Showing 138001 words to 141000 words out of 168813 words
Chapter 47 - YARIMA SUHAIL COMPLETE BY SIS NERJA'ART .txt
matsala kinsan ba za'a barni indinga fitaba a yanzu.
Ajiyar zuciya tasafke tace toh shikenan baby sai na shigon.
Jibi kenan ko? Cewar sumayya.
Kai kedai kin cika hanzari zan dai gani idan jibin.
Chab wlh baki isaba tunda dai kika furta toh dole kizo ranar dan ba kad'an nayi missing d'inkiba.
Toh shikenan dear yadda kikeso haka za'ayi.
Nan sukacigaba da hirarsu sunfi 1 hour sannan daga baya sukayi sallama kowa yakashe wayarsa,
Memartaba tun bayan tafiyar yarima shi kansa ji yake duk ba dad'i, indai yana zaune fada kad'an kad'an ya kalli kujerar da yarima yake zama saidai yaga sultan Ahmad ne madadinsa, daurewa kawai yake yana danne zuciyansa dan shi kansa yasan yana kewar yarima ammah daga sa'ilin da yatuno abinda yarima ya aikata masa sai yaji wani irin haushinsa ya cikashi.
Dada ita kanta tana jin ba dad'i akan tafiyar yarima dan abu biyu yahad'e mata ga mutuwar auren sumayya ga tafiyar jikanta,
Tausayin sumayya yasa kusan kodayaushe sai ta aika ankira mata ita taji abinda takeso, nan sumayya take ida komawa kalar tausayi tafad'i abinda takeso ko menene nan da nan Dada take sanyawa ayi mata, ciki kuwa harda canza mata mota tasa akayi mata, tana jin tausayinta sosai saboda akanta aka fara jawarci a masarautar tasu.
Shaheed ma ba k'aramin girgiza yayiba da yaji labarin tafiyar yarima, duk inda yake tunani yarima ya sani toh ya je babushi babu alamunsa.
_*Bayan Kwana Biyu*_
Sumayya ce zaune a parlour suna hira da ummanta cike da jin dad'i sunyi nisa da hirarsu sultana sadiya takalli d'iyartata cike da k'auna tace sumayya idan kika gama iddah kinga sai kisamu wanda kike gani yana da dama-dama ki aura.
6ata fuska sumayya tayi tace haba ummah wane irin aure yanzu ai ni nayi sallama da aure.
Zaro ido sultana sadiya tayi tace kirufa min asiri kinsan dai su memartaba da abbanki bazasu ta6a amincewaba, indai manemanki sukazo kawai kisamu kishige kicire wanchan matsiyacin a ranki.
Yamutsa fuska sumayya tayi tace ummah har kina tunanin zan iya zama da wani bayan yarima? Ni koda ma an matsamin sai nayi aure toh wlh saidai inyi auren kisan wuta inyaso daga baya infito inkoma wajen mijina dan ni Indai ba yarima ba babu wanda zan iya aure.
Jinjina kai sultana sadiya tayi cike da mamakin furucin d'iyartata tace sumayya anya yarima bai asirce min ke ba? Taya ana ga gabas kekuma kina ga yamma, ubanme suhail yakeda shi da zaki nace masa?
Dariya sumayya tayi tace kai ummah ni wlh kina ban dariya,,,,yauwa na ma mance infad'a miki gobe k'awata zinat zatazo.
Washe baki sultana sadiya tayi tace ayya na gane, wai ya business d'in naku yana dai tafiya daidai ko?
Yatsina fuska sumayya tayi tace eh toh dan tana turo min kud'i sosai, gobe ma zatazo min da wata sark'an gold da nasa tasiyo min cikin kud'in.
Cikin jin dad'i sultana sadiya tace angaisheki d'iyar albarka, kina jan kud'i, kai gaskiya naji dad'i Allah yakaimu goben, Allah yakawota lafiya.
Ameen ummana, nan sumayya tacigaba da bata labari akan business d'insu.
