Showing 81001 words to 84000 words out of 95238 words

Chapter 28 - BAKON MUNAFIKI!! (BA NA MUTUM DAYA BANE) NA NANA HAFSATU MISS ZOZO.txt

04 Jan 2025

6660

ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*


*THANKS FOR CHOOSING US*🥰


Zafafa🫶🔥
[10/4, 2:04 AM] Hafsaat💞: _4_
_7_
___
_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_


__




** *Idan* har tace bata ji komai ba a cikin abinda yake mata babu shakka tayi karya mai lasisi. Sake janye kafarta tayi jin yana neman sakata yin fitsarin da bata yi niyyar yi ba a wannan lokacin da take neman taimakon bacci dan ta samawa jiki da zuciyar ta nutsuwa. Amma gaba daya ya hanata.m


Al-mustapha ya dan dago shanyayyun idanunsa yana kallonta kasa-kasa yaga tana faman cije lebe da kuma jujjuya kanta cikin wani irin yanayi wanda hakan ya bawa kirjinta damar turowa gaba, tuni dama Æ´ar karamar rigar ce a jikin nata, tubarkalla kuma albarkatun kirjin suna cikin nutsuwa da basu wani samu tawaya ba ta kowane fuska.


Idanunsa suna kaiwa wajan yaji yana neman rasa yar ragowar nutsuwarsa da yake da ita. Amaal ta yi saurin kwace jikinta tare da kifawa ta dungule jikinta a waje daya, wata irin kunyarsa takeji, tana jin kamar gurin ya dare gida biyu ko zata samu damar shigewa can cikin kasa tadena ganin al'amarin nan da Al-mustapha ke bijiro mata dashi. Yana matukar kashe mata jiki, yana sakata cikin yanayin da ba zata iya yin bayanin yadda yake ba.


Cikin rashin zato bare kuma tsammani kawai taji shi gabaki dayansa akan bayanta ya yi mata rufa, kafin tayi wani yunkurin kare kai ko kuma hanashi kawai taji ya sauke mata duka nauyinsa a gadon bayanta. Cikin wani irin yanayi da yasa muryarta sarkewa saboda rashin kuzari na Amaal din take cewa.


"Please!" Al-mustapha yaji ta fada da muryar da ta sake kashe masa jikinsa.


Yadda Amaal taji yadda jikinsa ke wani irin rawa, tasan da wahala yau ta kwaci kanta a hannun Al-mustapha saboda yadda yake shinshinar fatar jikinta. Tamkar wani sabon karen farautaa..


Hannunsa yasa tare da juyo ta gabaki daya ya kalleta yaga yadda take rintsa ido bata son su hada ido dashi. Yadda take jin bugun numfashinsa a saman fuskarta yana sake hargitsa jikinta.


Gabaki daya kamshin turarukan yerwa da tayi amfani dashi ya cika hancin Al-mustapha, abinda yake jin zuciyarsa na azalzalarsa ya aikata zuciyarsa na ganin kamar zai shiga hakkin Amaal din saboda yana ganin tamkar ba zata iya daukar wannan lalurar ba da take sake tayar masa.


Farar fatarta ya sake bi da kallo yadda yaga tana wani sheki. A hankali yasa hannunsa ya zare hannuwan rigar baccin dake jikinta yana jin yadda kirjinsa yake bugawa, yana mamakin yadda karamar yarinya ke birkita masa tunani. Hawayen Amaal suka ci gaba da sauka akan gadon still idanunta a rufe.


Ji kawai tayi harshensa yana yawo a saman albarkatun kirjinta ba tare da zato ko tsammani ba. Shi kansa Al-mustaphan a wannan gabar jinsa yake tamkar wanda ake tunzurawa gabaki daya ya rasa yadda zai saita kansa bare kuma tunaninsa. Ya dago dukan shi tare da kamo kanta ya sanya bakinsa da tun dazu yake masa kyaikayin son hada shi da nata ya shiga kissing dinta babu kakkautawa tamkar zai cire mata bakin.


