Showing 153001 words to 156000 words out of 164763 words

Chapter 52 - IN BANI BOOK COMPLETE BY M SHAKUR.txt

M.Shakur   

26 Oct 2024

25028

rungumeta yana kissing dinta ako'ina yasa dayan hanunshi yanajan boxer dinshi kasa ko alamunshi bataji Tadaiji shigan abu kaman rodi dudda jikewan dataji saida taji zafi waist dinshi ta damke da karfi tasaki kuka ahankali jikinta na rawa tace "please My Aadil kabarshi ahaka karkayita abunan shiyafimin zaf...fi" tai maganan muryanta na rawa sosai, dawata irin murya irin ta wanda ke kololuwan bukata yace "wani abu?" batare data dena kukan ba tana jan jikinta sama sabida joystick din yafita daga wurin gabaki daya tahuta tace "inkana turawa ciki kana fitowa, wlh banaso da zafi sosai, abun yacika girma" tafashe da kuka sosai ko ina na jikinta rawa yake daura fuskarshi kan nata yayi yana lasan tip din nose dinta dawani irin calm voice yace "banda wani girma fa, tsaya agwada agani zaki daukeni tsaf" yay maganan yana wani irin burmamata ciki ihu dukansu sukai atare. "Hamida wlh dadin nan naki na neman zautar dani, mmmmm" zarowa waje yayi yanajin yanda takemai kuka but ahaka zata saba saisa baya biyemata kaman wani mai buga kwallo dawani irin azababben gudu ya shige ciki runtse ido tayi danhar cikin brain dinta takejin bindin Aadil dinan, hanunta tadaura akan strong hard buttucks dinshi ta kankameshi gamgam sabida yanda takeji yanda tayi bakaramin haukatashi yayiba da gudu yakara bugawa ciki fashewa da kuka tayi jin yana neman release yasa ya ciro ya juyar da ita ya tsaya abayanta sosai takemai kuka shibaima damuba daajisu ba, gyara joystick din yayi abakin hole dinta dat is dripping ya goga, cikin kuka sosai kaman wata jaririya tace "please my Aadil ya isa nagaji sosai" turawa yayi ciki da sauri ta damke bedsheet da kyar yace "lemme explode saina barki Dewdrop plss wife" bugamata abin yayi kafin ma tai ihu yasake trusting in, hitting dinta yake fast fast yana surutai yana wani irin sauke ajiyan zuciya yana jan nonon ta kaman zai katsa daga kirjinta kafin ya kwanta akan bayanta ya damke boobs dinta gam yana wani irin tura abin har karshen karshe ya saki uban explosion dinshi aciki yana nishi yakai wurin 10min sanan yazaro yadago ta ganin yanda idanunta sukai busu busu da kuka yasa ya rungumeta yanajin wani irin sonta, ko 1min bata karaba bacci yay awon gaba da ita mai nauyi, kwantar da ita yayi ya tsaya yana kallonta Hamida is just a blessing Allah yamai, tunda yasameta ya manta shekaru 30 dayay wasting a duniya, Allah ya musanya mai da alkhairi ta hanyar bashi Hamida, innocent girl, baby girl, young girl, calm girl, sweet girl and over all a loving girl yarinya mai sonshi dajin tausayin shi, yana tunanin ahaka har bacci yay gaba da shi.




Da asuba ya farka bai tadata ba dan yasan tagaji iya gajiya, yakuma san tana kokari, dudda journey dasukai jiya yayi da safe da ita sanan yay da daddare again bayan sun iso saisama yay one round na rage zafi yahakura dan yasan tagaji, wanka yayi tsaf yafito ya shirya cikin wata white jallabiya ya feshe kanshi da turare yabude kofa yafito yay mosque.
. Haske da ko ina yayi ne ya farkar da ita daga nauyayyan baccin datake, tashi tayi agurguje tai bayi taje tai wanka tafito ta shirya tai salla tana idarwa azkar ma sama sama tayi tafada gado ta kwanta sai bacci.








.....