Wanshe kare sumayya shirye-shirye tayi sosai na tarbar zinat, girki ko anyi yakai kala goma, ummah dai binta take da kallo dan ko ba'a fad'a mataba tasan zinat tana da muhimmanci sosai a wajen sumayya, tun daga kan yanayin hirararta da take yawan yi mata sannan kuma batada k'awar da takema rawar kai kamar zinat dan haka take kallon shak'uwace sukayi sosai tunda tun a school suke tare.
Sumayya taso abarta taje da kanta tatarbo zinat ammah ummah tace ba ruwanta taje tasami abbanta tatambayesa, kan dole tahak'ura dan tasan bazai ta6a barintaba dan haka tatura driver d'insu yaje yad'aukota.
Koda ta iso sumayya tayi mamaki sosai ganin shigar da zinat tayi dan shigace ta mutunci ba kamar wadda takeyiba in zatazo, haka takaita wajen sultana sadiya cikin mutunci suka gaisa idan kaga yadda zinat tagaishe da sultana sadiya sai karantse ga Allah cewa d'iyar mutunci ce.
Bayan sungama gaisawa sumayya janta tayi zuwa part d'inta, suna shiga dariya sumayya tashiga yi tace kai baby wannan shiga da kikayi sai mutum yarantse cewa musulmace kamila, yau kece da babban veil.
Hmm kedai bari baby nima jina nake wata iri ke dakyar na iya tako gidannan dan gani nake kamar zamu had'u da wannan mugun.
Ta6e baki sumayya tayi tace wannan ai tuni yai nisan kiwo dan soyayya tarufe masa ido ya za6i matarsa yabar iyayensa, inma asiri waccan makirar tayi masa to sudai sukasani.
Ke ni naji dad'in tafiyarsa dan yanzu zamu wala zamuci karenmu babu babbaka.
Haka dai kikace baby ammah nifa banso aurena yamutuba dan inason mijina.
Ta6e baki zinat tayi tace ni da bakyaso ko?
Kirufan asiri kema ai shedace kinsan ina sonki sosai baby da ace ban sonki da bazan kulakiba,,,cewar sumayya.
Ammah ai kinfi sonsa,,,
Dariya sumayya tayi tace zinat kenan ba bayaba wajen kishi, ni banfi sonsaba kowa da matsayinsa a wajena yanzu dai muje kiyi wanka kici abinci.
Ohk ma.
nan suka sakarma juna murmushi sannan sukawuce sumayya tataimaka mata tayi wanka sannan suka je tayi lunch bayan tagama suka zauna hira daga nan suka haye saman network.
Haka zinat tacigaba da zama gidansu sumayya kullum suna manne da juna, sultana sadiya har mamaki take yadda yanzu sumayya ko firar da take fitowa suyi ta daina kullum suna k'unshe cikin bedroom,,,nan tai mata uzuri ta d'auka duk saboda jin dad'in zuwan k'awarne dan ankwana biyu ba a had'uba kuma ko bakomai yanzu taga d'iyarta tana cikin farin ciki dan rabonta da taganta cikin yanayin tun tana tare da mijinta.
_Comment_
*nd*
_Share_
_Sis Nerja'artโ๐ป_
[5/3, 9:52 PM] Sis Naj Atu: ๐๐๐
_*YARIMA SUHAIL*_
๐๐๐
_*Written By~Sis Nerja'art*_
_*DEDICATED TO MY DAUGHTER ZARAH*_
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION ยฎ*
*[onward together]*
*{ we give the readers of ours the best out of the bests,,our inks are melodious and dropping a kinda lights to readers }*
THE PEN OF LOVE ๐ HEART TORCHING โค TEARS OF SORROWS ๐ญ CURDLES ๐ GIGGLES ๐ AND MARRIEGE THINK๐
*JUST GIVE US FOLLOW....*โ
*PAGE* 6โฃ3โฃ
Yarima tsaye yake gaban dressing mirror yana shiryawa inda zarah take zaune chan saman gado rungume da pillow ta zuba masa ido tana kallonsa.
