Showing 18001 words to 21000 words out of 95238 words
Chapter 7 - BAKON MUNAFIKI!! (BA NA MUTUM DAYA BANE) NA NANA HAFSATU MISS ZOZO.txt
yerwa incense and more.
Fuchewa sukai suka bashi guri. Hamid ya daddebe abincin da zai iya ci yaci ya kora da lemuka da ruwa yayi hamdala. Dakan sa ya shiga daukar kayan ya fara futa da su.
Dakyar me aikin data gansa ya fito da tray yana neman kirchen ta karba tana bashi hakuri. Shjma ya shiga bata kasancewar yana da girmamawa.
Daki ya koma ya duba bandaki ya shiga ya watsa ruwa hade da yo wanka da dauro alwala. Ya sauya kayan sa zuwa jallabiya fara ya feshe jikin sa ko'ina da turare
Har ya fara curo kayan zai jera a closet ya jiyo masallacin dake cikin gidan an fara kirayen kirayen sallah. Don haka ya ajiye ya futa daga dakin.
Yana fita sukai kichibus da amaal dake sakkowa daga bene. Suka sakarwa juna murmushi.
Yadda yasa jallabiyar ta mukatar masa kyau sai ta tuno da labarawan madeenah. Tunanin ta ya gangaro kan Hisham da dramar da suka ci. Ta murmusa kawai fuskarta na fadadawa,
Hamid na daga kansa daga kasan a tsaye ya tsaya yana kallon yadda fuskarta ke fadaada da murmishin ta mai kayatarwa.
Yar kanwar tasa na birge shi saboda yadda take da nutsuwa da girmamawa.
"Dearest sissy.... Amaal." Ya fada a ararrabe yana sake kafeta da idanuwan sa,
Da sauri ta dago daga tunanin data tafi,
"Na'am ya Hisham..."
"Hisham?"
"Au... Ya Hamid... Fita za kai.......?
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/11, 6:35 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE:13_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
Murmushi ya sakar mata mai kawatarwa yana mai nazartar ta sosai kafin ya amsa tambayar ta,
"Zan je masallaci ne....."
Ta karasa sakkowa daga benen tana ce masa,
"Ka gane masallacin ko Ya Hamid?"
"Na gane, dearest sissy....."
"Tohm sai ka dawo"
"Godiya nake..mm" har ya juya yayi kofar fita sai kuma ya juya ya fuskance ta.
"Waye Yaya Hisham?"
Mamaki ne ya cikata Ashe ya jiyo? Duk ta dubibice don ita kanta bayasan ya akai sunan Yayan nata ya jini ya bace mata ba sai na Hisham dan gidan aminin mahaifin ta.
"Wani ne.?" Ta samu kanta da bashi amsar haka.
"Ba shi da suna?" Ya tanbayeta yana sakar mata wani murmushin
Kunya duk ta kamata...Ta kasa cewa komai
Ya ce da ita,
"Ko class mate dinki ne? Ko.....
"Ko me? Yaya ba abunda kake tunani bane kar ma Hayateey taji."
Dariya yayi mai sauti yana girgiza kai,
"To waye..?"
"Dan abokin abbiey ne..."
Kada kai yayi alamun gamsuwa,
"Crush ne kenan?"
Ta gwalalo idanu, cikin tsantsar gaskiyar ta tace,
"Haba Yaya Hamid.... Ai nayi karama" ta fada da sauri hadi da rugawa a guje ta shige kitchen
Dariya ta bashi sosai ya girgiza kai kawai ya fice ya nufu masallaci.
A harabar gidan suka hadu da Hajiya jamila wadda ta futo daga sashen mai gidan..
"Hayateey..."
"Na'am Habibi..."
Murmushi yayi sosai jin yadda ta kira shi itama tayi murmushin ta ce masa,
"Masallaci zaka tafi?"
"Eh..."
"Ma shaa Allah... Kaci abincin kuwa?"
"Alhamdulillah Hayateey naci sosai dakyar na iya tashi ma."
Sukai dariya gaba daya tace,
"Toh sai ka dawo... A mana addua"
"In shaa Allah... Sai na dawo"
Hajiya Ruwaida ta zunkudo Hajiya Hadiza da suke zaune a balcony suna kallon su. Har da mata zunden su da baki,
"Wannan kuma wanene?" Hajiya Ruwaida ta tambayi Hajiya Hadiza
Hajiya hadiza har da mikewa tsaye tana leka Hamid har sai da ya kule ganin ta,
"Naga suna tsananin kama... Anya ba dan Rukayyah bane?"
"Wacece haka?"