Bayan Mami ta idar da sallah tai azkar dinta na safiya ta tashi daga kan dadduman, linke dadduman tayi tabude kofa tafita daga dakin tai hanyar dakin da Hamida take, knocking kofar dakin tayi amma shiru, ahankali tayi sallama nanma babu amsa, hanunta ta daura kan handle din kofar tabude kofar ahankali, Hameeda ta hango kwance kan gado tana bacci, tarufe kanta da blanket tana barci cikin kwanciyar hankali, dan murmushi Mami tayi sosai takeson Hamida bana wasaba kuma ta yabama yarinyar dan tabada dauriya bana wasaba, karasowa tayi cikin dakin tadan bubbuga gadon. "daughter na tashi kinsan kinada tafiya yau , and its already sunset wake up, yan uwanki sun kosa su ganki", bude ido tayi kafin ahankali ta tashi tazamo daga kan gadon kanta akasa tadan durkusa ta gaida Mami. "ina kwana Mami" murmushi Mami tayi ta shafa fuskarta tace "common tashi tashi" tai maganan tana dagota ta mikar da ita tsaye, janta Mami tayi suka fita daga dakin har zuwa dakinta tasata tayi wanka ta bata wani mugun lace black da gold hadadde tasaka ta shirya tayi kyau sosai, bakin abu namugun yima farin fatarta kyau, tana gama saka kayan Mami tasaka mata dankunnaye masu kyau, takawo mayafi babba tayafa mata tai kyau sosai tai kyau sai murmushi take takosa suje gida, janta Mami tayi takaita dinning inda su big Mum dasu Maryam, gaida Big Mum tayi su Maryam suka gaidata sai kallonta suke, Mami tazuba mata breakfast ta tura mata gabanta tace "oya eat kafin sudawo daga mosque kutafi" gyadama Mami kai tayi tadau spoon zata saka bude kofan da akayi yasa duk suka dagokai Aadil ne yashigo yana sanye da white jallabiya fuskarshi tai haske irin hasken angoncin nan yanadan murmushi, hango Hamida a dinning taci gayu kaman zataje gasan kyau yasa yatuna inda zata wani irin daure fuska yayi kaman bai taba dariya ba yaji wani bakin ciki ya mamaye mai zuciya, ya dauke kai kaman baigansu ba yay hanyar dakinsu, murmushi Mami tayi tace "yallabai daga kafa zakayi kaje kayi wanka ka shirya ka kai yarinyar mutane gida, Its getting late you know" kara daure fuska yayi ya wuce part dinsu batare dayace komiba, After like 20min ya fito zuwa dinning area shima sabida Mami dataje ta tasoshi agaba ne, lokacin Hamida har ta bar wajen ta koma dakin Mami abinta dan in yana fushi shakkan shi take karya mata yanda yamata ranan dan bai iya fushiba. Kallon Mami yayi ya kara daure fuska bayan ya zauna yace "Good morning mummy" ya kalli su Maryam daketa gimtse dariya suna kallonshi yace "kubar dining dinan" da gudu sukabar dining suna dariya kasa kasa, murmushi sosai Mami tayi tace "sai yanzun kaganni kenan, mekuma bayin Allah suka maka ka kadasu, ku kenan dagakai har Aabid kun dawo doddonni kun matsama yara, anyways i dont have your time yanzu shiri nakema Daughter na, kuma two weeks zatayi, be fast kagama cin abinci ka kai yarinyar mutane gida yan uwanta nata dokin ta". Ji yayi kamar yasaki ihu, fara wasa da cokali ya shigayi a abincin yarasa mekemai dadi da kyar yadaga kai ya kalli Mami yace "Mami 2weeks kuma, kwana sha hudu kenan fa" yafada kaman zaiyi kuka, harara Mami ta watsamai tace "danma bance 3weeks ko 1month ba, kasan rabon ta da yan uwanta wata nawa? Please ci abinci kafin na sassabama dis morning kasan dai i don't take shit" tai maganan tana tashi daga kan kujera tashiga dakinta nan tasamu Hamida tana zaune kusa da kayanta data hada a akwati, murmushi Mami tayi ta bude wani locker tafito da kudade da yawa bundle na 500 naira note dayawa tabata tace "ga wannan kiyi saraba dashi kinji daughter, ki gaishemin maman ku da kyau da kyau, sanan ki gaidamin da Kaka, banda rashin ji okay, banda kuma guje guje agida Kinga ke yanzu ba yarinya bace ko" gyadamata kai tayi ahankali, murmushi Mami tayi ganin taki karban kudin ta karbe handbag dinta tasaka kudin ciki tace "yauwa, Allah yamiki albarka, taso muje falo" tashi tayi xataja jakan Mami tahanata taja mata suka fita falo tana kallon Aadil dako kwatan abincin baiyiba cikin fushi Mami tace "wai bazakaci abincin bane? Kaga katashi in bazakaci ba" tashi yayi yana daure fuska yay hanyar dakinsu bin murdadden bayanshi Mami tayi da kallo tace "ina kuma zaka iyye?" cikin kumbure kumbure yace "turare zan fesa ni" sakin baki Mami tayi tana kallonshi Aadil ko kwafa tayi tace "kadaisan zan iya saka driver ya kaita ko, hakkinka kawai nake kiyaye wa nace kai ka kaita" tura kofa yayi ya shiga daki yana kukkunai yace "tuntuni ai ake tauyemin hakki, bayan angama kakkarbe mini ita a Egypt, yanzu kuma in kaita gida tayi two weeks, nikenan inada mata amma bantaba yin complete 7days tareda itaba, kuma bari tadawo ranan dazanma je na daukota daga wurin gidanmu zamu wuce, sai inga wanda zaizo har gidana ya dauketa" yay maganan yana cillar da turaren daya fesa akan gado kaman da turaren yake fada, yafito yabude kofa ko kallon su Mamin baiyiba yay tsakar gida fuuu, Mami tace "katashi sama sai insan kana zuciya" takama hannun Hamida da kanta ke kasa tun tuni danji tayi duk murnanta ma yakoma ciki ganin yanda Aadil ke fushi akan zataje gida, fita sukayi tsakar gida, gani Mami tayi yay garden, batace komiba sukai inda motarshi take.