Yana gama shirinsa juyowa yayi yakalleta tare da sakar mata murmushi yace ya dai baby?
Murmushin itama tayi tace ina kallon yadda handsome man yayi kyau nidai fatana kar aimin kwacensa.
Har ya bud'e baki zaiyi magana sai kuma yafasa.
Ganin haka yasa itama taja bakinta tayi shuru, nan yazo yad'auki key d'in motarsa da waya.
Rik'o hannunsa zarah tayi tare da marairaicewa tace please kakulanmin da kanka.
Zuba mata ido yarima yayi chan sai yajanye kallonsa daga fuskarta zuwa kan cikinta d'an kuntun murmushi yayi sannan yace nima kikular min da babyna.
Zarah sakin hannunsa tayi tare da d'aga masa kai, kallon fuskarta yayi yace sai nadawo.
Ahankali tace adawo lafiya.
Nan yajuya yafita yabarta nan zaune, shafa cikinta tayi sannan takoma takwanta tana mamakin halin yarima yadda cikin lokaci guda idan miskilancinsa yamotsa ko ita kanta bai saurara mata.
koda yaje hospital bayan ya gama round ya duba patients d'insa da suke ward, office d'insa yakoma nan yajanyo system d'insa yacigaba da research kasancewar kusan abinda yake kenan indai yazauna shikad'ai dan yasamu sauk'in yawan tunane-tunanen da yake.
Knocking d'in da akayine yasa yabada izini ashigo, ahankali taturo k'ofan tashigo tare da yin sallama.
Jin muryar mace yasa yarima yad'ago kai yasafkesu akan wata kyakkyawar yarinya wadda bazata gaza 25yrs ba sanye take cikin lace ta d'aura labcut daga sama sannan tayi rolling da veil kalan kayan, janye idanunsa yayi daga kallonta yamaida kan system d'in tare da d'aure fuska.
Bata damu da yadda yad'aureba tatako ahankali tazauna kujerar da take opposite d'insa, cikin kwantar da murya tace sannu da hutawa doctor.
Yarima batare da ya kalletaba yace meyakawoki office d'ina?
Batayi mamakin yadda yayi mataba dan daman tasan halinsane saidai ba yadda ta iya dole tafurta masa sirrin da yake cikin zuciyanta.
Murmushi tayi tace sorry doctor yanzu zan fad'amaka dalilin zuwana dafarko dai am Dr leemah ni staff ce a hospital d'innan dan nasan baka sanniba.
A gaskiya kana burgeni sosai yanayin yadda kake tafiyar da rayuwarka kuma naga kamar baka shiga harkar kowa komai naka da kakeyi me ajine saisa kake burgeni dan Allah idan ka amince inaso muk'ulla friendship.
'Dago kai yarima yayi yawurga mata wata irin harara har saida Dr leemah tatsorata ammah tadake dan a yadda takejinsa a ranta bata damu da duk abinda zaiyi mataba.
Ganin baida niyar yin magana yasa Dr leemah tacigaba da cewa kar kadamu indai zaka amincemin duk abinda kakeso zanyi maka koma menene,,,
Janye system d'in gabansa yayi tare da kallonta kamar ba zaiyi maganaba sai da yayi kusan 3 minutes sannan yace kin gama?.
Fari tayi masa da ido sannan tace eh my dear.
K'ara d'aure fuskarsa yayi tamau sannan yace ni anfad'a miki irin wad'annan banzayen mazan ne?
Ammah ai taimaka ma juna zamuyi ni kawai burina inga ka amince muna friendship koda ace bakasoniba nasan wata rana zaka soni.
Hanya yarima yagwada mata cikin tsawa yace get out of my office! kokuma yanzu in 6ata miki rai.
Ganin ba alamun wasa a tare da shi ga wani irin k'warjini da yayi mata, cikin sauri tamik'e tafita tabar office d'in tana mamakin halin yarima.
