a parlon ta Suha agefan ta, suna dan firan su, kwai sai ga Sana tashigo da dugu tana kuka, kai tsaye gun mom dinta tayi tafashe mata da kuka, mom Suha duk sunshga cikin damuwa sosai sai tambayan ta suke, Sana nutsu ki mana bayani, Sana tana kuka tana fadawa mom dinta duk abunda yafaru tsakanin ta da Siddarth, sosai mom ta tausayawa yarinyar ta kuma rarrashin ta tashigayi, "ki kwantar da hankalin ki kisaka nutsuwa cikin ranki, tabbas idan alkhairi ne cikin rayuwar ki tofa tabbas da kansa zaizo gareki, haka Suha ta kwantarwa yar uwata hankali,
Tun daga wannan lokacin mom da Suha sukashiga kula da Sana basabarin ta ita daya, fadan dayake tsakanin Sana, da Suha yakoma shakuwa,
Sana ce zaune agaban simun full tasaka kafafuwan ta cikin ruwan, gashin kanta kuma gabaki daya yabazo mata akanta, magana takeyi ita dayan ta, hakika idanuwa ta sun rufe akan ka, haka zalika nazamo kurma akan ka, nayi nisan da bana jin kira akan ka bansan kaba, aduk sanda nake bukatar taimako kawai sai nagan ka amma kuma ka kasa taimakon zuciya ta, tabbas zuciya ta daftake da bugawa, tabbas zuciyata takusa daina aiki, wayyo so meyasa so zakimun haka? meyasa so zakishe geni? alokacin da banshirya ba? meyasa so zakishiga zuciyata? wayyo Allah tabbas so baki kyauta mun ba, taya zakiso wanda bai san inayiba baisan da zamata awannan duniyar ba, Sana kuka take sosai tana sumbatu baki daya tafita haiyacin ta,
Suha ne tazo gun tsayawa tayi cak tana kallon ta tabbas Sana tana bata tausayi sosai, Sana da soyayya bai da meta ba amma yau itace take kuka akan mutumin da baisan tanayi ba, inama inada daman mallaka mata shi da kuwa tuni nayi hakan, hannaye ta sama tad'aga tafara addu'a Allah ga baiwar ka nan Allah kashiga cikin lamuran ta Allah idan har wanda take so cikin zuciyar ta alkhairi ne Allah kamllaka mata shi, tana hawaye tana addu'a, share hawayen ta tayi, tanufi gun Sana
magana tafarayiwa Sana "haba yar uwata kidai na kuka, idan kina kuka tabbas zakija makan ki ciwo ne kuma zakisa mom din mu cikin damuwa tabbs ko wani mutum akwai yadda tashi son take kasance masa to kiyi hakuri mucigaba da addu'a tabbas idan har shi akhairi ne agare ki zaizo ne, idan kina kuka zakija makan ki ciwo ne, idan kuma abu yasame ki nikuma fa yazan yi, tabbas idan mukarasa ki nima tabbas sarani za'ayi, idan kuma dukan mu bamu nan ya mom dinmu zata sakan ta yanzu ma bata farin ciki ga damuwar Abbi ga kuma kullum kina cikin kuka kinsan yadda takeji cikin zuciyar ta kuwa? Sana kiyi shuru dan Allah yar uwata.
Sana tace Suha dole nayi kuka baki san yadda nakeji cikin zuciya ta bane zuciya ta tana mun zafi ina jin tamkar narasa wani bari ajiki na, Suha soyayya tasani arudani tabbas so bai kyauta mun ba, Suha ina jin kamar kwaniki na sun kusa karewa, kuma tabbas soyayyar wannan bawan Allah ne, yashiga cikin rai na ya zauna ta ko ina ina jin sa, ina jin sa ajikina, ina jin sa, akunnuwa ta, ina jin sa a komai na, Suha idan nace komai ina nufin komai, kuka dukan su biyu suke kamar wanda akamasusu mutuwa, babu mai rarrashin wani acikin su.
