Showing 60001 words to 63000 words out of 109347 words

Chapter 21 - MEJO NAJEB Book 1 Complete Hausa Novels By Autar Alheri .txt

14 Jan 2025

14462

ƙasa da kanta Itama tana kissing ɗin duk inda taci karo dashi ajikinshi hartazo cibiyarshi tasaka harshenta aciki tana lailayawa tana lasarta....mejo kuwa banƙarewa kawai yakeyi yana nishi da gurnini kamar wani Zaki.


Ƙasa Isseta taƙarayi da bakinta hartazo cinyoyinshi tafara lasarsu tana mishi tafiyar tsutsa atsakanin cinyoyinshi da penis ɗinshi tana karkaɗa harshenta awurin...wanda yasa mejo sakin ihunda beshirya ba yana faɗar "ohhhh yes Maryam ahhhhh so sweet washhhhh, ihun yakeyi Yana banƙarewa yayinda hajiyar keta haniniya tana tsallenson ataɓata amma Isseta tayi kamar bata gantaba Sema ƙasa data sakeyi tazo Dede 2 ball ɗinshi tasauke bakinta awurin tareda kamasu tashiga tsotsa tana ballatsosu kamar tasamu sweet....ido mejo Nejeeb yazaro yana toshe bakinshi da duka hannayenshi biyu sabida wani irin abu dayakeji yana taso mishi wanda besan daga ina yake zuwaba...itakam Isseta sosai take shan waƴannan twins ɗin kafin tazura harsheta tanabin jikin mejo ɗinshi tana lasa tana mishi tafiyar tsutsa akai...inbanda karkara babu abinda jikin mejo keyi kafin yaware duka idonshi akan Isseta domin bada zatoba bada tsammani ba kawai yaki saukar tongue ɗinta akan kaciyarshi tana zagayata tana lasar jijiyar dake gefen wurin.. abinda yake mutuwarso Aranshi idan yaji friend's ɗinshi na labari sedai baya nunawa sabida miskilancin shi segaya yau anayimasa azahiri, begama dawowa daga wannan shuck ɗin daɗin da Isseta tasakashi scikinba yaji tasauke bakinta duka tafara zuƙarshi tana mishi tsotsar lollipop seta tara yawu abakinta kana taturata sosai cikin bakinta ta fitar tana zuwa dawowa da bakinta awurin....wani irin banƙarewa mejo najeeb yayi tare da sakin bakinshi babu shiri yana haɗar "wayyooo daɗinaaa wayyooo Maryam ahhhhhh daɗi Maryam waya,,waya,,,waya koya Miki??? Ahhhhhh so sweet Maryam so sweet ohhhhh sheath babyyyy so sweet ahhhhh wayyoo daɗi my sweet life, ohhhhhh my god please don't maryama don't don't stop baby gooo ahhhhh Maryam Zaki zautani oohhhwshhhh daɗiiiii yafaɗa yana ƙara danna kanta ajikin mejo ɗin tashi yana ihun da shikanshi besan miyake faɗa ba kusam minti 15 se mazari yakeyi yana sambatu gaba ɗaya Maryam yau tawanke mishi allonshi..




Wannan matarce dake shigowa gun mejo kwartanci kota leƙashi muddin yana gidan koyanzu itace tadawo domin ɗazuma itace zata shigo Taga Isseta atsaye doli Takoma sedai wannan shigowar datayi tazame mata me mugun muni a rayuwarta domin kuwa tana sawo kai perlor nashi, shiko yana tsandara wani irin ihu domin gab yakedayin release yana faɗar "daɗi zekasheni maryam wayyoo Allah Karki Dena please shuck mee very soft sweet life ahhhhh wayyoo daɗi Maryam zan mutu wayyoo Maryam bazan barkiba wlh bazan barkiba koda zanrasa raina ketawace Maryam ketawace nikaɗai ahhhhhhh my penisss ohhhh shuck shuck her Maryam don't stop Daɗi daɗiiiii sosai maryammm yafaɗa daƙarfi yana riƙe kam Isseta jikinshi ko ina yana karkarwa yashiga yimata ɓarin madara....ai wani irin waro ido tayi domin duk atunaninta sex ne sukeyi Hakan yasa taɗora hannu aka tana rushewa da kuka tafita daga pert ɗin nashi abirkice....wani irin shi'umin murmushi gimbiya mardiya dake zaune perlor tayi domin babu wanda zeganta balle ita wannan matar taganta....!
















