Showing 66001 words to 69000 words out of 82977 words
Chapter 23 - MIJINA SIRRINA COMPLET BOOK BY UMMI AISHA.txt
asiri yaji wannan targaden ba dako kallo bai isheta ba,
Da haka suka fita har gate suka tsaya suna jiran adaidaita sahu, suna nan tsaye suka samu ta taimaka masa ya shiga sannan itama ta shiga ta zauna,
Hannunta ya kamo ya rike cikin nasa,
"Hajiya ina zakuje?" Inji mai adaidaita sahu,
Bude baki tayi da niyyar bashi amsa amma sai amadi yayi saurin rufe mata baki da hannunshi,
"Ni yakamata ka tambaya ba itaba saboda ita matar aure ce.."
"Yi hakuri mai gida ai naga kamar kai din bakada lafiya ne shiyasa.."
"Ai ciwon ba abakina yake ba, cikin gari zaka kaimu gidan gyaran targade"
"To yallabai.."
Saida suka gama magana da dan adaidaita sahun sannan ya dauke hannunshi daga kan bakin Nadiya,
Da ido take kallonshi kawai har Allah yakaisu gidan mai gyaran targaden.
Sauka sukayi yasoma labuba aljihunsa,
"Baby kinga ashe ma banida ko kwandala ajikina sai dai amma ga ATM card dina.."
"To yanzu yakake so ayi?"
"Muje can may be akwai ATM machine"
Sake rikeshi tayi ya dingisa suka tafi duk da cewar mai adaidaita sahun yace zai kaisu amma fur amadi yaki amincewa saboda ganinshi rike jikin nadiya abun na mutukar burgeshi,
Yana rike ajikinta har suka je wurin da suka samu ATM machine nan ta taimaka masa ya haura yar barandar dake wurin,
20,000 taga ya cira yasaka a aljihunshi sannan ta sauko dashi suka tafi, duk inda suka wuce idon jama'ane ke rakasu wanda har shi kanshi amadin yafara kosawa da wannan kallon,
Dan adaidaita sahu yabawa kudinshi sannan yasamu wuri ya zauna ita kuma ta shiga gidan, mintuna kadan tafito,
"Zo mu shiga" tace dashi batare da ta kalleshiba,
"Mace ne ke gyaran ko namiji?" Ya tambayeta yana dan murmushi,
"Namiji ne.." Tabashi amsa, hannunshi ya mika mata alamun ta tayar dashi tsaye nan ta kama ta jashi ya mike tsaye, rikeshi tayi suka shiga cikin gidan gyaran targaden,
Mai gyaran na zaune akan tabarma da jerin wasu kwalabai agabanshi wadanda ke dauke da magungunan gargajiya aciki,
Zama sukayi mai gyaran yafara duba kafar amadi wacce tazama wata himmm kamar anhura tattali
"Yaushe kaji wannan ciwon?" Mai gyaran ya tambayeshi,
"Dazun nanne na buge da dutsi"
"Wannan ba targade bane tsagewar 'kashi ne amma yanzu za agyara da yardar Allah"
Ba karamin wahala amadi yasha ba amma abin mamaki ko gezau baiyi ba babu raki babu komai har aka gama gyaran,
"Wannan yayan naki namijin gaske ne ba nawasa ba kodai soja ne?" Mai gyaran yafada cikin raha saboda ko manya yazo yiwa gyara ihu suke bare yara,murmushi kawai tayi batace komai ba shi kuma gogan sai aikin binta da na mujiya yake kamar yaune yafara ganinta,
Magani yabasu a kwalba yace ta shafa masa akafar idan sun koma gida bayan ta gasa masa kafar da ruwan zafi,
Dubu daya ya ajiyewa mai gyaran suka mike itada shi, yana rike ajikinta suka fita,
"Baby yauma fa inajin guest lodge dinnan zamu koma mu kwana acan saboda wallahi bazan iya komawa Kano da kaina ba"
Batace masa komaiba sakuci gaba da tafiya har suka samu dan adaidaita nan suka shiga yakaisu minal guest lodge,
Wannan karon ma shine yaje ya biya kudin daki yadawo da key din a hannunshi suka nufi dakin da aka basu,
"To yanzu da ka kawo mu nan a ina zamu samu ruwan zafin da za agasa maka kafar?"