Suna cikin kukan su ne sukaji hayaniya a part din su ai kuwa gabaki dayan su, sukayi part din su danganin meyake faruwa,
Abbi ne da Ammi sunsaka Mom agaba suna mata fada kamar y'ar su, Abbi yace wallahi Razia kifita acikin idanuwa ta zan iya koran ki cikin gidan nan kece kike goyawa yaran ki baya suna abunda sukeso ko, tam kifada mayaran ki cewa aurar dasu zanyi nan da sati biu, kuma sadakan su zanyi dasu, kuka sosai mom Razaia takeyi takasa magana, haka zalikama su Sana, sai kuka sukan suna ganin rayuwa meciki da bakin ciki da tashin hankali, tabbas kowa da kallan tasa kaddaran sa, sukan nasu ahaka tazo, haka Abbi da Ammi suka tayin fada suka bar parlon,
Suna barin parlon Sana da Suha sukayi gurin mom din su suna kuka mai karya zuciya, tabbas suna ganin jarabawan rayuwa, gabaki dayan su suka kwanta ajikin mom din su, suka fara mata magana "mom kiyi hkr kiyi shuru Allah shine zai saka mana duk abinda Abbi yake mana" Mom Razia tace "damuwa na ku aure sukace zasu muku kuma ni gaskia bazan bari amuku auran dole ba, zanyi iya bakin kokari na wajan gani basu muku auran dole ba, Suha tace mom ki kwantar da hankalin ki babu wanda ya isa yama na auran dole, idan har ina raye haka Suha tafada, tadaura dacewa mom to mubar musu gidan su mana, Sana tace bazamu nar wannan gidan ba, kinmata gidan nan da komai mallakin mom din mune, dan haka bazamu bari ba Allah yafisu, mom batace musu komai ba kawai kallon su take tana tunani acikin zuciyar ta.
KAUYE GUMO
_________________________________________
Yau garin antashi da zafi sosai iskan bazara sai kadawa yake, alamun ruwa zai iya saukowa a ko wani lokaci, Khalil ne zaune agaban Bintu, Bintu tace tabbas Sadauki na kasani farin ciki, zuciya ta bazata iya musulta maka yadda nakeji cikin zuciya taba wai yau kai kai Garkuwa na wanda nake fatan yazama alkhari acikin rayuwa ta yau shine akayi shadi akama sa duka har guda dari amma idanuwan sa babu ko alamun hawaye acikin su, tabbas ina alfahari dakai ina rayuwa dakai ina son ni nakasance uwa tagari gurin y'a y'an ka, kaima kazama uba nagari gurin su tabbas zuciya ta ta yarda dakai kuma nayi maka alkawari idan har nakasance mata agare ka zanyi maka biyayya kuma zan kula dai nawan, Khalil ya dubi Bintu ya numfasa kana yadaura dacewa "Mimi yanzu duk wannan kallaman duka ni daya, tabbas nine nayi sa'a acikin rayuwa, tabbas Mimi komai ki kaga yalalace tofa yarasa uwa ne to mema za'a kira da gidan da babu uwa acikin sa? Kango fa kenan, ko wani gida daya amsa sunan gida yana da uwa acikin sa, Mimi kinsan menene gidan? girgiza kai Bintu tayi tace bansani ba, Khalil ya numfasa kana yadaura dacewa wannan gidan kece Mimi uwar gida sarautar gida na, farin cikin gidana sirrin gida na, Mimi kefa gani nan bari ne sirrin tskar gida na, idan anmiki daya ta arziki tofa sai kin masa goma ta arziki, Khalil ya numfasa kana yadaura dacewa, ke tadaban ne kin hada komai Mimi idan nace komai ina nufin komai Mimi ke mai hakuri ne da sanin yakamata taya bazan jure komai akan kiba, ga kuma sanin yakama ta, Mimi ina son ki anan duniya har da lahira ina fatan dani dake mukasance tare agidan Aljanna tare da yaran mu ina alfahari nazamawa yarana uwa tagari, a ko wani irin lokaci inana matukar son ganin fuskan ki Mimi na,
Hmmm ina rubuta ina tunanin anya Khalil tunanin sa baidawo ba irin wannan kallaman haka,
Bintu tsaban dadin kalaman da Khalil yamata har rasa yadda zatasa kanta tayi, Khalil yadube ta yace tabbas idan har Bushar baiyi kuka ba nadau miki alkawarin jure ko wani gasan da zamuyi Mimina nidai fatana addu'an ki kuma yau da dare zamuje daji mai hatsari domin dauko wannan bulalan dan Allah Mimi ki kara mun addu'a akan wanda kika saba, dan Kaka yace dajin akwai hatsari acikin ta.