Autar alheri ✍️
🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽


MM _ NN


Book 4


Page 63 & 64


"Seda Taga tabar wurin tukunnah Itama taɓace warta kamar bata zauna a wurinba....acikin ɗakin kuwa seda yagama juye abinda kejikinshi tukunnah Yakoma gefe yana sauke numfashi yana kallonta da blue eyes ɗinshi seya lumshesu yaƙara waresu Yana kallonta Yanajin wani irin abu naƙara fisgsrshi gareta zuciyarshi nabugawa sama sama shidai bazece son Maryam yakeyiba kuma bazece baya sontaba amma yasani cewa tanada wani irin girma da mahimmanci azuciyarshi, sunjima ahakan kafin yamiƙe tsaye yasaka hannu yaɗauketa kawai suka koma bathroom ɗin dakanshi yashiga yimusu wanka kala Isseta na kare jikinta bataso hartasaki jiki yayi mata sosai inda awurin wankanma Nashanunta suntabbatar da wankan yau dabanne dana kullun domin kam sun jagwalgwalu dakyar tasamu yabarta yayi musu wankan, bayan yagama yace tayi natsarki yaga idan ta iya...harara Isseta tadoka mishi aƙasan ido aranta tace ban iyaba tunda jahilaceni bantaɓa leƙa isilamiyya ba..shiko yana lurada ita amma yayi mata banza, harseda Tagama wankan tsarki akan idonshi tukunnah Shima yayi nashi yaɗauketa suka fito...da kanshi yaɗauko man shafawarshi yashafa musu kana yafesa musu Mayen turarenshi mesanyin daɗi daratsa zuciya kana yakwantarda ita akan bed ɗin Shima yakwanta....cikin mamaki Isseta ke kallonshi ganin yadda ya kwantar dasu dukkansu babu me komai ajiki dagasu se fatar jikinsu,,ganin nufinshi ahakan Zasu kwantane yasa tabuɗe baki ahankali cikin sexy voice ɗinta tace "please yah najeeb kayana..saurin rufe mata baki yayi yana ƙara janta ajikinshi, Shima ahankali yace"bakida wasu kaya agidannan kawai sabida kizone nakiraki, ɗan shiru yayi kana yace kuma kisani koda akwaisu bazaki sakasuba muddin atare zamuyi bacci domin banasan jin komai ajikinki, yana magana yana shafar gadon bayanta zuwa Mazaunanta masu masifar laushi yana lumshe blue eyes ɗinshi...ajiyar zuciya kawai Isseta tasauke batasake cemishi komai ba kusan minti 10 yana yamutsa matasu yana ƙara matseta kamar zemaidata ciki, kafin taji saukar cool voice ɗinshi acikin kunnenta yana faɗar "thank you so much maryam thank for giving me happened thank you so very much my wife. Yafaɗa yana manna mata kiss akan sumar kanta, can kuma setaji yace "I love your sweet body Maryam ohhh I really love it please Karki riƙayin Nisa Dani kinji wife....Isseta dai tanajinshi batace komaiba domin kala manshi suna bata mamaki wani lokacin jidai yadda yayiwa babanshi karyar wai yana sex ɗinta koyoshe yayi Hakan oho mishi...tanacikin wannan tunanin taji yace "ohhh my sweet life answer me question please, waya koyamiki abinda kika yimun yanzu? Duk kika zautar Dani ohhh washhh Allahnaa Harkinsa natunaa Maryam jifa yadda joystick ɗinki Takoma yafaɗa yana ɗora hannunta akan penis ɗinshi dake tokarar mararta..."ya salamm Isseta tafaɗa aɗan razane tanajanye hannunta dasauri, aranta tana faɗar yoshe wannan mutumin yazama Hakan.(nikuwa nace turanarda kika ɗanɗana mishi zumarki💃) jintajanye hannunta dasauri kuma bata bashi amsaba yasa yaƙara matseta da kyau ajikinshi kamin yace "ohh Maryam Inason Hakan sosai Inason shucking dudda bantaɓa sanin ya yakeba se ayau amma inaso har cikin raina please kiriƙa yimun Karki Dena kinji Maryam ohh yess baby, yafaɗa tareda matseta sosai... ahankali iseta taɗago idonta takalleshi kafin tasaki ɗan murmushi aranta tace naga alama ai shiyasa duk kazauce kana ihu kamar wani yaro...ido mejo Nejeeb yazaro domin Isseta taɗauka acikin ranta tayi zancen batasan afili tayishiba, baki buɗe yake kallonta ashe dama tana magana Hakan? Humm afili kuma seyace "au really?? Dama ihu nakeyi? Yatambaya yana kallonta...dasauri tatoshe bakinta tana zare ido domin sam batasan maganar tafito filiba..shikuwa seyace "ohhh Maryam aidoline nayi ihu bakinsa minakejibane please kiyita yimun nafiso nayita yimiki ihun daɗiii kinji my sweet life, yaƙarasa maganar tareda Jan kalmar daɗin yana manna mata kiss akunne wanda yasa Isseta zabura da ƙarfi tana ƙara shigewa jikinshi....murmushi yayi Shima yaƙara riƙeta sosai tare da jaamusu blanket....asuba tagari amarya da ango.




