Showing 24001 words to 27000 words out of 54699 words
Chapter 9 - Mukaddari Ne Daga Allah Complete Hausa Novels By Suhaima Abubakar Shehu.txt
matar ka zata gudu da wani ae labarin komai Iro yabashi bayan tafiyar sa da abunda yafaru kaf yafada masa kuma yau saura kwana uku auran su
Ina karya ne babu wanda isa ya aura Bintu ina duniyan nan ya numfasa kana yadaura dacewa Alili da kai da Kakan ka da shi kan sa Baffahn Bintu sunshiga ukun su wallahi basu isa ba, kai tsaye yayi bakin rafi domin hana su Kahlil guduwa kuma yajene da niyan kashe Khalil da Alili idan har yatarar da su agun,
Khalil hannayan Alili yarike yana kuka yanacewa bazan iya tafiya nabar kuba kaka idan yasamu labarin tafiya ta bazaai jidadi ba kuka sake sosai mai karya zuciya Alili yace Garkuwa kutafi dan wallahi rayuwar ka tana cikin hatsari Khalil yana kuka yana nafasa tafiyan ae Alili fincike hannuwan sa yayi yace naroke ka kabar gun nan fatan samun nasara awanna tafiyar na ku sosai Khalil yake kuka yarike hannun Bintu sukabar gun,
Alili hango su Bushar yayi suna tahowa acikin zuciyar sa ya futa Alhmdullah yasamu wani gu yaboye, kari sowa Bushar yayi da mukar rabon sa bakin rafi nan amma babu kowa agun Bushar yadubi Iro yace masa kace sunan amma banga kowa ba, Iro yace bashaka basu jima da barin nan gun ba ina da tabbacin basu kai fita daga cikin dajin nan ba ae kuwa Bushar ya kwashe da dariya yana fadin ae wannan dajin malaki nane dan haka ko ina kuka shiga sai nasamoku namuku hukunci mai tsanani, ya fashe da dariyan marasa imani,
Sosai Alili yashiga cikin tashin hankali jin abunda Bushar yafada ae kuwa addu'a yafara cikin zuciyar sa,
Bushar yace mutafin ku muni mosu ae kuwa cikin dajin sukayi dan nimo Khalil da Bintu, Bintu da Khalil gudu suke yi sosai kamar wanda suka ara kafa, Khalil yace Mimi nagaji mu huta ae kuwa suka zauna agaban wata bishiyar mango ro wanda ganyan ta yarufe ko ina na cikin bishiyar ne zai iya ganin na wajan ta, suna zaune suna sauke numfashi kamar ance Bintu ta daga idanuwan ta, tasauke su akan Bushar ae kuwa riko hannun Khalil tayi magana tafara masa cikin hankali tace gashi nan sun biyo mu ae aburkice Khalil yariko Bintu yana fadin shikenan kashe mu zasuyi ko, kuka yafara sosai kamar karamin yaro ae kuwa Bintu tayi saurin tushe masa bakin sa dan kar ajisu,
****************
BIRNIN TAREYA ABUJA
MANGA FAMELY
Alhaji Kaka kwance awani babban asibiti sai fitar da numfashi yakeyi kadan-kadan yayin da yaran sa baki daya sun kewa ye sa, matar Alhji Kaka nae ageban sa wanda ita ce mahaifiyan Sadar wato mahaifin su Arjun wanda tun kwana kin baya Allah yayi rasuwa wa ummu Safiyya wanda uwace ga uncle musa, musa Abubakar da kuma Sadar da maijidah kanwa agare su wanda tayi aure a Bauchi yaran ta biyu Nusaiba sai Bahijah
Yaran sune age fan su
Abdulkadir dan gidan uncle musa kanwan sa ummi salam
Sai yaran uncle Abubakar Mansoor da Sagir
Sai yaran sadar wato mahaifin,
Siddarth da Arjun da Araw gabaki daya manga famely sun kewaye sa yayin da babu jikan sa daya wanda yafi kauna agun Siddarth wanda jirgin sa yana daf da sauka
Karfe 10:00Am dai-dai Siddarth ya sauka a manga Hospital kai tsaye cikin room din da Alhaji kaka yake yanufa bayan sun gai-gai sa da su uncle din sa wanda matar uncle musa wato hajia Laila take tafan hada rai, Alhaji kaka ganin jikan sa yasa yafara yun kurin tashi daga kwanciyar da yake taimaka masa yaran sa sukayi bayan ya mike yafara mika hanu wa Siddarth ae kuwa Siddarth yafika hannuwan sa yaje gare sa hajia Laila kamar ta muta mai yasa dan ta ba'a jansa ajiki bayan kuma shine babba agabaki daya familyn,