"Za akawo mana, nafadawa wani ma'aikaci a reception din cewar ina son ruwan zafi"
Goshinta ta dafa saboda tasan ma'aikatan abinda zasuyi tsammani daban,
"Baby menene naga kin dafa goshi? Ko afasa kar akawo?"
"A'a akawo"
Kwanciya yayi akan gado ruf da ciki ya dage kafar tashi mai ciwon yana jijjigata,
"Baby zoki daddanna min kafar tawa please"
"Kabari akawo ruwan zafin sai ingasa maka ita.."
"Tom.." Yabata amsa yana faman jujjuya kanshi saboda zafin da kafar keyi masa.
Zaman jiran ruwan zafin sukaci gaba dayi har aka kawo musu cikin wani dan karamin bucket din roba, itace tafita ta karbo ta dawo,
K'asa ya sauka ya zauna itama ta zauna tareda zame dan kwalin kanta domin babu tsumma awurin, ruwan inbanda tururi babu abinda yakeyi nan ta tsoma dan kwalinta aciki ta nado ruwan tafara matsewa take yafara kokkonata saboda zafinshi yarfe hannu tafara kafin ta dora akan kafar amadi.....
*_Ummi Shatu_*👌🏻
*MIJINA SIRRINA...!*🌹
_(Labarin K'auna)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
® *HASKE WRITERS ASSO.*
_Wannan shafin nakune yan group din baby Isah together with sidiya and friends group especially mama 4h...._
*65*
aishaummi.blogspot.com
*J*in saukar ruwan zafin akafarshi yasashi sakin wata yar kara kadan wacce kanaji kasan ta shagwaba ce,
Hannunta ya rike cikin raki yace,
"Baby da zafi..."
"Komai zafinshi ai hakuri zakayi"
Bata sake sauraronshi ba ta kara jiko dan kwalin tadora akan kafarshi wata kara yakuma yi harda bata fuska tamkar zaiyi mata kuka,
"Baby bakijin tausayina ashe? Allah zanyi miki kuka.."
Jin yanda yayi maganar ashagwabance tamkar karamin yaro yasata yin murmushin da bata shirya ba,
Kafarshi ya janye saboda ganin tana sake tsoma dan kwalin nata acikin ruwan,
"Dan Allah ka tsaya.."
"To bakece ba kinki rarrashina.."
"To yi hakuri ka tsaya ingasa maka, kaga Allah ruwan yafara hucewa"
Mika mata kafar yayi yana yimata karar shagwaba,
"Ni banma taba ganin ragon namiji ba irinka, daga gashin kafa harda su neman yin kuka.." Tafada amaze kamar ba itace tafada ba,
Kallonta yayi tareda rike hannunta,
"Nidai ba rago bane, ke dince bakya tausaya min kawai"
Hannunshi ta ture taci gaba da gaggasa masa kafar tashi har ruwan yayi sanyi, mikewa yayi yana dingisa kafarshi yakoma kan gado ya kwanta,
Binshi kan gadon tayi ta zauna ta dauko maganin da zata shafa masa akafarshi tafara shafa masa ahankali bayan ta dora kafar tashi akan cinyoyinta,
Daga kanshi yayi ya kalleta domin wani abune yake ratsashi idan tana murza masa maganin akafarshi,
"Baby...."
"Uhmmmmm"
Mayar da kanshi yayi ya kwantar,
"Zaki fara yimin wannan uhmmm din naki kamar wata bebiya ko?"
Shiru tayi masa taci gaba da shafa kafarshi tana lailayawa musamman ma tafin kafarshi,
"Baby baki gama bane?"
"Ya akayi?"
"Nan zaki zo dan Allah.."
Kafada ta makale, "hum ummmmm"
"Please baby, badan niba dan Allah nace.."
Kin tashi tayi taci gaba da abinda take tana kallon kafar tashi, shikam komai nashi mai kyaune ita kanta ta shaida da hakan domin kafar tashi kamar bata taka kasa dan kyau da laushi, kusan ma laushin ne yahanata daina shafar kafar tashi, sabanin wasu mazan da zakaga kafarsu duk kaushi da faso wanda har acikin matan ma ana samun haka,
Lumshe idonshi yayi saboda yanzu kuma tafiyar tsutsa take yimasa atafin kafar tashi,
"Baby..."
