Showing 45001 words to 48000 words out of 54699 words

Chapter 16 - Mukaddari Ne Daga Allah Complete Hausa Novels By Suhaima Abubakar Shehu.txt

ta mata cewa shi yatsana mace kallan ta kifita mun a moto na ku baki jin ina magana ne.

Kuka sosai Sana takeyi tana hada hannayenta waje guda tana bashi hakuri kuma tana kukarin ganin ta fahimtar dashi ba duk saboda haka take son shi ba ita sabda Allah take son shi kuma lokaci guda son sa da kaunar sa tashige ta,

Amma kuma Siddarth bai ma tsaya ya saurare taba barai kuma ya fahimce ta,


kifita mun a moto na bana son mace irin ki wanda take iya zuwa gaban namiji ta furta masa kallaman soyayya kifita nace ko,


haka Sana tafita amoton badan ranta yaso ba,




KAUYE GUMA

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

Bintu gabaki daya tafita hai yacin ta babu wani nutsuwa a tattare da ita tabbas Bintu tana cikin wani hali,

wani baƙin hadari ne yasake,taso sosai haka Bintu ta zauna babu wani alamun zata tashi agun domin Bintu yanzu jikin tane kawai yake motsi amma bata cikin haiyacin ta

ruwa ne ya sauko kamar da bakin kwarya sosai ruwan har yafi ɗazo dan sosai ake ruwan har da ƙankara akeyi ,

fitsari ne ya matseta sosai tashi tayi cikin ruwan ta nufi banɗaki har ta tsuguna zatayi fitsari kawai idanuwar ta ya sauka akan Khalil dayake wance sai bari yakeyi da'alama dai tun ruwan farko har na yanzu akan sa ya sauka

Fitsarin da batayi ba kenan ta nufi gun sa tana masa magana cikin rudani da tashin hankali, "sadauki na mai yasa kazo nan tun ɗazo nake niman ka duk nashiga cikin tsoro a she kana nan naje gidan Kaka gabaki dayan su basu nan

katashi mutafi ɗaki ruwa yana maka duka anan gun,

sam Khalil baya cikin hai yacin sa gashi kuma Bintu bazata iya daukan sa ba saboda akwance yake,

itama Bintu zama tayi agun ta fashi da kuka maicin rai da kuma fitar hai yaci

haka ruwan sama yayi musu duka agun

ALILI

Alili tun da Khalil ya harba bindigar nan yabir kice yafitahai yacin sa ya ruga aguje baima san yadda yake saka kafar saba,

A dai-dai lokacin da kuma Kaka yazo gun sakama kun jin labarin da yayi cikin gari wai ƴan fashi sun tare ƴan kasuwa shine hankalin sa yatashi ya nufi hanyar kasuwa tofa yana zuwa gun ne yacikaro da Alilin sa jikan sa yayi daji shine yabi bayan sa dan yasan Alili yana da tsoro da kuma firgici,


wannan abun ne yasaka Bintu bata ga kowa a cikin gidan ba,

Khalil gabaki daya baya cikin haiyacin sa yayin da Bintu kuma take gefen sa amma yanzu tabar kukan sai dau sauke ajiar zuciya,


kusan tara dai-dai Khalil kamar an mitsi ne sa yatashi yana rike kan sa datake sara masa,

Ganin Khalil ya mike ne yasaka Bintu itama mikewa tarike hannun sa,

fincike hannun sa yayi yana kara rike kan sa hawaye suna fita a cikin idanuwan sa,

sosai Bintu tashiga cikin damuwa itama ta fashe da kuka tana sake rike hannun sa,

shikuma Khalil yana sake fisgewa da kuka, yana rike kan sa

Bintu jansa take tana son ta fitar dashi amma kuma inaa takasa,

cikin kuka Bintu take masa magana "kaga fa halin dakake ciki amma kuma kazauna a bayi sai kuka kake idan wani abu ya cutar akai ya kake son nayi idan abu ya faru dakai ya kake son kaka yayi da kuma Alili gabaki dayan mu muna son ayuwar takasance cikin farin ciki da annashuwa sadauki,

Numfasa Bintu tayi kana ta daura dacewa kai ne farin cikin mu abun alfaharin mu dan Allah kazo mubar nan gun muje ɗaki kar wani abu ya cutar mana dakai,