Tuni Amaal tayi luf dan ita kanta ba zata iya fadar irin yanayin da take ciki ba, wani irin lamari ne yazo mata da ba ta taba zatonsa ba. Al-mustapha ya kaita wata duniya da ko a tarihi ba'a taba sanar da ita irin ta ba. Yasa hannunsa yana yawo dashi da duka jikinta har ya samu nasarar zare dan guntun wandon jikinta tayi saurin riko masa hannu tana girgiza kai cike da alamun tausayawa domin tuni bakin ta ya mutu.. A hankali ta bude idonta sukai ido hudu dashi, yadda taga kwayar idanunsa a barkice ne ya sake gigita ta, tasan yau no way na gudar masa dan yana cikin wata irin bukatarta.


Da sauri ta sake runtse idanunta wani irin kunya da takaici suna mamaye mata rai, wai itace a yanzu Al-mustapha ke kallo a cikin irin wannan yanayin? Itace Al-mustapha ke yiwa wannan babban al'amarin da aure ne kawai ke sawa kayi shi harka samu lada marar adadi. Itace Al-mustapha ke karewa kallo babu sutura a tare da ita.??


Shi kuwa yafi minti ashirin yana yamutsata tare da hargitsa masa duka tunaninta ta hanyar soyayya da kulawa.


Duk yadda Amaal keyi masa yan koke-koke Al-mustapha bai ma san tana yi ba dan tuni ya yi nisa a cikin wata sabuwar duniya da komai na Amaal din yake sake lulashi cikinta...


Wasu irin maganganu Amaal taji yana yi lokacin da yake neman hanyarsa ta cimma bukatar zuciyarsa. Addu'ar da taji yana karantowa a hankali itace tasa Amaal kuma gigicewa. Yadda ya gigice mata kawai zaka san ya dade yana jiran zuwan wannan ranar da kuma wannan lokacin a cikin irin wannan yanayin. Sarrafata kawai yake yi ta ko'ina ga kamshin turarukan yerwa dake sake gigita shi yana sake fita daga hayyacinsa.


Shi kansa ba zai ce ga lokacin da ya shiga Amaal ba saboda yasha fama da hanyar gashi baya cikin hankalinsa bare ya gane aika-aikar da yake aikatawa ba. Amaal kuwa tun tana rokansa tana kuka tana hada shi da Allah har tayi shiru jikinta ya saki tamkar wacce ta rasu dan ko motsi bata yi. Yadda take jin wani yanayi dama tasan Al-mustaphan ba wani sonta yake ba, tasan dama mugu ne hakan yasa yau ta sake tabbatar da halinsa indai akanta ne. Wata irin runguma da ya kai mata yana sake jujjuya kansa yadda yaji jikinsa na wani iri kamar ana zuke masa jinin jiki yasa bai sake sanin halin da yake ciki ba still yana jikinta sai da ya kusan yin minti goma sha biyar.


Gabaki daya ya manta nauyinsa a jikinta yake sai da ya fara jin hankali ya fara dawowa sannan ya bude ido ya ganshi dare-dare. Kamar wanda aka mintsina ya yi saurin komawa gefe still yana kallonta cikin zaro ido. Ganin hawaye a gefen idanunta yasa shi saurin riko hannunta yaji gabaki daya ya yi weak.


A gigice yake kallonta yana jin zuciyarsa na bugawa, idan wani abun ya samu Amaal ba zai taba yafewa kansa ba. Ya janyo duvet ya karawa jikinsa yana sake riko hannunta. Ji yayi ta zare hannunta daga nashi tare da fashewa da wani irin kuka da ya ruda Al-mustapha yaji tabbas ya yi mata laifi.


"I'm so sorry." Ya fada cikin wata irin murya...


Amaal ta jiyo muryar sa yana bata hakuri... Wadda duk duniya yanzu idan akwai abunda tafi tsana ta saurara shine muryar Al-mustapha...


Yunkurawa tayi zata mike ta kasa ta koma ta kwanta tana fashewa da wani kukan jin wajen yana mata wani irin zugi da radadi mai wuyar fassarawa..