"Uhmm"
"Kina son nafara wannan shakuwar marar magani?"
Saida tayi murmushi saboda jin abinda yace sannan tace,
"Uhmmm"
"Kikace uhmm ko?"
"Uhmmm" tabashi amsa,
"To shikenan.."
Wayarta ce ta shiga tsuwwa nan ta dauka sakamakon ganin sunan umman sumaila ajiki,
Dauka tayi suka gaisa nan umman take fada mata da ta aiko da sako lallai lallai tatafi gida wannan satin sannan kuma ta tabbata tayi amfani da duk abinda ta aiko mata daga karshe umman takare maganar da cewa,
"Kina shan wanda kika tafi dashi dai ko ba jibge min su kikaje kikayi ba dan nasan halinki"
"Wallahi umma ina sha"
"To shikenan Allah yabada sa'ar karatu"
Sallama sukayi ta kashe wayar tana dan kunkuni,
"Ita umman nan wallahi ta cika cikawa mutum ciki da abubuwan da zasu dameshi..."
Batayi auneba tajita luuuuu ya jata zuwa jikinshi, kallonshi tayi idanuwanshi a lumshe,
"Zo ki fada min abinda umman kebaki wanda har zai dameki"
Bude idanuwanta tayi sosai akan fuskarshi shikuma idanuwanshi arufe,
"Uhmmmm baby, fada min..."
"Babu koma...."
"A'a, da komai... Fada min mana"
"Nace maka babu komai"
"Ni ban yarda ba"
Kallonshi kawai taci gaba dayi tana mamakin kanta domin bata san lokacin da tafara sakin jiki dashi hakaba,
"Bazaki fada minba ni infada miki?"
Ido ta kwalalo tana kallonshi,badai yagano ba? Ta tambayi zuciyarta,
"Uhmmm baby? Ni kin bani dama infada miki?"
Shirun dai tasake yi hakan yashi bude idonshi akan fuskarta nan ita kuma tayi gaggawar lumshe nata idon,
"Baby babu magana?...."
Jin yafara sauke mata ajiyar zuciya yasata saurin bude idonta,
"Menene kuma?"
Ta tambayeshi, gashin kanta yashafa sannan yasake matseta jikinshi wanda tana iya jiyo bugun zuciyarshi,
"Wai menen...."
Hanata karasawa yayi ta hanyar kai bakinshi kan nata, zabura tayi kamar ya tsikara mata allura ta tashi fuskarta adaure,
"Menene haka? Ni karka sake sa bakinka akan nawa"
Murmushi yayi yasake janta jikinsa da hannunshi guda daya,
"Haba baby, wannan wanne irin horo ne? Ni ban taba jin macen dake yiwa mijinta rowa irin wannan ba kamarki, ke komai naki hanani kike.."
"Ai ban taba hanaka wannan ba sai yau"
"To meyasa zaki hanani? Ai horon zaiyi min tsanani da yawa"
"Ni ba horo nakeyi maka ba, laifinka ne tunda da idona naganka kana kissing din wata..."
"Dan Allah baby kiyi hakuri..." Shine abinda yake ta maimata mata, shiru tayi tana sauraron ban hakurinsa,
Yabata hakuri yafi sau dari amma batace komai ba domin yagama kashe mata jiki da salon da yake yi mata, ita kanta bata ma san ya akayiba itadai kawai taji bakinta cikin nashi nan ta manta ma da batun wai taganshi yana kissing din zee dazu.
Tunda suke da amadi bata taba sakin jiki dashi irin yau ba, yaune kadai ta taba biye mishi aduk zamansu dashi, ko da wasa kuma yau bataji haushinshi ba bare tayi fushi dashi,
Duk abubuwan nan dake faruwa shikuma amadi bai taba gwada karya alkawarin da ya daukar mata ba,
Bayan sallar magrib ta kalleshi yana jikinta idanuwanshi a lumshe, sai yau ta sake tabbatarwa da amadi yarone karami,
So take ta tashi saboda anyi salla tun tuni amma kuma takasa tashi domin tama rasa awanne yanayi take, yanayin da take jinta ciki harda kunya ta kawo mata gudun mawa,
Idonshi taga ya bude yafara mika,
"Kayi mika da kyau.." Tafada acikin ranta,
"Baby..."