Aabid yaje yasamu dake zaune yana buga game a wayarshi kaman zaiyi kuku yace "katashi ka rakani" "ina?" Aabid yatambayeshi yana dagokai yana kallonshi jin yanda yay maganan kaman wanda kegab da kuka, ahankali yace "gidansu Hamida, am shy to go alone" dan murmushi Aabid yayi ganin yanda yakeyi yace "ok, muje" juyawa Aadil din yayi da sauri ya goge hawayen daya gangaro mai yay tsakar gidan wajen motan yabude ya shiga Mami ta kalli Aabid dake biye dashi tace "gwara dai ka rakashi yanda yake kumbure kumburen nan karyaje yay hauka a gidan surukai" "Mami please kidena haka" Aabid yafada yana karban trolley Hamidan yakai booth, Mami ta ballamai harara tace "to ramamai kaji" bai kalli Mami ba, yabude ma Hamidan dahar lokacin kanta ke kasa baya yace "shiga kinji Amatullah mutafi" dagokai tayi ahankali ta kallai raurau tai da ido zata sakinmai kuka yace "no, don't cry, karki damu ba fushi yakeyi ba, shiga kinji mutafi" yay maganan ahankali yana kallonta, goge hawayen daya zubo tayi ta wuce ta shiga ya maida kofan yarufe, ya zaga ya shiga gaba Aadil yatada motan da mugun gudu yay gate, Mami tace "wlh kubimini y'a ahankali inba hakaba zan sassaba muku" gate aka budemusu suka fice.
[2/17, 2:37 PM] +2347066933957: ...........




















Manyan motoci ne sukazo daukan su, zatabi Mami ko kunya baijiba yaja hanunta da sauri ta juyo ta kallai daga mata gira daya yayi kafin yafara tafiya ahankali sabida ita yana rike da hannunta, Mami da Aabid kuma sukai gaba, wani irin murna take koba komi tadawo kasarta zataga su Mama, Kaka, Zainab da Ihsan.


Karasawa sukayi drivers ne guda biyu sai Baba Suleman gaishe gaishe aka shiga yi Baba Suleman sai murmushi yake yana kara kallon Aadil kaman yauce rana ta farko daya fara ganinshi kafin daga bisani ataru a shiga mota sai gida, suna kaiwa gida Mami ce da Hamida kawai sukai ciki sauran maza masallaci sukayi, Big Mumy ne tafito da gudunta ta rungume Mami tana murna kafin tasaki Mami ta rungume Hamida tace "oyoyo daughter na, sannu kinji, kinsha hanya muje kihuta saikizo aci abinci agaggaisa cousins din mijinki duk sunzo welcoming naku dayake anyi hutu, mazan na masallaci matan kuma dukna kadasu kitchen lazy yara" murmushi dukansu sukayi Hamida ta sunnar dakai hanunta Big Mum tarike sukai ciki masu gadi na tahowa da jakarta.
Wani daki na musamman big Mum takaita da aka gyara daidai nan masu gadi suka shigo da jakan karba big Mum tayi dukta shigo dashi tace "jekiyi wanka, zan dawo okay, zomuje kiyi wanka maman yan biyu" murmushi Mami tayi big Mum is just d best koda yaushe ita take kallo a matsayin mahaifiyar ta.