Afannin su anty hawwa kuwa zaune suke perlor part ɗinda aka saukesu bayan sungama cin abuncin dare suna fira...Mamansu yah balah ta kalli wata mata da'ake kira jimmala ƙanwar iyya hassi ce tace "jimmala nifa inaga kamar akwai matsala agidannan. "Matsala kuma maman balah wacce iri? Gaya anbamu wuri me kyau abinci me kyau gakuma kayan more rayuwa kuma kice akwai matsala? "Humm jimmala kenan nikam Hakan kamar nagani domin kuwa ɗazu bakiga wasu samari sunshigo gidannan ba masu Kamada ƴaƴan larabawa?? "Eh nagansu kuwa.. "yawwa to bakiga yadda suka shigo ba kowannensu abirgice fuska babu walwala kuma bayan sunshigo anyita maganganu sama sama agidan kafin kiji komai yalafa.. "eh tabbas hakane.. "yawwa kuma kinaga matan gidan tunda aka kawomu nan bawadda taƙara leƙomu balle sunemi surukartar tasu haryanzo sedai susaka akawo muna abinci, ke dudda zuwaira bata dawo wurinmuba tinɗazu fa.. "Kumafa hakane maman balah amma bakisaniba ko wani abunne yaɗauke musu hankali. "To Allah yasa daga Hakan suka gabada firarsu.


Daga cikin ɗaki kuwa zubaida da jidda ne zaune jidda banawa zubaida labarin tambayoyin da anty zuwaira tayi mata dakuma yadda tayi alokacinda tagaya mata cewar anty hawwa ce a matyar...sosai zubaida tayi mamaki kuma taɗora ayar tambaya akan antyn tasu sabida tafi jidda hankali, sunjima sosai suna fira akan zuwaira da mutanen gidan kafin bacci yayi awun gaba dasu.


Anty hawwa kuwa nasu ɗakin ɗaya itada anty bilki su sunacan ko ajikinsu sam duk abinda kefaruwa agidan basu saniba sabida sheƙe ayarsu dasukeyine kawai gabansu..koyanzu kwance suke akan bed atare kowannensu sikitir suna aikata baɗalarsu domin sosai anty bilki keshayarda anty hawwa daɗi tana tsotse mata komai ajikinta yadda zataji daɗi tazauce aiko tayi nasara domin ihu kawai anty hawwa keyi tana ƙara buɗe ƙafa duk tagigice, sunjima suna abu ɗaya inda Itama tayiwa anty bilki kamar yadda tayi mata seda suka samu nutsuwar da sukeso kana suka kwanta maƙale da juna kamar wasu mata da miji suna kewar baƙuwarsu ta dare wadda basusan ko waceceba.


Aɓangaren zuwaira ma Hakan takwana kuka tana saƙawa rayuwarta abinda takeganin shine mafita agareta har inda garin Allah yawaye..domin itadai ummi dataga kukan juwairar yayi yawa komawarta tayi bedroom ɗin Hajiya mama mayi kwanciyarta tabar mata nata..