Ya dan saka hannun sa da niyyar ya rikota ta tattake ta buge hannun nasa tana dankara masa harara..


Dan murmushi yayi duk kuwa da shima dauriya kawai yake jikin sa amace yake. Amma azahirin gaskia yana cike da farin ciki mai tarin yawa. Bai taba samun kansa a halin farin cikin da yake ciki a lokacin ba..


"Maryaam...." Ya kira sunan ta yana sake mannata a jikin sa...


Tsoro da fargaba suka sake kamata da sauri muryar ta a dashe tace,


"Dan Allah kayi hakuri karka kara.."


"Ba zan sake ba Maryaam... Kwantar da hankalin ki kinji? Allah ya miki albarka ya ke karramammiya ma'abociyar karaama da karamci. Yadda kika kawo martabar ki gidan auren ki Allah ya saka miki da alkhairi" ya karasa fada yana mikewa tsaye hadi da sakar mata sumba a goshin ta. Ta goche kanta da sauri tana zubar da hawaye..


Nan da nan ya shiga bandaki ya harhada dukkanin abubuwan da zai hada ya koma wajen Amaal dake raba idanu akan gado... Ya rankwafa ganin ta rufe idanu da sauri ya hura mata iskar bakin sa yana murmushi,


"Zo muje bandaki..."


"Bacci nake ji"


"Bari tukunna ki samu karfin jikin ki kinji?"


Batai musu ba ta sake dagawa zata tashi ta koma da sauri ta kwanta saboda ta kaasa... Al-mustapha tausayin Amaal din ya sake kamashi ya dubeta yace,


"Kiyi mun afuwa Maryaam... " Ya tattare ta gaba daya ya dagaata yayi bandaki da ita.


A nanma sai da ya sha wata mitar awajen Amaal. Don sabon shafin kuka ta bude alokacin da Al-mustapha ya sanyata acikin ruwan zafi..


Dakyar da roko da ban hakuri ya samu ta amince ta zauna Amma da sharadin adole ya fita ya bata waje. Hakan kuwa akayi ya koma daki ya zauna...


Daga baya ya nufi dakin sa yayi wanka dana tsarki ya sauya kaya. Yana komawa yaga Amaal na kokarin fitowa daga bandakin ya temaka mata ta fito suka koma dakin ta saka wasu kayan...


Ranar bai samu zuwa masallacin asubah ba agidah yayi saboda jikin Amaal daya dauka da zazzabi... Ya kwasheta akan sallaya yayi kan gado da ita yanata ban hakuri..


Ya rufe winduna ya nufi parlor ya hado mata tea mai kauri. Dakyar ta sha shima sai da yace zai kira su Bappah idan taki sha. Bayan ta sha ya bata maganin pain and fever ta hadiya...


Tanata kwace kanta Al-mustapha ya hanata ya mannata da kirjin sa yana bubbuga bayan ta da hannun sa daya...