"Yar kanwar su ne data rasu. Ta dade tana son dakko shi makira saboda taga Hindu a waje na. Matsiyaciya, Hindu tun kafin a aurota take waje na. Sannan ni da junaidu yan uwa ne. "
"Kina nufin yanzu ta dakko shi ya dawo wajenta kenan?"
"To tun safe data futa ba sai dazu suka dawo ba?"
"Eh.."
"Can taje ta dakko shi. Dangin marasa asali. Ai kuwa ba zamu zauna da dan wani ba."
"Y...
Ina bata jira me ruwaida zata fada ba ta fiche da ga barandar da sauri tayi wajen Amb Junaid tana zuwa ta tarar da parlorn wayam ba kowa baya nan.
Ta saka hannu a baka ta ciza tana hararo sashen Hajiya jamila. Ta fito harabar gidan ta tsaya tana mai waige waigen inda zata hango amb junaid.
Hindu 'yar ta ce ta dawo daga waje tana tafe tana danna wayar da ke hannun ta.
Suka gwaru da juna.. domin Hindu kanta na kan waya baki daya hankalin ta ya tattare acan,
"Ni meyasa bakya abu da hankali ne Hindu?"
"Maa bangan ki bane."
"Ai dama ba zaki ganni ba kanki ma kan waya kina dannawa. Ko gajiya bakya yi..."
"Maa chatting fa na ke?"
"Ai kinde kenan kullum... Ke da waye?"
Hindu ta saki murmushi, Hadi da matsawa daf da kunnen Hajiya hadiza mahaifiyar tata tache mata,
"Ya karbu request Dina Maa.... Dam Allah kalli wadannan hotunan nasa daya saka. Maa burina ya kusan cika gaskia"
Suka hada jai suna kallon hotunan kyakkywarn saurayin me tsananin kyau da gayu
"To yanzu ya ake ciki?"
"
"Tunda yayi accepting friend request dina zuwa anjima zan masa magana.."
"Aamin..mAamin Hindu. "
"Maa wa kike jira ne anan?"
"Abbiey dinku nake nema naje parlorn sa baya nan."
"Maa, Wani abun ne ya faru?" Ta tanbayeta don sam batada nutsiwa
Hajiya hadiza tayi kwafa tana kada kai hade da buga tafun kafarta daya a kasa,
"Munafukan ki ne suka je suka dakko wannan yaron da.....
Bata karasa ba wayarta dake hannunta tayi karar shigowar message da ke nuni da,
"Ki san irin zaman da zaki da kishiyoyon ki... Musanmam Hajiya jamila. Ta dakko dan kanwarta don wata muguwar manufarta akan ki... A kowane hali tana san rabaki da Amb junaid.."
..
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/13, 5:48 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 14_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
Bakin sa dauke da sallama ya shiga sashen. Duk suna zazzau ne a babban sashen parlorn.
Ya yin da likitan ke a tsaye, kafadar sa rike da jakar sa baka da wasu littafai aciki da laptop dake zip din jakar abude yake ana hango kayan ta na ciki.
Likitan yana ganin sa ya bashi hannu suka gaysa. Kafin daga bisani Amb junaid ya babbasu hannu suka gaysa ya kuma durkusa har akasa ya gayshe da su cikin girmamawa.
Sallamar sa kadai alhaji jalaluddeen ya amsa, itama a kasan mak’oshi bata fito da sauti sosai ba.
Amb junaid sam bayajin dadin hakan da yayan nasa yake masa ya rasa dalilin da ya saka babbar tsana me tsanani tsakanin su da wasu daga cikin yayyun nasa.
Ya nemi waje ya zauna daga can wata kujera dake gefe wadda ke fuskantar dakin da mahaifin na su ke acikin sa.
Likitan ya shiga dakin da aka kwantar da Alhaji Muhammd. Ya dan jima aciki kafin ya fito yana mai zare takunkumi/face mask daya saka,
"Zaku iya shiga.... Amma banda hayaniya"
"Doctor to ya jikin na sa?"
"To Alhamdulillah zamu ce... Tunda shi sauki ai na Allah ne... Ciwo lokaci daya yake shiga, Fitar sa kume sai ta jima"
"To Allah ya tashi kafadun sa.."
"Aamin doctor."
Amb junaid sai daya bari dukkanin su sun kammala tanbayar likitan. Har yayi kofar fita zai futa. Yace da shi,
"Yanzu menene cigaba?"
"Cigaba?" Likitan ya tambaye shi yana binsa da kallon karin bayani
"Ina nufin ba wani cigaba a bangaren farfadowa haka ko da motsinne na wani gabba na jikin sa?"
Likitan ya girgiza kai yana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya,
"Muna kokari iyakar iyawar mu ambassador. Za kuma mu cigaba da dagewa Allah ya amince mana"
"Aamin. Godia muke."