Sosai Bintu ta kama hannun sa tana jansa da taimakon Allah ne kawai yasa Bintu takai Khalil ɗaki,


bayan tashi gar dashi ne ta fara kokarin cire masa jiƙankun kayan jikin sa bayan tagama cirai masane ta dauki wani a cikin kayyan sa mai saukin sawa ta saka masa ruwan shayi ta hada masa mai zafi sosai tabashi dakan ta yasha bayan yagama shane ta kwantar da shi akan gado,

bayan ta kwantar dashi ne tame ke tacire kayyan jikin ta bayan tacirai ne tasha sauran shayin da yasha tana gama sha kuma daje kusa da Khalil ta kwantar da kanta a ƙirjin sa tunani tashigayi inasu kaka sukashiga haka,

tana cikin tunani ne taji Khalil yarike mata hannu ita fah duk a tunanin ta Khalil yayi barcci ne,


jawota yayi zuwa ƙirjin sa ya matse ta sosai ajikin sa fara sauke ajiyar zuciya yayi akai-kai,


rigan jikin ta yafara cirewa Bintu batayi kokarin hanashi ba tabarshi yacigaba da cire mata

gabaki daya yarabata da kayan jikin ta yafara sumbatar ta ta ko ta ina

fita nayi a ɗaƙin naja musu kofa,

washi gari da safe Alhmdulilahi Khalil yatashi babu wannan raza nan a tattare da shi,

amma kuma wani sa'in yana dan razana

Bintu tamusu abun karyawa bayan sum gama cine Bintu takaiwa Khalil ruwan wanka mai zafi,

Khalil yana zaune akan gado Bintu tashigo ɗakin kusa dashi ta zauna ta kwantar da kanta akan ƙirjin sa tace na hada maka ruwan wankan yakamata kaje kayi wankan,

hannayen ta Khalil yarike yace "sai dai muje tare Mimi na,

To tashi muje cewar Bintu haka kuwa suka je amma taki aminta tashiga bayin

Duk yadda Khalil yaso Bintu tabishi har bayin amma taki haka yabar ta badan yana soba,

Yana shiga bayin ya fara wanka bayan ya kammala wankan kawai sai kashi ya fara sara masa kamar ana dakawa da guduma sosai ya rike kan yana kuka kamar karamin yaro yana son tunu abu amma kuma inaa yakasa tun komai

Sosai yake ihu da kuka yana kara kama kan nashi,

Ihun sa Bintu taji adai-dai lokacin da Kaka da kuma Alili suka shigo cikin gidan duk sunyi wani iri,

Haka khalil yaciga ba da ihu yana kuka kamar karamin yaro

Ai da sauri Bintu ta nufi bayin bata masan kaka da kuma Alili sun shigo cikin gidan ba,

Samun Khalil tayi reke da kan sa sai ciza bakin sa yakeyi ai kuwa da sauri Bintu ta nufa wajan sa tana kokarin kama sa amma kuma inaa

Khalil bai bari hakan ta faru ba kara kama kan sa yayi yana wani surutun da Bintu bata fahimta

Kaka da Alili kuma sun tsaya cak akusa da bayin dan bazasu iya shiga ba

Sosai Bintu takari so wajan sa yana rike da kan sa haka tayi kokarin saka masa kayya bayan tasaka masa ne ta fashe da kuka mai karya zuciya,

Kaka ya dubi Alili yace yaka mata fah kashi ga,

Haka kuwa akayi Alili yashiga ae da sauri ya fito yace ya sanarwa kaka haka suka shiga ciki bayin ganin khalil yana kuka rike da kayin sa ne yasaka Kaka furta "Alili yaka mata mutafi asibiti haka kuwa akayi da sauri Alili ya fita ya ɗako keken amalan ke,

Bayan Alili ya dawo ne gabaki dayan su kashiga keken suka nufi HASKE HOSPITAL


bayan likita ya gama ƴan dube-duben su na likitoti ya dubi suka kaka wanda yabukaci ganin su a office din sa,