Ahankali Hamida ta tashi bayi ta shiga ta gasa kanta kafin tai wanka da ruwan zafi sosai jikinta ciwo yake bana wasaba bacci kawai takeso tayi dudda uban baccin datayi amota bai isheta ba, fitowa tayi daure da sabon towel din data gani abayin tabude akwatin ta taciro wani straight gown na atampa milk da black ta shirya cikinta tsaf sanan ta saka hijabi tai salla akan dadduman ta zauna har akai isha'a, muryan su Aadil dawasu maza taji, saikuma taji muryan Aadil daidai ta gaban dakin datake yace "ina My Hamida big Mum?" "daga dawowan ka masallaci zaka isheni da ina Hamida kaban ajiyanta ne kama gaisheni ne daga ganina kaman kaban ajiya mara kunya" murmushi yayi ya sosa kai ya kalli Aabid dayadau cinyar kaza yanaci daga shigowan su yana mai murmushi mugunta ya dauke kai sanan ya kalli big Mum din data zubamai ido yaturo mata baki a shagwabe yace "to batun dazu nike cemiki ina yini ba, bari nakara to, ina yini Big Mum dita, the best, ina my Hamida" dariya big Mum tayi tana sallati kafin ta dungurenai kai tace "zakaci gidan kune, mamanka ma bata fada maka gobe zataje gidansu koda sati biyu bane tao musu ba? Tadade rabonta da gida tun aurenku yakamata taje ta gansu gobe tai sati biyu saita dawo" wani irin dadi ne ya rufeta da wani gajiyan jiki takeji amma saitaji wani shegen dadi da karfi ya lululbeta. Wani irin kallo Aadil yabi Big Mum dashi yace "zuwa gidan ne to har sati biyu? Nidai zataje goben amma gaskiya agoben zan koma da yamma nadauko ta" dariyan mugunta Mami tayi abin yamugun mata dadi yanda taga Aadil din yagama mutuwa akan Hamidan tace "aikuma sai kayi, Baffa da tun dazu da safe sukai waya da baban Hamidan yake sanar mishi da zaku zo in sha Allah kuma gobe zatazo gida tamusu kwana biyu" dauke kai Aadil yayi yanajin wani bacin rai ya lullubemai zuciya Aabid ya fashe da dariya ya juya yay waje abinshi, murmushi Big Mum tayi tace "kaga abu nazo nayi wuce katafi falon Baffa achan za'ayi dinner gamunan zuwa".Tai maganan tabude kofan dakin ta shiga ta mayar ta rufe tana murmushi tace "anatci kawai" ta kalli Hamidan dake kan dadduma kanta akasa tace "kinyi sallan tashi muje ki gaisa da yan uwa" tashi tayi daga kan dadduman harta kosa gobe tayi taje tai sati biyu a gidansu wayyo dadi, babban falon Baffa sukayi inda kulolin abinci daban daban kenan makil akan lallausan carpet din tsakiyan falon, ga Uncles din su Aadil din da matayen su sai yaran su duka mazan guda uku ne sai yan mata biyu wanyanda suke mate din Hamidan yaran biyu Mum duk kasan waje suke karatu sun dawo hutune, tunda suka shigo dakin Aadil yakafeta da ido kaman yaje ya karbeta daga hannun big Mum sosai baffa yakafe Aadil din da ido, kafin ma sukaraso falon da sauri yaran big Mum suka taso dan dis is d first time dasuke ganinta Munira da Maryam rungume Hamida sukayi. "oyoyo matar Uncle Aadil" kasa koda kallonsu tayi dan murmushi tayi ahankali tace "ina yini" "iyye karki kara gaida yaran nan kinji daughter common kuyi ciki muje ta gaida Baffa" turo baki sukayi sukai ciki, har gaban Baffa Mami ta kaita akunyace ta gaida Baffa sosai Baffa yasamata albarka yahau mata ruwan addu'oi daban daban kowa na dakin yana amsawa da Ameen saida yagama sanan yace "aci abinci" pepper soup din cow head big Mum ta