Alhaji Kaka magana yafara yana kuka yana cewa duk nine silar tarwatsewar familyn mu ina da kanne har biyu wanda bansa yadda suke ayanzu ba Muhammad da Sulaiman, gabaki daya yabasu labarin abunda yazamo sanadiyan raba su, dama su uncle musa sunsan magana yaran sune basu sani ba sosai suga shiga cikin mamaki da ban al'ajabi, Aaraw harya fara zumudin kagani yan uwan sa shi mutum ne mai son mutani, Alhaji. Kaka riko hannu Siddarth yayi tare dana Abdulkadir yace dan Allah kutaima ka kunimu su sanan kuje suyafe mun ninasan bazan kara ganin suba, sosai sugashiga cikin tashin hankali, Siddarth yace insha Allahu zaka samu lapiya zaka warke da yardan ubangiji Allah,
Rai bakon duniya Allah yayiwa Alhaji kaka rasuwa, wayyo zokaga tashin hankali agun manga family amusu mutuwa mai karya zuciya rayuwa kenan,
Bayan ankai sane Siddarth yafara bin hanyan dazai gano yan uwan su wanda Alhaji kaka yadaura masa nauyin hakan,
Dalilin mutuwar Alh. Kaka ne yasa Arjun mai tafi kauye guma ba wannan kenan
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
*******************
INDIA
Har yanzu jikin momy yanan yadda yake saidai ma muce ciki kara tsanani yake Abba yashiga tashin hankali sosai, Abba samun Doctor yayi kamar yadda Dr. yabukaci hakan Doctor yadubi Abba yafara masa magana cikin harshen turanci, Alhaji gaskiya matar ka ba jinyar asibiti yaka mata da itaba dan wanna jinyar kamar bana asibiti nane dan haka zan baka shawara kadauke matar ka zan hadaka da wani malamin addini dan kasar Saudia ina da tabbascin zaku dace agun da yardan Allah sosai Abba yamasa godya, akadauki momy wanda ayanzu batama zan yadda kanta yakeba zuwa Saudiya,
💕💕💕💕💕💕💕💕💕
*********************
AMERICA
Suha cikin parlo suka shiga rike da Sana mom datake zaune a parlo tamike tana tambayan meyake faruwa da ita haka rike da hannu Suha tace mom zauna nabaki labari, kaf abunda yafaru da Sana, Suha tabawa mom, mom girgiza kanta tayi nata cewa ae kuwa ngd masa sosai, Sana kuka tafarayiwa mom din ta tana fadin mom wallahi ina son sa kitaimaka mun karna rasa dan wallahi idan narasa mutuwa zanyi, sosai take kuka kamar ranta zai bar gangan jikinta
Mom Suha mamaki duk ya mamaye zuciyoyin su yau Sana take cewa tana son wani mutum lalai kam abun mamaki ne wannan, Sana burgima take sosai, Sultan ne yashigo parlon yana magana a mom meyafaru da sweet sister na take kuka, Sultan mutum ne da sam bai dauko halin mom din saba yana matukar son su Sana yadauke su tamkar Sukaina, Sukaina ne dai tadauko bakin halin mom din su,
Ae Sana tana jin muryan Sultan tamike daje wajan sa tarike hannuwan sa tana kuka tana fadin bro dan Allah kataima kamun karna rasa shi wallahi ina son sa lokaci guda naji kaunar sa yashiga cikin zuciya ta, Sultan yace sister nutsu kimun bayanin komai yadda zan fahimta kama hannuwan ta yayi ya zaunar da ita kan kujera yace too yimun bayanin komai yadda zan fahimce ki kinji blood sister na Sana kuka take tana masa bayanin komai sai da tagama basa bayani tayi shuru,
Sultan idanuwan sa yakafe ta dashi cikin sanyi muryan sa yace ki kwantar da hankalin ki my lovely one indai wannan zan taimaka miki kuma zan iya bakin kokari na wajan ganin kinsa mesa kuma nasan shima zai so ki ae kin caccanci aso ki wata kilama shima yanata fama da son ki acikin zuciyar sa,