Washe gari


Bayan najeeb yadawo daga sallar asuba yasamu akwati akan kadonshi cikin mamaki yake kallon akwatin amma betaɓa ba, yana tsaye yana kallo kawai yaga umaima tashigo ɗakin bewani tsorata ba tunda yarigada yasanta, cikin girmamawa yagaidata...bayan ta amsa take gaya mishi kayan maryama ne dake wancan gidan taɗauko mata kuma idan tatashi tayi sallah zata tafi da ita gun maah amma bazata jimaba zata mayarda ita kafin azzahar in sha Allah... ɗan ɓata rai yayi alamar beson atafi da ita amma dai bece komaiba ba, Hakan yasa umaima tashiga rarrashin shi seda Taga yasaki ranshi tukunnah tabarshi..Anan Shima yake gaya mata zayi tafiya zuwa South Africa yau ɗinnan 12:00pm jirginsu zetashi.....addu'a sosai umaima tayi mishi nafatan nasara kana tace zata gayawa gimbiya mardiya tarakasu domin ita akwai inda zata kai Maryam...godiya kawai yayi mata amma betambayi wacece gimbiya mardiya ba domin yaji labarinta abakin general aliyu..haka dai umaima tayi mishi sallama tatafi.


Bayan tafiyar umaima ne yatada Isseta yace taje tayi sallah... baki taɗan turo gaba kana tace "ni nayi sallah harma wanka nayi da brush..da mamaki yace to dawanne kaya kikayi sallah? Batace mishi komaiba taɗaga blanket ɗin datake ciki...anan yaga jallabiyarshi ajikinta. Murmushi kawai yayi yana girgiza kanshi kamin yamiƙarda ita zaune yabata labarin yadda sukayi da umaima yanzu akan ɗaukarta dazatayi kana yagaya mata tafiyar dazasuyi suma.


Sosai Isseta ta ɓata rai akan tafiyarda mejo zeyi domin Bata damuda tafiyar da umaima zatayi da itaba sabida tasan zata maidata amma bataso mejo yayi nisa da ita ayanzu....ganin yadda tayine yasa yajanyota jikinshi tare da ɗora kanta afaffaɗan ƙirjinshi yana shafa sumarta harzuwa gadon bayanta, bakinshi yakawo Dede kunnenta cikin cool voice ɗinshi yace "minene na damuwar Maryam? Kobakyaso natafine? Yatambayeta cikin rarrashi..Kaita girgiza mishi alamar "eh... Ɗan cije lips ɗinshi naƙasa yayi kana yace "ayya sorry my sweet life Nima banaso naje sedai ba yadda zanyi domin akwai ƙullallen al'amari acikin wannan zancen na ƴan South Africa shiyasa doline inje, anan yabata labarin duk abinda yafaru akan wannan lamarin tindaga zuwansu Nigar har kawo yanzu....kana yaɗora da faɗin amma idan matata bataso senayi zamana,,yaƙarasa zancen yana sakar mata kiss.


Dassuri Isseta tace "ah'ah banaso kazauna gara kaje Allah yaɗora ku akansu kuma yashige muku gaba akan dukkanin maƙiyinku yah najeeb banaso ayiwa mijina kallon lusari domin nasan cewar shiɗin jarumine Allah yaikaiku lafiya yamayardaku lafiya kuma ya kareku aduk inda kukasamu akan aduniya...tunda tafara magana yake kallon yadda ɗan ƙaramin bakinta kejuyawa yanajin wani sanyi daƙarfin guywa naratsa zuciyarshi kala manta na daɗa tasiri acikin ranshi tunda yafara aikin soja ba wanda yataɓa yimishi makamanciyar addu'ar datayi mishi ayau kai Bama makamanciyar wadda tayi mishiba kowacce iri Inba Hajiya mama ba itace kawai yasan idan zefita ko bashida lafiya tana mishi addu'a amma ko Hajiya ummu data haifeshi bayajin addu'arta gareshi domin betaɓa jin bakinta yayi mishi addu'a ba...aibesan lokacinda yarungumeta ba yana sakar mata kiss Tako Ina yana mata godiya dasanyawa rayuwarta albarka, daganan suka shiga faran tawa jununsu domin koyanzu sosai Isseta tazage ta gigita duniyar mejo najeeb wanda yayi ihu kamar ba gobe kafin su samu nutsuwa sukaje sukayi wanka atare suka shirya kamar wasu taurari...suna nan zaune umaima tazo taɗauke Isseta shiko yafito general parlor gidan.