Bintu tace tabbas nayi sa'a acikin rayuwa ta kuma insha Allahu zan cigaba dayi maka addu'a Allah zai shiga cikin lamuran ka Allah zai tai make ka duk abunda kasa agaban ka nawam, Allah ya Allah ga wannan bawan naka Allah kashiga cikin lamurun ka Allah yasaka nasara agaban ka da bayan ka Allah Allah Allah ya ubangiji na Allah wannan bawan kaine mai kaunar ka da maka biyayya Allah yamaka jaroga aduk inda kasa kan ka nawan, Amin Amin Amin Khalil yace yana mai zubawa Bintu riki tattaun idanuwan sa tabbas yaji dadin wannan addu'ar da Bintu tamasa, Bintu ta numfasa ta daura dacewa, "kasan wani abu kuwa? nawan, girgiza kai Khalil yayi yace sai kin fada matar Aljanna, Bintu tace "nifa akan ka na yarda soyayya gaskiya ce, nayarda hakika soyayya taha hauka ta mutum, nashiga cikin rudani a lokacin sadin nan zuciyata ta karye idanuwa na duk sunfito waje, tun daga lokacin da kashigo rayuwa ta komai sabo take zuwa mun, ka cancanci na son ka, Allah yabaka komai, kai kyakyawa ne, gason addini hmmm Allah nagode maka da kahadini da wanna bawan naka,
Sosai Khalil yaji dadin kalaman Bintu har yasa mai zace mata, hawaye ne yashiga zubowa daga fuskan Bintu, arude Khalil yake tambayan ta lapiya wani abu namiki? girgiza kai Bintu tayi tace dan Allah idan mukayi aure mufita katayani niman iyayena tabbas ina son ganin su bawai dan banso Baffah bane sai dan ina son ganin uwata da ta haifeni kuma tafadamun dalilin yardani da tayi, kama hannayen ta Khalil yayi yace Mimi na ki kwantar da hankalin ki muna aure bada jimawa ba zamu fita niman iyayan ki, sosai Bintu taji dadi kuma a zuciyar ta sai kara godewa Allah take da Khalil yashigo wannan kauyen har yakawo mata agaji, tunwa tayi da lokacin da Inna Jummai take dukan ta, Khalil yana ce tabari amma taki haka yafita yadauko bakin wuta yazafga mata ajikin ta, tsabar farin ciki bata san lokacin da ta kwanta asaman kafadan saba, tana furta masa kalamai masu dadin sauraro da sanyayya zuciyar masoya,
Khalil Alili dukan su durkushe agaban Kaka duk sunshiya da alama dai lokacin tafiyar su wannan dajin dauko wannan bulalan da Kaka yafada musu yayi, Kaka magana ya fara musu, tabbas wannan dajin sai kun kula sosai dan awai hatsar aciki sosai, nasake binciko dajin kuma tabbas nagano wani abu agame da wannan dajin, kuna shiga dajin zakuga hanya takasu kashu uku ne, akwai hanyar da amike take, akwai kuma hanyar da take dama, akwai kuma haryan datake hagu, hanyar data meke wannan hanyar ba kowa bane yake shigan ta ko shima kansa Bushar din bazai shiga ba, hanyar mace ce kawai zata iya shiga idan har tashiga wannan hanyar babu tabbas zata iya dawowa da ran ta, wannan hanyar ya kunsa abubuwa da yawa, kamar bishiyoyi masu furan ni da kyawun gani, idan mutum yashiga wannan wajan to tabbas zaiyi matukar burge sa, amma kuma akwai abubuwan ban tsoro acikin ta, akwai manya-manya Aljanu wanda su mutani ne kawai abincin su, duk randa bil Adam yashiga wannan daji to tabbas zaiyi wuya yadawo, bayan haka akwai majizai, akwai kuma namumin daji kamar su, Damisa, Zaki, da sauran su tabbas akwai hatsari acikin ta, Allah ma yataimaka wannan bulalan batacikin wannan dajin bayani nake muku yadda zaku fahimta kuma karku sake kushe ta dan bata da kyau ko kad'an.