Sosai Sultan ya kwantarw kanwar sa hankali, yabata abinci abaki yanata fada mata magana mai dadi sosai da sosai
🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲🌲
**********************
KAUYE GUMA
Bintu "tace kayi shuru kar sujimu Khalil ya gabaki daya baya fahimtar da cikin muryan sa na kuka yace zai rabani dake Mimi ban son rabuwa dake, " Bintu tace ae ba rabuwa zamuyi ba, "amma idan kayi kuka zasu jimu kuma suraba ni dakai kadae na kuka kaji Bintu takari sa magana nan kamar karamin yaro,
To nadaina cewa Khalil kamo hannuwan sa Bintu tayi suka mike suna tafiya ahankali-ahankali har suka bar wannan bishiyar mangoro nan batare da su Bushar sun gan suba, tafiya suke har suna hadawa da gudu sai da sukayi nisa sosai ne kafun Khalil yace Mimi nikam nagaji muhuta anan, murmushi Bintu tayi tace shikenan samun wuri sukayi suka zauna, Khalil yace Mimi ina jin yunwa, kallon sa Bintu tayi tace "Hmmm to yanzu yakake so nayi Sadauki, " takarisa cikin tausayin sa, mutsu-mutsu yayi da fuskan sa kamar karamin yaro na shirin kuka, yace nikam yunwa nake ji Mimi, Bintu tace karkayi kuka kaji kayi hkr mukari sa cikin gari duk da akwai dan nisa amma bansan yadda zan sama maga abinci ba, da lalama Bintu ta lalaba Khalil har yadaina mata kukan yunwa,
Bushar ya kalla yaran sa yace baza muta komawa cikin gari ba batare da Bintu na ba dan haka mukara gaba ina da tabbacin zamu gan su, haka kuwa sukayi sukara shiga cikin dajin dan niman Bintu da Khalili,
Yau kwanan Khalil da Bintu biyar acikin daji........
Yau kwana nan Khalil da Bintu biyar acikin daji, gabaki daya sunfita cikin haiyacin su musamman ma Khalil gaba ki daya yafita haiyacin sa gawata bakar yunwa sumaci sa'a ne acikin tafiyar su Allah yahada su da bishyar mangoro sukaci, da tuni Khalil ya sumewa Bintu
Rayuwa kenan yau Khalil cikin daji Khalil wanda sai yazaba abincin da zaici amma yau Khalil abunda zaici ma yana masa wuya Allah ya kyau ta
Yauma cikin tafiya suke yayin da Khalil yafashewa Bintu kuka cikin kukan sa yace dan Allah Mimi muhuta anan nikam nagaji ga yunwa nake ji sosai Bintu tace haba Sadauki na ka kara hakuri mana niban san mai zanba ka kaciba, kayi hakuri mana mukara gaba ko Allah zaisa musamu wani abunda zamuci, ae kuwa Khalil ya barke baki yafara kuka yana kuka yana fadin nikam yunwa nake ji, Bintu ma gani Khalil yana kuka itama ta farke da kuka ae kuwa dukan su suka farke da kuka babu mai rarrashin wani cikin su, kuka suke sosai kamar wanda aka musu mutuwa,
Bushar suka tusa kansu sukeyi cikin dajin sama-sama suke jin kuka kamar na mutani tsayawa cak sukayi, suna suraron kukan, Bushar yace kamar kuka nake ji, ae kuwa suka kara kai kan su gurin da suka ji kukan,
Khalil "yace Mimi maiyasa kike kuka kidaina kuka ban son ganin ki kina kuka dan Allah kidaina, taya zandaina bayan kuma Jarumina yana kuka idan kana kuka kana karya mun zuciya ta ina jin zafi acikin zuciya ta, too nadaina kema kidaina kinji sosai Khalil yake rarrashin ta, gabaki dayan su sundai na kuka suka fada duniyar soyayya Khalil yace Mimi na idan munkasance mata da miji ko too tabbas zan jiyar dake ruwan soyayya zaki kasance mai halfahari dani sosai idan Allah ya so, sosai Bintu taji dadin, kalama, sa, harta wani rausayar da kanta tsaban murna, har tabude baki zatayi magana kawai sai ganin mutani sukayi sunke waye su, ae kuwa da sauri Bintu ta mike tana rarraba idanuwan ta cikin tsoro, Khalil kuma bayan Bintu yaboya yana kuka kamar karamin yaro yanacewa Mimi kiboye ni kamani zasuyi,