"Uhmmm"
"Dan Allah baby kiyi hakuri kinji, kiyi hakuri akan abinda yafaru dazu wallahi bazan sake ba.."
Ita tausayi ma yake bata yanzu saboda tunda yaga tayi fushi yakasa samun sukuni Kalmar hakuri taki fita daga bakinsa ko yanzun ma da suke duniyar so kalmar hakurin taji yanata furtawa,
"Kinji baby? Kiyi hakuri dan Allah"
"Nahakura"
Jin abinda tace yasashi sake rungumeta sai kuma ya sassauta rikon da yayi mata,
"Baby duk kinbi kin faffama min kafata wallahi..."
"Yaushe..?" Tafada bayan ta bude idonta arazane,
"Lokacin da..." Sai kuma yayi shiru,
"Meyasa da tun lokacin baka fada ba sai yanzu?"
"Ai lokacin banji zafinba sai yanzu take yimin zafi..."
Tashi tayi ta dago kafar tashi tana gani, sam ta ma manta da cewar babu riga ajikinta,
"Su baby budurwa, wallahi kamar baki shayar dasu fadeel b..."
Saurin jan rigarshi tayi ta rufe kirjinta tana harararshi,
Wata kunyarshi ce take saukar mata asannu asannu, kawai sai tagagara kallon ko wurinda yake kwance,
"Katashi bafa muyi salla ba.."
Tashi yayi ya dingisa ya shige toilet,tana ganin haka tajawo rigarta tasa ta shirya kafin ya fito,mintuna kadan sai gashi ya fito,
"Baby zo muje muyi tare.."
Kai ta girgiza masa alamun a'a, har inda take yaje yaja hannunta,
"Dan Allah kiyarda yau daya dai mu yi tare.."
Duk da bata so saida yajata zuwa cikin toilet din.....
*_Ummi Shatu_*👌🏻
*MIJINA SIRRINA...!*🌹
_(Labarin K'auna)_
_*NA*_
_*UMMI A'ISHA*_
® *HASKE WRITERS ASSO.*
_Wannan shafin nakune yan group din baby Isah together with sidiya and friends group especially mama 4h...._
*66*
aishaummi.blogspot.com
*J*in saukar ruwan zafin akafarshi yasashi sakin wata yar kara kadan wacce kanaji kasan ta shagwaba ce,
Hannunta ya rike cikin raki yace,
"Baby da zafi..."
"Komai zafinshi ai hakuri zakayi"
Bata sake sauraronshi ba ta kara jiko dan kwalin tadora akan kafarshi wata kara yakuma yi harda bata fuska tamkar zaiyi mata kuka,
"Baby bakijin tausayina ashe? Allah zanyi miki kuka.."
Jin yanda yayi maganar ashagwabance tamkar karamin yaro yasata yin murmushin da bata shirya ba,
Kafarshi ya janye saboda ganin tana sake tsoma dan kwalin nata acikin ruwan,
"Dan Allah ka tsaya.."
"To bakece ba kinki rarrashina.."
"To yi hakuri ka tsaya ingasa maka, kaga Allah ruwan yafara hucewa"
Mika mata kafar yayi yana yimata karar shagwaba,
"Ni banma taba ganin ragon namiji ba irinka, daga gashin kafa harda su neman yin kuka.." Tafada amaze kamar ba itace tafada ba,
Kallonta yayi tareda rike hannunta,
"Nidai ba rago bane, ke dince bakya tausaya min kawai"
Hannunshi ta ture taci gaba da gaggasa masa kafar tashi har ruwan yayi sanyi, mikewa yayi yana dingisa kafarshi yakoma kan gado ya kwanta,
Binshi kan gadon tayi ta zauna ta dauko maganin da zata shafa masa akafarshi tafara shafa masa ahankali bayan ta dora kafar tashi akan cinyoyinta,
Daga kanshi yayi ya kalleta domin wani abune yake ratsashi idan tana murza masa maganin akafarshi,
"Baby...."