DOCTOR ya dubi su kaka yace "amm Baba kwana ki na fada maka akan cewa wannan majin yaci duk abun da yashafi rayuwar sa na baya yamanta har nace muku kuna kokarin ganin ya tuna komai kamar kuna kokarin tuno masa da rayuwar sa na baya to mun bincika kuma munga no Alhamdulilah yanzu cikin kaso ɗari mun samu kusan kaso saba'in gaskia anna samu cigaba, likita numfasa kana ya daura dacewa a yanzu kuma mun gano akwai wani abu da yasakashi firgici sosai har yana razana to insha Allahu zamuyi maganin abun kuma zamu sake daura sa akan magani domin samun lapiyan sa kuma ina mai muku albishir ako wani lokaci zai iya tuno koman sa kudai kawai kubi shawarwarin dana baku,

Sosai likita ya musu bayani ya kuma daura bayanin sa bayan ya numfasa yace tabbas wannan firgicin yana yawan tsora tashi har yakai yana kuka da idanuwan sa da alama dai akwai wani abu da yataba ko dai akwai wani firgici da kuma tsoro da yataba samun sa daga rayuwar baya kodai wani abun amma karku damu kan ku zaiji sauki a ko wani lokaci,

ɗan numfasawa likitan yayi kana ya daura dacewa,yau insha Allahu zan salame ku Allah yabashi lpa,

GAbaki daya maganga nun likita ya kashi masu kaka jiki wani gurin sunyi farin ciki da jin Khalil zai samu lapiya wani gurin kuma sun shiga cikin damuwa idan khalil yanuna bai sannu ba amma kuma babu komai sukace,

Godiya sukayiwa likitan kuma yabasu takardan sallaman,

ALHMDULLH Khalil zaune a gadon a sibiti jikin sa yayi sauki ba kamar yadda suka kawo shiba zaune yake yarike hannun Bintu gam yana murzawa babu wanda yayi mawani magana,

Haka Kaka da Alili suka shigo suka musu bayanin asalla me su haka suka tattara komai nasu sukayi gida,

Bayan sun koma gida ne suka zauna a tsakar gidan Khalil.


Bintu tace kaka jiya naje gidan ku amma baku nan ina kukaje ne haka gabaki daya nashiga ruɗani duk abun da yafaru jiya Bintu ta zaiyawa kaka da kuma Alili,

Numfashawa kaka yayi kana yace wallahi hankali na yatashi sosai da nafita cikin gari naji labarin ƴan fashi suntare mutani a hanyar kasuwa kuma gashi gabaki daya jikokina sun tafi kasuwa shine na nufa hanyar kasuwar kuma ina zuwa nasamu anyu harbin bindiga kuma naga Alili yayi hanyar daji shiyasa hankali na yatashi nabi bayan sa,

Kakaa ya numfasa kana ya daura dacewa kwana daya har da wuni tukuna Allah ya hadani da Alili shine muka dawo gida muna dawowa kuma nace muzo nan saboda muga a wani hali Garkuwa yake ciki,

Shine muka samai sa cikin wanan halin

Kaka ya mai da idanuwan sa kan Khalil yace dan Allah daure kashenye magani nan saboda muna bukatar lapiyar ka ,

Khalil ya dubi Kaka ya kama hannayen sa yace insha Allahu zansha kuma nagode sosai da kulawan ku agare ni sosai sukaji dadi,

Sallama suka masa dan da Kaka da kuma Alili gabaki dayan su suna bukatar hutu,

Bayan tafiyar su Kaka ne Khalil ya mike ya dubi Bintu yace kinsan wani abu kuwa?

girgiza kai Bintu tayi tace ban sani ba amma kuma ina jin ka mijina,

Kama hannayen ta Khalil yayi ya mikar da ita jawo ta jikin sa yayi ya kwantar da ita akan ƙirjin sa hannayen sa kuma ya daura akan kugun ta har zai fara magana kawai sukaji sallaman Alili,

Sake ta Khalil yayi yace shigo mana Alili,

Shigowa Alili yayi yazauna ya dube su yace duk kuzauna akwai magana nan da zamuyi daku,

Gabaki dayan su suka zauna suka zuba masa idanuwa da alama dai shi suke sauraro,

Duban su Alili yayi ya dauko wata jaka ya ajiye musu agaban su,

Ya fara musu magana yadda zasu fahimce sa jakar ya fara budewa gabaki daya abun dayake cikin jakar yafito dashi ya ajiye musu agefen sa,

Wayace Android Khalil ya zubawa idanuwar sa,

Kai hannun sa yayi kan wayar ya kura mata idanuwan sa yana kallon kamar yataba ganin irin wannan abun amma kuma ainaa