Bayan ta fita dafe kansa yayi saboda 'yar hayaniyar da yayi har yaji kansa ya fara ciwo, mamaki yake yadda daga fara aikinsa zuwa yanzu matan da sukazo daga different departments suka kawo masa kansu sunkai goma, tsaki yaja cike da jin haushi daga k'arshe tashi yayi yatattare komai yad'auki key d'insa yaficce, saida yafara zuwa masallaci yayi sallar azuhur sannan yawuce gida.
Lokacin da ya isa zarah tana zaune a parlournsu tana kallon wani indian series film, gabad'aya tamaida hankalinta a kallon dan tunda tayi wanka tayi sallah tazauna kallon hannunta apple ne take ci.
Sallamar da yarima yayine yasa tajuyo takallesa cike da mamakin ganin ya dawo ukku batayiba murmushi tasakar masa tare da cewa sannu da zuwa.
Yauwa kawai yace batare da ya bi ta kantaba yawuce yashige bedroom.
Mamakine ya ida kamata ganin yadda daga jiya zuwa yau duk ya canza mata, mik'ewa tayi dakyar tanufi bedroom d'in tana shiga lokacin yarima yana cire kayansa.
Takawa tayi ta isa inda yake, murmushi yarima yasakar mata yace ya dai?
Ajiyar zuciya zarah tasafke tace na d'auka laifi nayi maka.
Kallonta yarima yayi yace mekika gani?
Langwa6e kai zarah tayi tace toh ai naga duk ka canzamin.
Murmushi yayi tare da shafa fuskarta yace kar kidamu baby babu abinda kikayi min ai ke bakya laifi, yanzu dai bari inje inyi wanka kije kijirani kinji?
'Daga kai zarah tayi tare da sakar masa murmushi.
Yauwa baby, yarima yace sannan yawuce yashiga toilet.
Zarah zuwa tayi tafiddo masa kayan da zaisa sannan tazauna tana jiransa yafito.
Koda yafito ita tataimaka masa yashirya sannan suka fito, ita taje tad'ebo musu abinci takawo musu nan yarima yana ci yana lalla6ata itama tana ci,
Bayan sun gama zarah tagumi tazuba tana kallon yarima cike da son mijin nata.
Janye mata tagumin yayi yace kallon fa?
Duk'ar da kanta tayi cike da jin kunya.
janyota yayi jikinsa yakwantar da ita saman cinyarsa tare da zame mata kallabinta yana shafar gashin kanta.
'Dago kai tayi takallesa tana murmushi tace my heartbeat akodayaushe naganmu a tare wani irin farin ciki nakeji a raina, ina k'ara godema Allah da ya mallakamin kai a matsayin miji abun sona.
Murmushi yayi sannan yace zarah banta6a tunanin zan iya son wataba a yanzu dan ko kusa bansa ma raina yin soyayya ba ammah a lokaci guda kinchanza min ra'ayina sai gashi Allah ya dasamin sonki a raina, a yanzu na gama yadda da cewa kece macen da nafara so a rayuwata ina fata Allah yabarmu tare dan kincika macen kirki tabbas su ummi gata sukayi min da suka za6amin ke a matsayin mata.
Tashi zarah tayi zaune tafuskancesa tana murmushi tace nafi kowa farin ciki dan gani nake kamar nafi kowace mace sa'ar miji dan komai na mijina daban yake.
jan hancinta yayi yace kedai kin iya tsokana na lura da ke.
shagwa6e fuska tayi kamar zatayi kuka tace ni fa gaskiya nafad'a dan mijin nawa komai nasa maitsada ne sauk'inma da yanzu nad'an samu sauk'in miskilancinsa,,,tak'arashe maganar tare da kashe masa ido d'aya.