"Uhmmmmm"
Mayar da kanshi yayi ya kwantar,
"Zaki fara yimin wannan uhmmm din naki kamar wata bebiya ko?"
Shiru tayi masa taci gaba da shafa kafarshi tana lailayawa musamman ma tafin kafarshi,
"Baby baki gama bane?"
"Ya akayi?"
"Nan zaki zo dan Allah.."
Kafada ta makale, "hum ummmmm"
"Please baby, badan niba dan Allah nace.."
Kin tashi tayi taci gaba da abinda take tana kallon kafar tashi, shikam komai nashi mai kyaune ita kanta ta shaida da hakan domin kafar tashi kamar bata taka kasa dan kyau da laushi, kusan ma laushin ne yahanata daina shafar kafar tashi, sabanin wasu mazan da zakaga kafarsu duk kaushi da faso wanda har acikin matan ma ana samun haka,
Lumshe idonshi yayi saboda yanzu kuma tafiyar tsutsa take yimasa atafin kafar tashi,
"Baby..."
"Uhmm"
"Kina son nafara wannan shakuwar marar magani?"
Saida tayi murmushi saboda jin abinda yace sannan tace,
"Uhmmm"
"Kikace uhmm ko?"
"Uhmmm" tabashi amsa,
"To shikenan.."
Wayarta ce ta shiga tsuwwa nan ta dauka sakamakon ganin sunan umman sumaila ajiki,
Dauka tayi suka gaisa nan umman take fada mata da ta aiko da sako lallai lallai tatafi gida wannan satin sannan kuma ta tabbata tayi amfani da duk abinda ta aiko mata daga karshe umman takare maganar da cewa,
"Kina shan wanda kika tafi dashi dai ko ba jibge min su kikaje kikayi ba dan nasan halinki"
"Wallahi umma ina sha"
"To shikenan Allah yabada sa'ar karatu"
Sallama sukayi ta kashe wayar tana dan kunkuni,
"Ita umman nan wallahi ta cika cikawa mutum ciki da abubuwan da zasu dameshi..."
Batayi auneba tajita luuuuu ya jata zuwa jikinshi, kallonshi tayi idanuwanshi a lumshe,
"Zo ki fada min abinda umman kebaki wanda har zai dameki"
Bude idanuwanta tayi sosai akan fuskarshi shikuma idanuwanshi arufe,
"Uhmmmm baby, fada min..."
"Babu koma...."
"A'a, da komai... Fada min mana"
"Nace maka babu komai"
"Ni ban yarda ba"
Kallonshi kawai taci gaba dayi tana mamakin kanta domin bata san lokacin da tafara sakin jiki dashi hakaba,
"Bazaki fada minba ni infada miki?"
Ido ta kwalalo tana kallonshi,badai yagano ba? Ta tambayi zuciyarta,
"Uhmmm baby? Ni kin bani dama infada miki?"
Shirun dai tasake yi hakan yashi bude idonshi akan fuskarta nan ita kuma tayi gaggawar lumshe nata idon,
"Baby babu magana?...."
Jin yafara sauke mata ajiyar zuciya yasata saurin bude idonta,
"Menene kuma?"
Ta tambayeshi, gashin kanta yashafa sannan yasake matseta jikinshi wanda tana iya jiyo bugun zuciyarshi,
"Wai menen...."
Hanata karasawa yayi ta hanyar kai bakinshi kan nata, zabura tayi kamar ya tsikara mata allura ta tashi fuskarta adaure,
"Menene haka? Ni karka sake sa bakinka akan nawa"
Murmushi yayi yasake janta jikinsa da hannunshi guda daya,
"Haba baby, wannan wanne irin horo ne? Ni ban taba jin macen dake yiwa mijinta rowa irin wannan ba kamarki, ke komai naki hanani kike.."
"Ai ban taba hanaka wannan ba sai yau"
"To meyasa zaki hanani? Ai horon zaiyi min tsanani da yawa"
"Ni ba horo nakeyi maka ba, laifinka ne tunda da idona naganka kana kissing din wata..."
"Dan Allah baby kiyi hakuri..." Shine abinda yake ta maimata mata, shiru tayi tana sauraron ban hakurinsa,
Yabata hakuri yafi sau dari amma batace komai ba domin yagama kashe mata jiki da salon da yake yi mata, ita kanta bata ma san ya akayiba itadai kawai taji bakinta cikin nashi nan ta manta ma da batun wai taganshi yana kissing din zee dazu.