zuba mata da cinnamon rice, karba tayi tace "thank you Mumy" ahankali ta shiga ci Aadil sai kallonta yake mintsilinshi Aabid yayi yace "are you not eating Alhaji" dan murmushi yayi ya shafa gemunshi akunyace yaja plate ya zuba cinnamon rice din shima da big mum tazubama Hamidar shi yazuba pepper soup agefe yafara ci, shiya fara gamaci dan baya iyacin abinci dayawa yadau juice yana kurba itama ajiye plate dinta tayi tadago kanta hada ido sukayi ya daga mata gira daya dan murmushi tayi ta dauke kai akunyace, wani irin dadi yaji datamai murmushin, Maryam da Munira ne suma suka gama sukace "Anty Hamida tace mutafi nan wurin manya ne" da sauri Baba Suleman yace "wai bazaku barta tahuta ba, zaku fara mata wanan endless surutun naku" kaman zasuyi kuka sukace "please uncle yaufa muka fara ganinta let's catch up" murmushi Baffa yayi cikedajin dadi yace "tashi kuje, amma kune zaku bita dakinta zaku ba nata zakuba, kuma kar acikata da surutu" cikeda murna sukace "to grandfather" tashi tayi ahankali tabisu suka fita daga dakin. Dakin dazu sukaje tare akan gado duk suka zauna duk suka tasata agaba suna kallo jin shiru yasa ta dago kanta ahankali fashewa da dariya sukayi sukace Anty Hamida kincika kunya wlh, murmushi tayi akunyace, Maryam tace "sunana Maryam Ibrahim Dankaka ina karanta Bio medicine 100 level a Oxford" Munira tace "am Munira Ibrahim dantata ina karanta computer engineering 200 level, na girmi Maryam" murmushi tamusu sosai tace "sunana Amatullah Ismail ana cemin Hamida ina karanta Islamic studies 100 level" "oh wow nice to meet you Anty Hamida wlh u are so pretty kinyi kama da yar India ku larabawa ne?" girgiza musu kai tayi tace "babana bahaushe ne dan nan kano, mamana kuma buzuwa ce, buzayen mai duguri" "wow saisa kikeda kyau, muna sonki sosai, Allah sa Ya Aabid ma ya auro mana kyakkyawa irinki" murmushi tayi sosai tace "Ameen" sosai suka cika ta da surutu tun bata saki jiki dasuba hartazo tasaki jiki sunata hiran yanda suke sai sunata tuna mata da Ihsan. Bude kofa akayi aka shigo da sauri duk suka kalli kofan Aadil ne ya shigo fuskarshi adaure kaman baitaba dariya ba shi adole kar kannenshi su raina shi bude musu kofa yayi yamusu alamu da hannu sutashi su wuce sumsum duk suka mike sukai mata waving hannu "bye bye Anty Hamida sai gobe zamu rakaki gidan ku kinji zamuje muga su Anty Zainab da Kaka da Ihsan" murmushi tayi sosai ta washe musu baki sabida yanda sukace zasu bita ta gyada musu kai cikeda murna tace "to Allah kaimu" hanyar kofan sukayi sukace "good night Uncle Aadil" murya chan kasa yace "night" ya maida kofan yarufe yana kallonta itama kallonshi tayi ganin yanda yawani daure fuska yasa tai murmushi tasan dantai maganan zuwa gidane itakuma bataga mai hanata zuwa guda gobeba tunda har Baffa ya yarda aikuma shikenan, tashi tayi ahankali tana boye dariyan ta tazare hijabin jikinta ta linke ta ijiye tawuce bayi batare datacemai kalaba karasowa dakin yayi yana wani kukkumbura bala'i yakeji bana wasaba konan da waje inba doleba shifa baiso Hamida taje, yasan gidansu ne kuma gidansu gidan shine, yasan kuma tadade bataje gidaba yakamata taje aidai zai iya barinta tai wuni ko taje tun safe har

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login