Ya bashi hannu sukayi musabaha ya fuce shi kuma ya nufi kofar dakin mahaifin nasa zai murda kenan Alhaji jalaludden har yana gugar sa yayi hanzarin budewa ya shiga saura sukabi bayan sa..
"Ka shigo mana junaidu." Cewar Kawu Adamu da ya rike handle din kofar bai rufe ba.
Amb Junaid ya shiga ciki yana mai yin sallama a hankali saboda likita yace kar ayi magana da karfi.
Duk sunyiwa gadon da mahaifin na su yake kai rumfa.. Alhaji jalaludden ya rankwafa kan mahaifin nasa yana gyara masa wuyar rigar sa daya harda waje daya..
Amb jumaid ya tsaya daga can gege yana hango fuskar mahaifin tasa da tayi fayau duk ya rame.
Wasu hawaye suka zurara daga idanun sa masu dumi. Ya tuno tarin shekarun da yayi wanda basu hadu da mahaifin nasa ba. Alokacin daya dawo don kasancewa da shi sai ga abunda ya faru kuma na lalura.
Daya bayan daya kowanne dayaje gaban gadon ya ganshi zai fita. Tunda yana kwance ne kaman marar rai. Numfashin nasa can can kasan ciki yake yin sa. Zama ka dauka ba rayayye bane... Wata na'ura dake gefen gadon ce ke nuna numfashin nasa yana tafiya ahankali.. Haka zalika jijiyoyin a hankali sike harbawa. Yayinda idanuwan sa ke a rufe ruf. Tamkar wanda ya shiga coma. Don bai farfado ba tun ranar da suka dawo ko abinci ma ta drip aka saka masa.
Dakyar ya iya jan kafafun sa ya isa ga bakin gadon alokacin da suka fita. Hawayen da yake ta faman rikesu ne suka gaza hakuri suka fara kwaranya daga manyan idanuwan sa tubarkallah. Tuni kansa ya fara cuwo ya yinda gabansa ke bugawa sosai.. tamkar wani dan karamun yaro haka ya zube agaban gadon.
Gangar jikinnsa a jikin gadon yayinda kansa ke kan gadon ya kifar da shi yana hawaye mara sauti.
Alhaji jalaludden dake daga bakin kofa ta waje a tsaye ya girgiza kai kawai ya juya yayi hanyar fita..
Wayar sache tayi karar agajin dauka. Bai dauka din ba har ta katse. Yayi hanyar motar sa ya shiga baya bayan direba ya bude masa ya zauna.
Wayar tasa ta sake yin ringing. Private number ce ta ke kiran sa. Yaja tsaki ya mayar ta cikin aljihu. Aka cigaba da kira ba kakkautawa
"Ranka ya dade Ina zamu je?"
"Sashen Hajiya (mahaifiyar su)"
Direban yaja motar daga nan zuwa bangaren mahaifiyar ta su kasancewar gidan babban estate ne daya fi wani kauyen a girma. Gefe daya kuma ya kawaatu fiye da kalamai.
"Yallabai ko na amsa ne?" Direban ya fada yana mai nuni masa da wayar bayan ya bude masa murfin motar ya sauka.
"Ba damwua zan dauka. number ce private ba suna ba number."
Daukar wayar yayi cike da kosawa ya kara a kunnen sa,
"Wa'alykm Salam.... Speak."
Shiru yayi yana sauraron maganganun da ake gaya masa ta wayar. Yaja tsaki yana girgiza kansa, cike da kosawa yace
"Wannan shine warning na karshe... Banason private number. Sannan turo account details yanzu ta wannan number. What? Yanzu? "
Kit ya katse kiran. Ya zare wayar daga kunnen sa yana mai bin ta da kallo.
Da sauri ya mayar da ita ya zura a aljihun sa. Kai tsaye ya koma mota ya shiga direba ya ja shi,
"Sir sai Ina?"
"Maidani bangaren daka dakko ni."
Direban ya kai shi ya sauke shi, da sauri ya shige ciki.
Hankalin sa ya matukar tashi a lokacin daya gansu gaba daya a tsaye sun tsattsaya akan mahaifin na su. Yayinda wasu likioci biyu suke bashi temakon gaggawa
Wani irin bakin jini ne ke b'ulb'ulowa daga hancin sa da bakin sa. Harda guda guda.
Alhaji jalaludden ya sauke ganin sa akan Amb junaidu dake tsaye wayar sa hannu ya zarota a aljihu yana duban screen din..