Bushar fashewa yayi da dariya yana fadin ashema macce yake son ki Bintu ya kuma fashewa da dariya na marasa imani, ya kuma juya fuskan sa yadubi yaran sa yace kar kuma sa komai ku dauka mun shi mukoma guma ya kuma fashewa da dariya, ae kuwa Khalil ya kankame Bintu yana kuka yana fadin "Mimi kiboye ni dan Allah karki bari sumun komai dan Allah Mimina, "
Allah mai iko yau Khalil shiyake boyewa
abayan macce akan wani mutum wai dan karya duke sa rayuwa kenan harna tunu fadan sa da Billyboy tabbas Khalil bashi da lapiya na tabbata yau😞
Yaran Bushar suka nufo Khalil domin kamashi ae kuwa Bintu tasha gaban su tare da ware hannayen ta tana magana cikin tsawa wanda shi kan sa Bushar sai da abun yabashi mamaki yayin da Khalil yasake razana yakara kankame Bintu ajikin sa, Bintu tace wallahi kar ku kuskura ku taba shi narantse da Allah idan hanunku yataba jikin sa to wallahi saina muku abunda bakwatinani takarisa magana nan cikin zare musu idanuwar ta, Bushar yace taya baza aso mace kalan wannan ba mace jaruma gaskiya ina son ki Bintu na kuma dole sai na aure ki yafashi da dariya kana ya daura dacewa kubarshi kada kutabashi, haka yasaka su agaba kai tsaye suka nufi kauyen guma, Khalil amakale da Bintu,
Alili yazo gurin kaka aguje yana magana cikin haki kaka kaka shikenan Bushar yadawo kaka yace Alili katsaya kafadamun abunda yake faruwa yadda zan fahimce ka, Alili yace Kaka Bushar ne yadawo daga tafiyar da yayi yau din nan gabaki daya Alili yakwashe komai yafadawa Kaka ae kuwa Kaka yashiga cikin rudani, fada yafarayiwa Alili yace kasan mutum ba lapiya gare shiba amma ka goya bayan yagudu sbd mace bayafa cikin haiyacin sa amma kuma kace ya gudu gaskiya Alili kayi ganganci anan gun, sosai ran Kaka yabaci, kai tsaye gurin Baffahn Bintu yayi ya sanar dashi komai akan gudun Bintu da Khalil, Baffah yashiga cikin damuwa sosai da jin labarin gudun diyar sa Bintu yashiga matukar damuwa too yakamata mubasu dan niman su dan baika mata mubar su ba, ahaka suka kare magana nan sbd bazasu iya barin suba wannnan kenan
Haka Bushar ya tura su Khalil da Bintu agaba kai tsaye gun mai garin garin sukayi, suna isa Bushar yafara magana cikin zafin nama yace, maigari dakai za'a ahadabaki, auran mun da mata dan anga bana gari ko too baka isaba ina son atara kowa nagari nan akwai magana nan danake son yi da su, maigari ya aike dan aike domin yasanar da mutani cewa kowa da kowa ana bukatar su afada, haka kuwa dan aike yasanar da kowa da kowa, bayan yagama sai kuma yanufi dayan aikan da maigari yasa shi ae kuwa yace yasanar da Kaka da Alili da kuma Baffahn Bintu,
Baki daya sun gama taruwa afadan sarki kowa yayi shuru yayin da suke jira suji tabakin maigari, maigari duban Bushar yayi yace kai muke sauraro ae kuw kowa yafara zare idanuwan sa, Kaka da sai yanzu ne idanuwan sa ya sauka akan Khalil da ke kamma me da Bintu Kaka taba Alili yayi yana nuna masa yadda Khalil da Bintu suke, Alili sosai yaji tausayin su,