"Amincin Allah ya tabbata a gare ki ya ke wacce ta fi tauraro da duk wani haske...Haske a idanuwa na, Ina fatan dai ba fushi kike da ni ba. Zan iya manta komai amma ki sani ba zan iya manta ki ba haka kuma zan iya jure rashin komai amma ba zan iya jure rashinki ba, hakika daga jiya zuwa yau ina cikin tarun farin ciki marar misaltuwa Maryaam...Ina ma a ce na kasance da ke a duk bugun numfashina, kaunarki ce take kara tasiri a ruhina, babban burina na ga bayyanar fitar murmushinki a kan wannan kyakykyawar fuskarki, ya kuma zamana ni ne sanadin hakan. Bana son Allah ya kawo lokacin da za ki fushi da ni sosai kaina ba zai dauka ba, hakika Allah ya wadata ki da abin da mata da yawa suke nema sun rasa ke kanki kin san a cikin jinsinku, mata irinku kadan ne da a ce na iya rubuta labari da a kan fuskarki zan rubuta littafi mai suna kyauta daga Allah... Maryaam kin shayar da ni ruwan alkhairin da ban tana sha ba.. Maryam kin dandanamun zumar da ban taba dandana ko lasa ba.. Maryam na samu farin ciki wanda bantaba samu ba a rayuwata. Maryaam Allah ya miki albarka... Jarumar jarumai... Mai kayan dadi da albarkatu.. Ki sani kaunar ki ce tasa na ke kwadayin kasancewa da ke wallahi. Maryaam na samu kai na cikin wata duniya da ban taba zato ko tsammanin shiga ba.... Ke din ta dabance kin zarce sauran mata... Allah ya saka miki da gidan aljanna da iyayen ki gaba daya da kika kawo martabar ki gidan mijin ki.. na samu Maryaamu tah fiye da yadda nake ayyanawa.. . I don’t have all of the words to express how much you mean to me. I can only say that you are the center of my life and everything else revolves around our love for each other.... Maryaam I looked for a woman I could live with, but I ended up marrying the woman I can’t live without. I love and cherish you...." Ya karasa fada yana sumbatar tafun hannun ta..


"Maryam..?" Ya dan leka fuskar ta.... Tuni bacci ya dauke ta ashe shi da iska yake magana... Yayi murmushi ya gyara mata kwanciya sosai akan pillow..


Ya kishingida a gefenta yana kallon yadda take bacci tana sauke numfashi ahankali... Ya matsa ya dan kamo kasan labbanta ya tsotsa yana murmushi.. ya jawo bargo ya rufeta da shi ya kuma saka hannun sa ya tallabo ta sosai yanata kallon ta tana bacci.. Dadi sai mamaye shi yakeyi. Ya gama samun abunda yake bukata a rayuwa acewar sa


Ya saka hannu yana shafa girar ta da karan hancin ta da labbanta .. A haka bacci ya dauke shi shima cike da daa'da'dan mafarkai akan daren auren su na farko mai tarin albarka.....










ZAFAFA BIYAR WRITERS 💕
[10/5, 4:55 PM] Hafsaat💞: _4_
_8_


__




_ADVERT👇_


_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_


_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._


_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._


_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_


_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_


_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_




_________




****Sun jima suna bacci mai nauyi kafin daga bisani Amaal ta fara tashi.. Tayi miqa bakin ta dauke da addu'a.


Tana juyar da kanta ta sauke kallon ta akan fuskar Al-mustapha dake bacci yana sauke numfashi ahankali..


Ta samu kanta da rankwafawa tana duban fuskar sa.... Bata taba tsayawa tayi masa kallo na tsanaki ba irin na ranar..


Dogo ne sosai mai cikar zatin haibar halitta.. Bai cika haske ba sannan shi ba za'a kira shi da baki ba..Turawa na cewa da irin kalar sa caramel..


Yana dauke da manyan idanuwa. Duk kuwa da a rufe suke kana kallon su zaka gane suna da girma tubarkallah..


Girar sa a cike take... Domin tsabar cika ma sun kusa hadewa da juna..Ta gangaro da idanun ta kan karan hancin sa tamkar shi ya zana hancin. Tubarkallah a mike yake kuma ba me girma bane..


Hakama dan karamun bakin sa da ke dauke da labban sa kanana kuma pink color kamar ya shafa jambaki.


Ta sake lankwasar da kanta tana duban sa sosai.. A hankali Al-mustapha ya shiga bude idanun sa. Tana ganin ya farka tayi sauri zata juya ya riko ta gaba daya cike da hanzari ta fado kansa..


Tanata kokarin yakice kanta ya riketa gagam... Kallonta yake shima sosai ita dai ta runtse idanun ta.


"My wifey..... Kin tashi lafiya? Naga alamar kin wartsake ma ko..?" Ya fada yana kamo labbanta yana cizan na kasan ahankali.


Ture shi ta shiga yi amma ko gezau sai ma sake kwakumar ta da yayi yana sumbatar ta sosai..