Alili zubawa Khalil idanuwa yayi yana kallon sa tabbas Alili yayi haka ne daman dan yayi kokarin tuno rayuwar sa nabaya duk da yana son sutabbata ahaka dan sunyi matukar shakuwa da juna nan su,

Amman inaa iyayen sa suna bukatar ɗan su a wani hali iyayen sa suke a yanzu wata kilama sun dauka ɗan su ya mutu

Yakamata yadawo cikin haiyacin sa dan yaje gare su

Shiyasa duk wani abunda zai dawo masa da hankalin sa yasaka wani a kauyen su dazeje birni ya ɗan haka kudi n din sa yaba shi akan ya siyo masa abubuwan da ƴan birni suke yawan amfani da ita,

shine fah yau yakawo masa shi kuma Alili baiyi kasa a gwiwa ba yakawo masa,

Alili yace wannan kyauta ce na auran ku da ban samu na muku ba a lokacin auran ku fatan kunyi farin ciki da haka,

Khalil ya ɗan numfasa kana yace to shi wannan meye?

Alili yace "waya ce wanda zakunayi video da hoto da sauran su,

Bintu tace "yaa Alili yazamu na amfani dashi?

Alili yace bari nanu na muku haka kuwa akayi yanunawa Bintu dan shima ba iyawa yayi ba wannan wanda ya siyo tane ya koya masa,

Khalil bayi kokarin koyaba sai dai zuba wa wayar idanuwa yayi,

Alili yace lapiya kuwa Garkuwa?

Khalil yace wallahi ina ji kamar nasan wani abu game da wannan abun amma kuma nakasa tunowa,

Mekewa Alili yayi yaje gun sa ya dama kafadan sa yace kayi kokarin tunuwa kaji,

DA fa kansa Khalil yayi amma kuma yakasa tuno komai,

fuskan sa ya dago ya daura akan fuskan Alili yace nakasa tunowa,


Alili ya bubuga kafadun sa yace karka damu zaka tuna aduk sanda Allah yaso ya mai da idanuwan sa kan Bintu yace to ni zan wuce sai zuwa anjima zan zo naci abinci dare,

too yaa Alili cewar Bintu sai kazo,

bayan Alili ya tafi ne Bintu taje wajan Khalil taka hannayen sa tace fadamun abunda zaka fadamun yanzu,

mikewa Khalil yayi yace Mimi bana jin dadi ne zan kwanta

idanuwa Bintu tabishi dashi shikuma ya wuce ɗaki,

cigaba da aikin gida Bintu tayi tana tunanin mai yafaru da mijin ta lokaci guda ya sauya,

shi kuma Khalil daukan wayar yayi ya kunna video batare da sanin saba ya fito daga ɗakin ya ajiye wayar akan windo,

alokacin hadiri ya hadu sosai, ganin Bintu tana aiki ne yasa ya nufi gun datake,

atsaye take tana shara shine ta mike tana rike kugun ta alamun ta gaji kawai sai ji tayi anrugume ta ta baya,

tace sahibi na har katashi daga barccin?

Sake rumgumo ta yayi ajikin sa yace ai nakasa barcin ne saboda baki kusa dani,

Murmushi Bintu tayi tace mijina kenan ina son ka,

Khalil yace kin san wani abu kuwa?

Girgiza kai Bintu tayi tace ban sani ba amma kuma ina jinka mijina

Khalil yasake rumgumo ta a jikin sa sosai ya fara magana,


"A duk sanda rayuwa tasakani kuka😭
sai ganin ki yasakani dariya😄
yayin da na fitar da rai na daga duniya🌏
sai soyayyar ki kuma da kulawan ki subani sarai😍
haka kuma idan damuwa ta mamaye zuciya ta da fuskana😊murmushin ki kadai ya isa ya musanya wannan da murmushi☺ina son ki Mimi na ke rayuwa ce agare ni wacce bazan iya batare dake ba ina matukar sonki acikin rayuwa ta😍 ina son ki

Bintu tsaban dadi sake rungumo Khalil jikin ta tayi tace wayyo Allah dadi ina son ka ka kashe ni da kalaman ka ina son ka sosai suka shagala da wasan soyayya,

Ruwan sama lokaci guda yasauko ai gabaki dayan su suka fara wasa cikin ruwan wannan yawatsa mawan haka ma wanan,

sunshiga cikin nishadi sosai kamar kar wannan rana ta wuce agare su, rawa suka fara acikin ruwan sai tsalle suka tayi cikin ruwan kamar kananun yara