Matsota yayi a jikinsa tare da tura hannuwansa cikin rigarta yace zarah nagama amincewa da ke a rayuwata sannan kuma d'an zaman da mukayi da ke a yanzu nima ina mamakin yadda gabad'aya nafara canzawa, girgiza kai yayi sannan yace bansaniba ko dan na baro gidanmu, murmushi yayi wanda yafi kuka ciwo sannan yace nima kaina ina mamakin hakan.
Zarah fad'awa tayi jikinsa cike da tausayinsa da k'aunarsa tace my heartbeat kakwantar da hankalinka insha Allahu zaka koma cikin family d'inka dan nima ina buk'atar inganka cikinsu.
Yarima batare da ya bata amsaba yalalubo bakinta yakaimata zazzafan kiss sannan yakwantar da kansa saman cinyarta tare da maida idanunsa yalumshe.
Zarah ajiyar zuciya tasafke nan tacigaba da wasa da gashin kansa batare da ta k'ara maganaba dan hakan kawai da yarima yayi ya sa tagane bayason maganar.
______________
Yau ma kamar kullum sumayya da zinat manne suke da juna suna hirarsu dan a 'yan kwanakin da zinat tayi saida tasan yadda tayi tasa sumayya tafara cire yarima a ranta, suna cikin hirar zinat kallon sumayya tayi tace baby inaso kirakani kasuwa daga chan muje gidan wannan friend d'in tawa khausar saboda jibi nakeso inwuce yola.
Shuru sumayya tayi kamar ba zatayi maganaba sai kuma chan tace baby kina ganin za'a barni infita? Kinsan halin abbana ba zai aminceba.
Ta6e baki zinat tayi tace ni fa tsiyata da ke kin cika tsoro fitar da zamu d'anyi kawai mudawo, kuma ai ko a 6oyene sai kifita batare da ya saniba kifad'ama ummah kawai dan gaskiya dole muyi tafiyarnan a tare inkuma ba hakaba ban k'ara zuwa gidannan idan natafi.
Zaro ido sumayya tayi tace baby meyayi zafi haka, indai hakane toh na amince muje ammah gaskiya sai zuwa gobe saboda su abbah yanzu suna nan fada, zansan yadda zanyi inlalla6i ummah ta amince, ammah kikace zaki daina zuwa wajena ai bansan yadda zanyi da rayuwataba da mi zanji da mutuwar aurena ko da rabuwarki da ni?
Rungumota zinat tayi tace kiyi hak'uri baby kema kinsan bana iya rabuwa da ke,
Murmushin jin dad'i sumayya tayi tace nagode sosai baby Allah yabarmin ke.
Ameen babyna, cewar zinat.
Wanshe kare shiryawa sukayi cikin atamfarsu sukayi anko d'inkin riga da skirt kayan sun kamasu sosai, nan sukayi gwanin kyau, sumayya ce tafito tanufi part d'in mahaifiyarta
Zaune tasamu sultana sadiya tana waya dan haka tasamu gefenta tazauna tana jiranta.
Bayan ta gama wayar juyowa tayi takalli d'iyartata cike da so tace sumayya wannan gayu haka sai kuma ina?
Murmushi tayi sannan tace ummana dan Allah taimako guda nakeso kiyimin.
Zubamata ido sultana tayi tace ina jinki.
Gyara zamanta tayi tamarairaice tace ummah kinga zinat gobe takeson tawuce gida shine takeso dan Allah inrakata kasuwa tanaso tayo siyayya.
Ajiyar zuciya tasafke tace sumayya bank'i ta takiba saidai mahaifinki nake ji ma tsoro kinsan halinsa idan har nabari kika fita toh ba keba hatta ni kaina sai raina ya 6aci.
Rik'o hannunta sumayya tayi kamar zatayi kuka tace dan Allah ummah kibarni inje, wlh indai banjeba bazataji dad'iba Indai abbah ne bazan bari muhad'uba kuma yanzu ai sun fita da daddy.
Shuru tayi kamar menazari sannan tace toh shikenan kije ammah dan Allah kar kidad'e sannan kutafi da guards da kuyangi.