Hajiya mama kawai yasamu tana haɗa kayan breakfast akan dining, ƙarasawa yayi wurinta fuskarshi ɗaukeda annuri yace "good morning mama. Ahankali hajiya mama ta ɗago tana kallonshi kamin tasaki murmushi Itama tace "morning najeeb katashi lpy? "Alhmdllh mama. "Yawwa ya kwanan ƴata tunda kaɗauke mun abu Takoma wurinka, tafaɗa cikin tsokana... ɗan murmushin gefen baki yayi yana duƙarda kanshi ƙasa yace "she's fine, daga Hakan yaja kujera yazauna...tea mama ta haɗa mishi tare da soyayyen kawai ta'ajiye mishi, kana tace "idan kagama seka kira maryama taci nata ko acan zaka kai matane?? Ɗan shiru yayi kafin yaɗago ahankali yace "batanan mama sedai idan tadawo yafaɗa hankalinshi kwance..da mamaki Hajiya mama tace bangane batanan ba inataje dasafennan kuma ai bawanda yafita daga gidan ko ƙannen ka Basu fitoba.


Shikuwa shiru yaɗanyi yana tunanin yagayawa Hajiya mama gaskiyar wacece maryama kodai yayi shiru domin tun yana ƙaramin yaro idan wani abun yadameshi sosai to yafison yagayawa Hajiya mama bisa ga Hajiya Umma domin Hajiya mama bata ɗaukar abu dazafi amma Hajiya Umma abu kaɗan ke hasalata...ajiyar zuciya yasauke yaname yadda da abinda zuciyarshi tace mishi cikin ƙasa da murya yace "mama maryama fa bakamar kowa takeba domin kuwa iyayenta ba mutane bane sabida Haka Karkiyi mamaki idan kinga wani abun daga gareta.."kamarya ba mutane bane ? Najeeb wannan wacce irin maganace Hakan, Hajiya mama tafaɗa tana kaiwa zaune.


"Yes mama bamutane bane kamar yadda kikaji na faɗa bara kiji gaskiyar yadda na haɗu da Maryam ba kamar yadda general aliyu yagaya mukuba..nan yakwashe duk yadda suka haɗu da Isseta har abubuwan dasuka faru har kawo yau da umaima yaɗauketa yasanarwa Hajiya mama...tashin hankali kenan ai wani irin gumine kewankewa Hajiya mama fuska tunda yafara magana haryakai ƙarshe, kamin tanisa cikin mugun mamaki da al'ajabi tace "najeeb kuma ahakan kake zauneda wannan yarinyar bakajin tsoro? Kai yagirgiza ahankali kana yace "bawani tsoro mama domin basa cutarda kowa sedai ma sutemaki mutun kuma banaso kifara tsoronta please nagaya Miki wannan zancenne sabida kikula idan tadawo kokuma akama nemanta kafin tadawo ɗin ba'asan inda takeba domin nima tafiya zamuyi nidasu general aliyu zamuje south Africa yau in sha Allah....ajiyar zuciya Hajiya mama tasauke kana tace shikenan najeeb Allah yasa alkhairi ce agareka kuma Allah yakaiku lafiya yasa ayi cikin nasara...ameen y Allah. "To Amma zancen yayarta dake gidannan fa? kuma naji alhaji nafaɗar yau zakuje garinsu domin a warware komai...."okay badamuwa mama kicewa Dady suje kawai idan kuma setaredani za'aje please yabari mudawo 1week kawai zamuyi mudawo please nasan idan natsaya gaya masa balallene ya aminceba..."shikenan najeeb badamuwa zangaya masa in sha Allah yadda ze fahimta...suna cikin wannan zancenne General aliyu da general faruk suka shigo Perlor ɗaukeda sallama abakinsu..