BUSHAR


____Sunan mai dadi Arjun yafurta mikawa Sima foffi yayi yace mata ina ɗan zuwa, bai jira amsan taba yabar gun,

Bayan Suha yatabi kuma yaci sa'a gida takoma Alhndullh ya furta ganin ƴanda take kusa dashi ne dan haka sake ya koma wajan Sima farin ciki fal cikin zuciyar sa,

Sai tara na dare ya koma gida gabaki daya ya gaji amma kuma hakan bai hana sa dauko pen da takarda ba yafara rubutawa sahibar sa sako kamar haka,

Barka da dare sahibata fatan kina cikin koshin lapiya,

Baki sanan waye niba amma kuma nina san waye ke tun a mafarki na idanuwa ta suka hasko mun ke zuciya ta da tunani na suka isa zuwa gare ki tukafin idanuwa ta sugan ki a zahiri zuciya ta ta hasko mun ke cikin mafarki na bana iya komai ban san komai ba sai zallan son ki da kaunar ki,

zuciya ta ta fada soyayya da mai irin siffofin ki tun kan ido ya kai ga ganin ki tun a cikin mafarki na dalili kenan dayasa da kallon farko idanuwana suka gane ki zuciyata ta kamu da kaunar ki domin dama can dakon ranar zamowar mafarki na gaskiya suke

SUHAI ba lallai nazamo na farko ba amma ina son nazamo na karshen da sunan sa zai rubutu a littafin soyayyar ki zan so nazamo mutumin da a kullum zaki sami farin ciki da nutsuwar zuci da dorewar murmushi a sanadin sa zanyi burin shimfida rayuwa ta domin kitaka zuwa ga cimma burikan ki na rayuwa

SUHAI kin zamo fitila wacce ta haske duhun zuciya ta soson data wanke dattin zuciya ta hakama wacce ta bawa rayuwa ta alkibila

Idan nace ina son ki iya kalmomi uku nayi amfani da amma manufar dake kunshe cikin su yafi karfin abunda lissafi zai iya kewayewa ina son ki ba babu ranar dainawa

Ina kaunar ki Suhai yau kinyi matukar kyau fushi akan fuskan ki kuwa yana miki kyau kiyi fushi kar kiyi dariya,

Fatan barcci mai dadi
SUHAIMA

Ya fito daga cikin gidan sa ya nufi gidan Suha tare da furen da ya siyau mata a dai-dai kofar gidan ya ajiye furan tare da wasikar yaɗan labe awani waje ya tsaya jiran ta

Wayar Arjun ne tara ruri dubawa yayi ganin Aaaraw yasa bai ɗauka kiran ba ya cigaba da kallon kofar gidan yana ta addu'a cikin zuciyar sa Allahu yasa tafito ya ganta kuma taga wasikar sa,


Suha gabaki daya yau bata da niyar fita dan yau wani kasala take ji dan haka tayi wanci yanta abun ta,

Arjun da yakusan awa guda agun dayake bai ga alaman Suha zata fito ba yasashi lapiya badan ranshi yaso ba ga kuma Aaraw yana ta kiran wayan sa

Yana shiga gida ya kira Aaraw a waya
Aaraw yace haba bro ina ta kiran ka waya baka dauka ba fatan kana lpa ko

Numfasaw Arjun yayi ya lumshe idanuwar sa kamar dai Aaraw yana ganin sa ya furta Allah dagaske nagan ta kuma ba Aljana bace mutum ce gabaki daya abubuwan da ya faru tsakanin su ya fada masa,

Aaraw ya numfasa kana ce kamar yadda ta adabe ka acikin baccin ka tunanin ka kai haka zaka mata ta hanyar wasika da kalamai a ciki masu sanyaya zuciya,

Sosai Aaraw ya kwantarwa ɗan uwan sa hankali sukayi sallam,

Arjun bacci barawo ne kawai ya dauke sa da asubahi yatashi yayi alola ya tafi masallaci bayan yadawo ne kuma ya dauki pen da takarda yasake rubuta ma sahibar sa wasika kamar haka,

Arjun ya fara rubutun sa
Barka da wannan kyakkyawar safia duda nasa batakai akirata da kykkyawa ba agaban ki domin idan akace kyakkyawa bana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login