Cikin jin dad'i sumayya tarungume ummanta tace nagode sosai ummana insha Allahu bazan dad'eba.
Dariya sultana sadiya tayi tace nidai na fad'a miki.
Mik'ewa tayi itama tana dariya tace karkidamu ummah bazan dad'eba.
Koda tadawo room d'inta zaune tatarar da zinat tana jiranta, ganinta yasa tamik'e tana Murmushi tace baby da alama naga munyi nasara.
Itama Murmushin tayi tace sosai ma, d'auko key d'in motarta tayi tare da d'an k'aramin veil d'inta tace yanzu dai zo mutafi tun kan abbah yadawo.
Cikin sauri suka fito sumayya bata tafi da kowaba kamar yadda sultana sadiya taso,
Motarta suka shiga tayi mata key, dagudu tafita daga masarautar.
Kasuwa suka fara zuwa sukayi shopping sosai duk inda suka ratsa kallonsu ake, sun dad'e a kasuwan sannan bayan sun gama suka wuce gidan k'awar zinat.
Kasancewa khausar tasan da zuwansu sosai ta tarbesu nan suka baje sukaita hirarrakinsu, sumayya jin irin labaran da suke fitowa daga bakin khausar saida ta jinjina kai ganin da aurenta ammah har zina take, abinda ita batayiba kenan saidai shan minti.
Sun dad'e suna hirar nan tamatsa ma zinat tatashi sutafi ammah zinat tak'i, tana kallo yadda khausar take shige ma zinat nan haushi yakamata,
Zinat ita kanta saboda sumayya ne yasa bata biye ma khausar ba dan duk yadda take huld'a da mata toh batayi gaban sumayya dan ta tsani ganin 6acin ranta sannan bataso taga kowa ya ra6eta.
Ganin yadda sumayya tacika tayi fam yasa zinat tace tatashi sutafi, haka khausar tacikasu da sha tara na arzik'i ammah kwata-kwata bata birge sumayya ba dan Indai mace zata ra6i zinat toh tsanarta takeyi.
Koda suka kama hanya gabad'ayansu shuru sukayi, murmushi zinat tayi tare da kallonta tace baby ya dai naga duk kin canza lokaci guda.
uhm dole kiga na canza baby wlh waccan friend d'in taki inbatayi wasaba sai na nakasata dan naga take-takenta nema take tashige miki.
Zaro ido zinat tayi tace kai sumayya yanzu khausar d'in?
Ta6e baki tayi tace koma wacece, nasan kina harkokinki abayan idona wannan bazan damuba tunda ba gabana kikayiba.
ajiyar zuciya zinat tasafke tace sumayya kema kinsan yadda nake jinki a raina bana tunanin akwai wadda nakeso sama da ke.
Kedai ayi sha'ani kawai baby nidai nasan ba kowace jakka zan iya ba kainaba,
Dariya zinat tayi dan tasan kishintane sumayya takeyi.
Daidai lokacin sumayya tayi horn, ganin motarsa yasa masu gadi cikin sauri suka bud'e mata gate dan sunsan halin gimbiyartasu yanzu zatace anyi mata laifi komai girmansu bazai hana tawulak'antasuba.
Koda tayi parking d'in motar nan ma'aikata sukayita zuwa gaiahesu a wulak'ance suke amsawa sannan tasa aka shigar musu da kayansu ciki.
Koda tashiga a parlour tasamu ummah tana ta saffa da marwa hannunta rik'e da waya, ganinsu yasa tayi ajiyar zuciyata tace ku sai yanzu kukaga damar dawowa?
Kallon juna sukayi sukai Murmushi sannan sumayya tace ummah siyayyarce dayawa mukayi.
Uhm kudai kawai kuce kun biya yawonku, ni kun barni nan cikin tashin hankali yanzu inda ace abbanki ya tambayeni mezance masa? Yanzu kuduba kuga yanayin shigarku dukkanku veil k'arami kuka
08, February 2025
Shuraihu Usman
jjjjj