Tunda suke da amadi bata taba sakin jiki dashi irin yau ba, yaune kadai ta taba biye mishi aduk zamansu dashi, ko da wasa kuma yau bataji haushinshi ba bare tayi fushi dashi,
Duk abubuwan nan dake faruwa shikuma amadi bai taba gwada karya alkawarin da ya daukar mata ba,
Bayan sallar magrib ta kalleshi yana jikinta idanuwanshi a lumshe, sai yau ta sake tabbatarwa da amadi yarone karami,
So take ta tashi saboda anyi salla tun tuni amma kuma takasa tashi domin tama rasa awanne yanayi take, yanayin da take jinta ciki harda kunya ta kawo mata gudun mawa,
Idonshi taga ya bude yafara mika,
"Kayi mika da kyau.." Tafada acikin ranta,
"Baby..."
"Uhmmm"
"Dan Allah baby kiyi hakuri kinji, kiyi hakuri akan abinda yafaru dazu wallahi bazan sake ba.."
Ita tausayi ma yake bata yanzu saboda tunda yaga tayi fushi yakasa samun sukuni Kalmar hakuri taki fita daga bakinsa ko yanzun ma da suke duniyar so kalmar hakurin taji yanata furtawa,
"Kinji baby? Kiyi hakuri dan Allah"
"Nahakura"
Jin abinda tace yasashi sake rungumeta sai kuma ya sassauta rikon da yayi mata,
"Baby duk kinbi kin faffama min kafata wallahi..."
"Yaushe..?" Tafada bayan ta bude idonta arazane,
"Lokacin da..." Sai kuma yayi shiru,
"Meyasa da tun lokacin baka fada ba sai yanzu?"
"Ai lokacin banji zafinba sai yanzu take yimin zafi..."
Tashi tayi ta dago kafar tashi tana gani, sam ta ma manta da cewar babu riga ajikinta,
"Su baby budurwa, wallahi kamar baki shayar dasu fadeel b..."
Saurin jan rigarshi tayi ta rufe kirjinta tana harararshi,
Wata kunyarshi ce take saukar mata asannu asannu, kawai sai tagagara kallon ko wurinda yake kwance,
"Katashi bafa muyi salla ba.."
Tashi yayi ya dingisa ya shige toilet,tana ganin haka tajawo rigarta tasa ta shirya kafin ya fito,mintuna kadan sai gashi ya fito,
"Baby zo muje muyi tare.."
Kai ta girgiza masa alamun a'a, har inda take yaje yaja hannunta,
"Dan Allah k
*MIJINA SIRRINA...!*🌹
_(Labarin k'auna)_
*_NA_*
_*UMMI A'ISHA*_
® *HASKE WRITERS ASSO.*
_Home of expert & perfect writers_
_Gaisuwa ta musamman ga iyalan Alh Ali Bukar Dalori Borno state,na sadaukar da wannan shafin agareku tareda Rashidat Abdullah Kardam..._
*67*
aishaummi.blogspot.com
*L*okacin dasu fati suka shiga gidan kabeer sai da hankalinsu yatashi domin gaba daya gidan yagama sauyawa sannan hatta motocinsa duk babu asabe mc ta salwantar dasu, mota guda dayace kawai tayi saura wadda itace take hawa,
Asabe najin sallamarsu amma tayi burus dasu taki koda amsawa ne domin acewarta tasan munafurcine ya kawosu,
Basu yi fushi ba suka tura kai zuwa cikin falon, tana zaune akan 3 sitter ta dora daya akan daya tana chaten tamkar bata jisu ba,
Kallon juna A'isha da fati sukayi,
"Asabe ashe kina ciki..." Fati tafada cikin rashin girmamawa domin yanzu aduniya su asabe ce matsalarsu,
"Ehhhh gashi kuwa kingani" asabe tabata amsa tana turo dan kwalinta gaban goshi,
Kabeer ne yafito daga kitchen yana yiwa asabe girkin faten wake da alayyahu wanda tasashi,
Kallonsa suka tsaya yi cikeda tausayawa domin duk yazama wani sakarai