Amsa musu Hajiya mama tayi yayinda suka ƙarasa shigowa suna gaidata cikin girmamawa..bayan ta amsa ne tashiga zuba musu abin breakfast ɗin suma, seda suka gamaci tukunnah suka shiga gun Hajiya Umma suka gaidata, bayan sunfitone Shima najeeb yashiga gun mahaifiyar tashi sosai taji daɗin ganinshi bayan yagaya mata zeyi tafiya tayimai fatan alkhairi suka fito tare da barin gadan sabida dama dashirinshi yafito.....suna fita daga Perlor Hajiya Umma nafitowa sabida dama tabiyosu tayowa yaron nata rakiya. Tsaye Taga Hajiya mama akan dining tana kwashe kayanda su najeeb sukaci abinci, wani mugun kallo take jifan Hajiya mama dashi yayinda Itama Hajiya mamar kemata mugun kallonda yafi nata kowacce da abinda taɓoye aranta domin kallone sukeyiwa juna me cikeda ma'anoni atsakaninsu....!




















Autar alheri ✍️


🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽🪽


MM _ NN


Book 4


Page 65 & 66


"Sunjima suna kallon juna kamin kowacce tanufi abin gabanta, Hajiya Umma tanufi bedroom ɗinta yayinda Hajiya mama tanufi na Dady...tana shiga tasamu yafito daga wanka yana zaune bakin bed ɗinshi zama tayi itama kusanshi kamin yace "har kingama haɗa breakfast ɗinne? "Eh nagama alhaji. "Okay kawai yace kana yaci gabada shafar manshi. Ɗagowa tayi Taganshi babu wata damuwar ataredashi tukunnah tafara mishi magana domin tasan idan rashin a ɓace yake sam baze fahimcetaba. "Alhaji nace yoshene zakuje garinsu yarannan domin kawo ƙarshen komai? Ɗan nisawa yayi kana yace "yau in sha Allah zamu tafi domin kinsan bazamu ajiye mutane musharesu ba doline musan abunyi..."hakane gaskiya amma fa Alhaji inaga da anbar tafiyarnan zuwa next week domin Najeeb bayanan ɗazu yazo yasameni akan cewa nasanar maka zeyi tafiya zuwa South Africa aikine na gaggawa yataso musu yazo yasanar dakai amma baka tashi daga bacciba Hakan yasa yace nagayama please Alhaji Abar tafiyar haryadawo tunda kaga aikinsu kamar haɓo yake zuwa kawai yakeyi bada sanarwaba, taƙarasa zancen cikin rarrashi....acijiyar zuciya Dady yasauke bayan yagama jin bayananta kamin yace "to Amma ita waccan ɗaya amaryar yazamuyi da ita? Tunda bazama zeyi da itaba muna ajiye ƴar mutane???


"Ah,ah Alhaji amma aikuma bawani abin bane tunda mako ɗaya ne kawai mize hana amayarda family nata iyaso ita abarta anan idan yadawo sekuje dukanku koya kagani?? "Eh to badamuwa Hakan yayi kigaya musu sushirya anjima se amaidasu ɗin amma kar wanda yayi musu zancen komai acikinku.. "shikenan in sha Allah Hakan za'ayi bawanda zemusu wani zancen. "Yayi kyau Hakan cewar Dady daga Hakan yaci gaba da shirinshi.


Hajiya mama nafita kuwa tawuce pert ɗin baƙi inda tasamu Mamansu yah balah da jimmala cikin mutunci suka gaisa tare da yimusu yabaƙunci tukunnah tagaya musu saƙon Dady tafice warta...bayan fitarta su jimmala suka shiga haɗa kayan su dudda basuso barin gidanba amma ba yadda zasuyi domin kuwa doline sutafi tunda amarya suka kawo.....anty hawwa kuwa dataji labarin Zasu tafi baƙaramin baƙin ciki tajiba domin bataso aɗauke mata anty bilki amma ba yadda zatayi doline tabari sutafi sedai wlh datazaunu tazama ƴar gida zata ɗauko anty bilki tadawonan dazama suɗora daga inda suka tsaya🤔


Misalin ƙarfe 10:00am zaune suke dukkansu a general parlor gidan tawagar kawo amarya sukazo yimusu sallama...sosai su Hajiya Umma da Dady sukayimusu alkhairi na ban mamaki mamansu yah balah hadda kukanta sabida farin ciki kana suka yi musu sallama suka tafi anty bilki da anty hawwa daƙyar aka raba su kowace se kuka taketeyi,,,sudai mutanen gidan nabinsu da kallo kawai harsuka tafi, inda dady yasaka sojojin dasuka ɗaukosu sumaidasu.


Bayan suntafine kowa yawatse Hajiya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login