Bushar yace da farko anan mun laifi agarin nan kuma sun san kan su kuma wallahi sai na dau hukunci akan ku amma yanzu bazan fara ta kan kuma, yadago fuskan sa yadaura akan maigari kana yadaura dacewa, maigari acikin garin ka kuma kana gani za'a aurar mun da matar da zan aura amma kayi shuru, kuma kasan zan iya daukan hukumci dakai na amma meyasa nazo gare ka, Bushar ya numfasa kana ya daura dacewa duk hukumcin da na zantar akan ku ya zauna amma kuma banyi ba sbd da ina da dalilin yin hakan kana ya kuma fashewa da dariya, na marasa imani, kana yadaura dacewa anriga da ansaka auran Bintu na da wani mutumin da ba musan waye shiba dan haka kar ace nayi son kai nayanke wani hukumci wanda kowa zaiji dadin hukumcin da nayanke,
Bushar yace hukumcin da nayanke shine kowa yasani ina son Bintu kuma ina son auran ta, bayan tafiya ta nazo nasamu ansaka bikin ta da wani, too magana nan gaskiya tunda dukan mu biyu muna son Bintu kar na dage akan sai na aura Bintu da karfi na yasa nayanke hukumcin dani da wannan mutumin zamuyi gasa akan ta duk wanda yaci gasan too shine zai aura Bintu, yakarisa magana yana murmushi,
Maigari yace "too munji maganan ka kuma mun amin ta dashi amma baka fadamana wani kallan gasa ne haka, Bushar yace " Shadi zamuyi shadi dani dashi duk wanda yayi hawaye yafadi, "
Kaka Baffah Alili dukan su mekewa sukayi atare baki dayan su.............
Bushar yace "kunsan bashi da lapia zaku aura masa mata? ae duk mutum da zai rike mata too tabbas zai iya shadi, maida kallon sa yayi kan mai gari kana yadaura dacewa, tabbas wannan shine abunda za'ayi dan kar ace nayi son kai dan haka idan kuna son zaman lapiya too wallahi ku amince da wannan gasan saboda idan har bazan ayi gasan nan ba zankashe wannan mutumin domin wannan shadin shine zan gwada masa cewa niba asa'an saba ne, shine zai sa yagane bakai yashiga harka taba amma idan kunce baza ayi ba too kuma kunsan zance, "
Bushar yace Baffah yakace ka amin ce, Baffah kan sa yadaga yadaura akan Kaka, hada idanuwa sukayi Baffah da Kaka, kaka ya girgiza masa kai alamun ehh, Baffah yace ehh na amin ta da batun ka, Bushar yamaida fuskan sa kan Kaka yace kai fa, Kaka yace na amin ta, Bushar ya maida fuskan sa kan mai gari kana ya daura dacewa, duk wanda ake bukata ya amin ce ya amin ce dan haka sai asaka ranan da za'ayi, budan bakin Alili yace ae shi wanda za'ayi dashi bai amin ta ba, ae kuwa kallo yadawo kan Khalil, mai gari ya maida kallon sa kan Khalil yace ka amince da wannan gasan da za'ayi,
Kallo fa yadawo kan Khalil kowa so yake yaji mai Khalil zaice,
Khalil hannun Bintu ya kama gam yana zare idanuwan sa hawaye fal cikin idanuwan sa, magana yakeyiwa Bintu "Mimi na zai rabani dake ko hawayen cikin idanuwan sane suka zubo, " Bintu tace Sadauki ka kwantar da hankalin ka kaji ka nutsu kaba su amsar da take cikin zuciuar ka kai tsaye, " Khalil yace ban fahimta komai ba da suke cewa, Bintu tace "gasa zakuyi da kai da Bushar na shadi bulala 100 duk wanda yayi kuka to shine yafadi kuma bazai same ni ba, shine suke tambayan ka ka amince, " tsayawa yayi cak yana kallon Bintu, Bintu ta daura dacewa nasan kana sona Sadauki bazaka so karasani ba ko? girgiza kai Khalil yayi yace ehhh, Bintu tace yawwa to fada musu amsan su, kuma kai tsaye daga cikin zuciyar ka,
Khalil ya dago kan sa ya daura akan mai gari yace "na amince" Alili kamar yayi kuka dan yasan Khalil ba iyawa zai yiba, Bushar yace to shima ya amince dan haka ansaka kwana uku rak,
Bintu ta mike tace nima aminta amma gasan nan zai fara ne akan Sadauki, Bushar dariya yayi na irin na marasa imani nan yace na amin ta,
Bayan