"Allah ya miki albarka..." Ya fada yana shafa gadon bayan ta zuwa kan ma***nta tayi saurin ture shi da iya karfin ta tana hawaye wiwiwi..


"Dan Allah kayi hakuri"


Dariya yayi ya kalleta yace,


"Hakurin me ma tukunna?"


"Futsari nake ji"


Kasa tayi da idanun ta tayi shiru... Al-mustapha yayi murmushi yace,


"Je ki"


Tashi tayi da sauri taja hijabin da ke kasa ta zura ta shige bandaki bakinta dauke da addua..


Shima mikewa yayi ya tattare zanin gadon da suka kwanta ya nufi dakin sa da shi ya saka shi a washing machine. Yayi wanka hadi da tsarki ya shanya zanin gadon . Tukun ya shirya cikin wani yadi marar nauyi kalar madara. Ya feshe kansa da turaruka masu kamshi sosai. Bai saka hula ba ya dai taje sumar kansa ta kwanta luf.


Parlor ya koma ya tattare ko'ina ya gyara zaman komai ya shige dakin Amaal bakin sa dauke da sallama tana zaune akan gado ta shimfida wani zanin gadon. Sanye take cikin doguwar riga ta material ta daura dankwali da mayafi...


Yama shiga ya jingina da bakin kofa yana dubanta tun daga kan yatsun kafarta da suka sha lalle ya zuwa fuskar ta dake murmushi tana danna wayar ta dake hannun ta...Tayi masa kyau kwarai matuka...


Kallonta yake cikin madaukakiyar kaunar da yake mata mai tarin yawa. Ji yake kamar ya mayar da ita cikin sa saboda tsabar yadda yake jin sonta na gauraye ilahirin ciki da wajen jikin sa baki daya..


"Maryaam..." Ya kira sunan ta ahankali.


Ta daga kai ta kalle shi. Gabanta ya tsananta bugawa saboda wallahi tsoro yake bata.


Kasa amsa shi tayi. Yayi murmushi yana takawa inda take. Ta shiga kokarin komawa tsakiyar gadon yayi taku hudu ya cimmata ..


"Dan A..." Yayi saurin rufe mata baki ta hanyar yi mata kiss. Ya zare bakin sa a hankali yana duban ta. Tayi saurin yin kasa da kanta... hawaye daya na bin daya. Bataso ta sake magana yayi mata wani abun don haka tayi shiru.


Ya saka hannun sa daya ya tallabo fuskar tata yana duban ta . Kafin ya saka yatsa yana goge mata hawayen ya rungume ta yana shakar ni'imataccen kamshin dake tashi daga jikin ta,


"Maryaam..."


"Uhm..."


"Ba ki gayshe ni ba"


"Yi hakuri...Barka da safiya"


"Barkan mu da safiya wifey... Ya jikin na ki?"


"Alhamdulillah..."


"Kwanta naga wajen" ya fada yana kokarin kwaye mata riga tayi saurin zame hannuwan sa tana duban sa cikin tashin hankali..


"Ka bari..." Ta kankame mayafin ta hadi da tsuke cinyoyinta tamau.


Yayi dariya yana kallon ta yace,


"Ina zaki je ne?"


"Ba ko'ina."


"Kika saka wannan mayafin babba? Wait kunyar me kike ne? Maryaam kin zama ni na zama ke. Naga komai da komai hasalima ni ne nan na bud...


"Wayyo dan Allah kayi shiru" ta fada da karfi tana toshe kunnuwan ta,


"To cire mayafin ko na kara, dan wallahi ban koshi ba"


"Ai ba abinci bane" maganar zuciyar ta tafuto fili.


Ya riko hannuwan ta yana zuba mata idanu,


"Abinci ne Allah... Da ke gina jiki da boosting hormones da...


"Oh please .. " Ta fada cike da kosawa. Gaba daya Al-mustapha ta lura bashi da kunya ko digo kadan..


"Maryaam..."


"Uhm"


"Dago ki kalli idanu na"


Kasa dagowa tayi kanta a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login