Numfasawa Kaka yayi yadaura dacewa "hanyar hagu kuma itama akwai hatsari amma kuma bai kai sauran ba, domin hanyar, mayu masu cin naman mutani su suke zama agun, amma har yanzu basu gano akwai mutani a wannan kauyen namuba, dan haka kukiyaye fatan kuna fahimta na,
Girgiza kai sukayi alamun ehh sukace " muna fahimtar ka Kaka, kaka yadaura dacewa, hanya dama kuma itace hanyar da zakubi amma kuma akwai hatsari kafun ku uce waje uku da zaikai ku gurin bulalan, hanya tafarko sai kun wuce taikun ruwa wato kogi, wannan kogin akwai abubuwa da yawa ciki sosai dan haka sai kun kiyaye, hanya ta biyu kuma zakuyi fada da Aljani guda biyu dukan su zasufito muku asufar mutum ne kuma masu kama daku, daya zaiyi kama dakai, yanuna Khalil, daya kuma zaiyi kama dakai yanuna Alili, zakuyi fada tsakanin ku, amma yadda matsalan take shine karku ta fada da junan ku kuzata Aljanun ne domin gabaki dayan su asufar ku zasu fito, dan haka mekewa Kaka yayi yadauko wani ruwa acikin gora, yamika musu yace wannam ruwan zam-zam ne zai taima ke ku sosai wajanwa inna bakaken Aljanun, guna ganin sunfito gaban ku sai ku watsa musu da sauri to tabbas zakushiga lapiya, sai hanya ta uku akwai kananun abubuwa masu cutarwa dan haka sai kun kula sosai, tabbas idan anshiga wannan dajin ko ayi nasara ko kuma mutum bazai dawo ba.
____sosai Kaka yayi wasu Khalil bayani yadda zasu fahimta daga karshe ya musu fatan alkhairi da fatan nasara acikin tafiyar su,
Fita sukayi daga cikin gidan kai tsaye hanyar dajin nan suka nufa suna tafiya babu wanda ya tamkawa d'an uwan sa kowa da abun da yake sakawa cikin zuciyar sa,
Sun iso bakin dajin tsayawa sukayi cak wannan ya kalli wannan haka suka ringayi daga karshe suka yanke hukuncin shiga ciki,
Alili yace "mushaga Garkuwa" haka kuwa sukashiga da Bismla, suna shiga sukaga hanyar kashi uku kamar dai yadda Kaka yace musu,
Hanyar kashi uku ne kamar yadda kaka yace musu, amma kuma ganin ta yafi jinta gefe-gefen hanyar furanni ne sosai suncika gun masu kyau da kamshi tabbas idan kadaura idanuwan ka awanan gun bazaka taba yarda akwai abun cutarwa agun ba, furani ne kyawawa kananu da manya, ga bishiyoyi sunyiwa gun k'awanya, ganyan bishiyoyin kyawawa masu kashi jiki, furan ni gasan gun kuma kyawawan k'ananun furani ne masu kyau da kawata kallon wajan,
Khalil kashim wannan furannin ne sukayi tasirin acikin zuciyar sa sai yanajin ina ma shida Mimin sa ne agun,
Gabaki dayan su sunsha galtu da kallon gun domin ya matukar burge su, kukan tsuntsaye ne dasuke ta yawo atsakanin wannan furan ni ne ya farkar dasu daga shagaltuwa da kallon wannan dajin mai cike da kamshi,
Alili yace "yakamata mushiga fa kaga lokaci yana kure mana" Khalil duban sa yayi yace gaskia wannan wajan ya matukar burge ni sai nake jin dama ina tare da Mimi na ana wajan" Alili yace "kadaina wannan tunanin dan nawajan akwai hatsari sosai cikin ta, yakamata muyi abunda yakawo mu mubar nan wajan tukafin wani abu yasame mu",