"Meya faru dashi haka?" Jalaludden ya tambaya yana daga tsaye a bakin kofa
"Wallahi ambassador ne yake gaya mana lokaci daya jini yana zubowa daga hancin sa. Badan yagani ba ma da abin ya zama worst tunda rufe kofar za'ai"
Idanun jalaludden ya kada kai jajir lalle ta tabbata junaidu kanin su so yake ya kashe mahaifin su.
Shi kuma a lokacin Amb junaid wayar sa daya zaro message ne ya shjgo masa da akayi amsa da rubutun ajami na hausa,
"Yanzu wasan zai fara......Barka da dawowa cikin zuriyar kandemi...."
Alhaji jalaludden ya kaj makura tamkar matashin zaki haka ya zabura ya rarumo kwalar rigar ambassador Junaid ya cacume shi yana jijjiga shi,
"Ba zaka ga bayan Alhaji ba... Azzalumi sai dai muga bayan ka......."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Yaya kasan me kake cewa kuwa?" Amb Junaid ya fada cikin tsantsar tashin hankali mai tattare da kidimewa.
Yan uwan suka tashi baki daya sukayi kansu suna kokarin raba tsakanin su.....
-_-_-_-_-_-_-_-_
_ADVERT👇_
_YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_
_INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._
_ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._
_INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_
_NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_
_YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_
*_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_*
_LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_
_LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_
*KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA*
FURAR DANKO
Billyn Abdul
-ZAFIN KAI
Mamuhgee
-TABARMAR ‘KASHI
Safiyya Huguma
-BAKON MUNAFIKI
Miss xoxo
Duka hudu 1k
Uku 800
Biyu 600
Daya 400
Pay at👇
1487616276
Access Bank
Bilkisa Ibrahim
Sai katura shedar biyanka anan👇
09032345899
Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇
09033181070
VIP🔥💯
Zafin kai 3k
Furar danko 3k
Tabarmar kashi 3k
Bakon munafuki 3k
_MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*THANKS FOR CHOOSING US*🥰
Zafafa🫶🔥
[8/13, 6:21 PM] Hafsaat💞: _BM_
_NA:_
_NANA HAFSATU_
_PAGE: 15_
_BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._
___
Kirjin sa dankare da madaukakiyar damuwa marar misaltuwa... Cikin tsantsar tashin hankali ya sake cewa,
"Yaya wallahi bansan lefin da nayi maka ba kake mun haka..."
Alhaji jalaludden ya nata kokarin kwace rikon da su Kawu Adamu suka masa yace,
"Har kana da bakin tambaya? Wallahi junaidu na tsane ka, Na tsani na bude idanu na na ganka... Rayuwa tare da kai a kandemi estate ba zata taba mum dadi ba wallahi.."
"Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Yaya ka tsane ni fa kache.?"
"Kwarai na tsane ka.... Samuwar farin ciki na bai wuce na bude idanu naga kai da iyalin ka kunbar kandemi estate ba."
Amb Junaid ya shiga jujjuya kansa, zafafan hawayen da yake ta makalesu suka shiga kwarara daga idanun sa.
Kwakwalwar sa ta shiga tariyo masa dukkanin saqonnin da ake turo masa ta nambobi masu tarin yawa da dimbin barazanar da ake masa shi da iyalin sa.
Ya tuno shekarun baya ma da aka dauke yaran sa an kai su makaranta suna kanana... Shi yasa har girman su idan zasu fita sai zuciyar sa ta masa zugi. Kada tarihi ya maimaita kansa, Dan ma dai Allah ya takaita wahala da karfin addu'oi yaran suka kubuta bayan awa sha takwas da dauke su..
Sam baya jin dadin yadda zuciyar sa ke tabbatar masa da Yaya jalaludden shine ke tura masa dukkanin saqonnin barazana da sauran dukkanin abubuwan da ke faruwa... Yaya jalaludden shine BAKON MUNAFIKIn da ke raba kawunan zumunci...
Kafadar sa yaji an dafa, Yaya Nuraddeen ne babban wansu.
"Yaya"
"Na'am junaidu..."
"Yaya kabi bayan sa kenan?" Jalaludden ya fada yana sake harzuka.
"Banbi bayan kowa ba jalaludden, Amma a zahirin gaskia kai ne mai laifi?"
"Ni ne me laifi? Wato dukkanin abubuwan da yake shi baa gani kenan sai nawa? Duk tarin shekarun nan dama baka fadar lefin junaidu. Da an fara magana zaka ce kai de babu ruwan ka. Idan tsoron sa kake ni bana tsoron sa. "
Alhaji Nuraddeen ya girgiza kai kawai hadi da sakin murmushin da yafu kuka kuna zuciya yace,
"Dan girman Allah jalaludden ka rage mita da saurin hawa doron zuciya. Baka jira ka karasa jin abunda zan fada ba ka