Haka kuwa sukayi gabaki dayan su suka bi wannan hanyar da Kaka yace musu,
Suna shiga suka tsaya cak ashe basuyi kallo ba, kogi ne babba mai fadi sosai ga tsayi gabaki daya furan ni ya kewaye wajan gawasu bishiyoyi masu kyau da haske yabaza gun da kyau, nace wow wow wow daga wani waje gabai dayan ta bishiyoyi ne suka kewaye gun y'ay'an bisiyoyin sunfiffito ajikin bishir ga bishiyar sai haske take kamar wanda akasaka masa wutan lantarke haske yagama gauraye wajan, wasu kyawawan furan ni ne wanda yanayin jikin sa kamar zanan love, wow masu karatu sai kunga gun yayi matukaryimun kyau sosai,
Khalil yadubi Alili yace ta ina zamu hai wannan kogin, Alili yace ae kuwa Kaka bai fada mana ba, tsayawa sukayi suka zubawa sarautar Allah ido dan sunsa koda giya sukasha basu isa subi wannan kogin ba , batare da wani taimako ba,
Wani gefe guda kuma wata kofa ce wanda gabaki daya furan ni sun fure gun sai ka lura sosai kafun kagane gun akwai kofa, Khalil ne yakai idanuwan sa gun kuma Allah yanufe sa daganin kofar haka kuwa Khalil yace "Alili kaga wata kofa acan wata kila musamu abunda zai hayarda mu wannan gun, "
Ai kuwa Alili yace muje haka kuwa sukayi, tunkaran wannan kofar sukayi tafiya suke har Allah ya isar dasu wannan gum,
Wani haske ne ya cika musu idanuwan su haske ya mutu ya kunnu haka haske yake tamusu Alili da yagama tsorata har yafara jada baya yana magana "Garkuwa nifa Allah tsoro nake ji kar wani abu yacutar damu, " Khalil yace "Alili ka kwanatar da hankalin ka insha Allahu babu wani abunda zaicutar damu, "
Alili kama hannuwar Khalil yayi kam suna tunkarar wannan kofar da gabaki daya furan ni sun rufe gun ga kuma wannan hasken yana ta walwal,
Murya suka faraji sama-sama ai kuwa Khalil Alili suka rumguma junan su, suna kam-kamme junan su, gabaki dayan su sun tsorata da magana nan dasuke ji amma kuma basa ganin mutumin, magana yake musu amma kuma basa ganin sa, yace musu "kunutsu zan muku bayani yadda zaku fahimta, ai kuwa tsayawa suka yi cak duk da haka jikin su bari yakeyi,
Mukullin wannan kofar yamika musu yanace musu, " wannan mukullin itace zatakai ku yadda zakusamu abunda zai tsallake ku daga wannan kogin",
Dif suka daina jin magana nan mutumin, Khalil ne ya dauke wannan mukullin, suka tunkara wannan kofar mai cike da fulawowin nan, suna isa suka fara kokarin bud'e kofar da taimakon Allah suka bude kofar, kutsa kansu sukayi ciki, kukan tsutsaye suka ji yana kewaye gun, kananu-kananun furan ni ne jajjaye maso kyawun gani sun kwan-kwanta akasa gefe guda kuma fararan furanni ne atsatsaye sun kewaye gun, abun shawa,
Khalil, Alili, tsayawa sukayi cak sunrasa yadda zasu nufa, sunrasa abunyi babu wanda yake magana wa d'an uwan sa cak kuma sukaji wani abu a saman kan su ai kuwa Khalil Alili kayin su, suka daga sama dan ganin abunda suka ji asaman kayin su,
Wata jirgin ruwa ne mai kirar zinare take sakowa, ai kuwa idanuwa suka zuba mata har ta sauko kasa, dai-dai gaban suta tsaya cak, kujera guda biyu acikin ta kasan jirgin kuma