Showing 63001 words to 66000 words out of 91674 words
Chapter 22 - SALON SO SABON SALO COMPLETE Book by Momyn Fareesa.txt
zai fad'i sbd yadda noor ta rungumesa"dama bbu k'arfi ajikinsa"atake yaji jikinsa yamutu murus"murya can k'asa yad'ago kanta da hannunsa guda yashare mata hawayenta yana fad'in mu bisu mugani my noor"dama jikina na bani umma ba agadaz ta tafi tabarkiba.....miye haka sadeeq??sukaji muryar mamy abayansu"da sauri noor tabar jikinsa"sbd tama manta datayi haka"juyowa sadeeq yayi suka had'a ido da mamy"yaga ta d'aure fuska"girgiza kansa yyi yana fad'in kiyi hak'uri mamy noor bata cikin nutsuwa shiyasa tayi haka"yanzun iro yake sanarmun yaganta da wasu mutane tana kuka"shine nazo nagani" nasamu ashe ummanta ta gane....noor ta k'arbe zancen da cewa"kad'eta akayi da mota har tayi loosing memory nata"bayan ni Abba yacemun ai k'asarsu ta tafi yabani takarda injita..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! yanzun tana ina??tana emergency room"to shikenan zo muje mujira noor"kai sadeeq ka koma can ka zauna mana"mamy ni bbu Inda zanje"akanme?"yana b'ata fuska yace"ni ina can wani kuma yanata kallon noor"sadeeq baka gajiya da shirme wlh"ka wuce su yaya mukhatar na room d'in sunzo dubaka"tafad'a tana kallonsa"bece komaiba yadubi noor da ido beyi mgn ba yatafi"goge hawayenta noor tayi suka jera da mamy suka nufi bakin k'ofar emergency room d'in"mamy a mutunce suka gaisa da hjy kuluwa"kafin ta musu bayanin ayadda suka sami umma"da yadda suke bata kulawa"dama sunada niyar a saka photo nata cigiya sai ga abinda yafaru kuma noor ta ganta"sosai noor taji tausayin ummanta"tana jin bata kyautaba daba tayi bincikeba"tana mata kallon ta barta acikin wahala"ashe ba haka bane"yanzun fatanta Allah yasa ummah ta tashi ta tuna komai" ta hakane zata san shin yaya akayi tabar gida har aka kad'eta?"kuma da gske tabama Abba takarda....gyaran murya mamy tayi tana fad'in masha Allah! ubangiji yasa k'arshen wahalarta kenan"ku kuma Allah yasaka muku da alkhairi yabaku ladar"wannan y'artace data haifa"sun nemeta wata 4 da suka wuce ba'a gantaba"har ana zaton k'asar su ta tafi"ni kuma sunana hjy Amina"yaron wajena sadeeq shine zai auri ita noor d'in"gaban Aliyu dake tsaye yafad'i"dama ransa yabashi wannan guy d'in da noor tayi hugging saurayinta ne"shifa tunda yaga noor yaji soyayyar ta anan take"to ai tunda ba aurensa takeyiba da sauk'i"zai furta idan mamanta ta sami lafiya"yasan baza'a hanashiba kodan sbd kyautatawar da yayiwa ummanta"ya ayyanah haka aransa"noor dai na jikin mamy tana rarrashinta"duk suna tsaye"kimanin mintina 35"kafin wasu doctors biyu suka fito dg ciki"yaya dai jikin nata doctor?"cewar mommy"Alhmdllh gsky"muna saka ran zata dawo tunaninta"kuje room 12 tana can"kar atasheta tana bacci an saka mata drip da kanta zata farka"masha Allah Alhmdllh! mamy da mommy suka fad'a atare"Aliyu kuwa barin wajen yayi sbd yaje yabiya kud'in da aka chajesu"atare mamy da noor da mommy suka nufi d'akin"noor ta tsaya abakin gadon tana kallon ummanta cike da so da tausayi"kallo d'aya tayiwa umma tasan ana bata kulawa a Inda take"sbd tamafi kyau akan da"sbd canzawar abinci da sutura data samu"wayarta ta zaro ta kira goggo saude tana kuka tasanar mata komai"goggo na salati tace yanzun nan zatazo asibitin itada innah"mamy kuwa kallon noor tayi tace"ki zauna ta farka zanje nadawo"idan ta farka saiki kirani"dato ta amsa kanta ak'asa"mamy ta fita"bbu jumawa Aliyu yadawo d'akin"noor ta rasa meyasa data d'ago kanta sai su had'a Ido dash?i"gashi be mata mgn ba itama haka"sosai taji yabata haushi"atake ta tuna da sadeeq"tasanshi da zafin kishi karyaga an barta anan wannan na cikin d'akin yaji zafi aransa....kimanin mintina 45 goggo saude da innah suka shigo cikin room d'in"amutunce suka gaisa da mommy suka mata godiya"noor ta gabatar dasu awajen mommy"innah kakarta ,goggo k'anwar mahaifinta.... Aliyu ma yagaishesu a mutunce"sai wajen k'arfe 10 :15 am ummah ta bud'e idanuwanta tana k'arewa mutanan dake cikin d'akin kallo"tana salati"sannu ummah! Cewar noor"Ahankali umman ta bud'a baki tana fad'in noor ina nake anan?"nayi wani irin mugun mafarki noor"ba mafarki bane da gske ne"cewar goggo saude"saima asannan ummah ta lura dasu"noor kuwa rungume umma tayi tana kuka...... kimanin mintina 15 da farkawar ummah"noor na kuka tasanar mata yadda Abba yasanar mata da wasikar daya bata"sannan ta nuna mommy da sanar mata yadda suka kula da ita sbd Aliyu ya kad'eta"hawaye kawai ummah keyi tana kallon noor tace"labarin me tsayine noor"bayan yasanar miki haka yaya kika rayu agidan d'ahiru??"itama noor kuka ta fashe dashi"tana kallon Aliyu ta turo baki tana fad'in nidai yafita muyi mgn"mommy na murmushi tace"kaji abinda noor tace?"shikenan mamy kizo kema muje waje"ah ah tayi zamanta"cewar ummah"wlh bbu komai ai sirrinkune"dg haka mommy da Aliyu suka fita"noor na hawaye tasanar wa umma rayuwar azabar datayi agidan Abba d'ahiru da had'uwarta da sadeeq"da yadda yataimaki rayuwarta shida mahaifiyarsa"da kuma yadda hamisu yaso yaketa mutuncinta beyi nassaraba"da yadda halima ta rasu"dg k'arshe tasanar mata accident sadeeq yayi shine sanadin zuwansu asibitin harta ganta.......dg nan innah tayiwa umma bayanin soyayyar sadeeq da noor har zuwa saka ranar su"umma na share hawayenta tace"Allahu akhbar!! lallai Allah shine abin godiya noor"ya jarabemu kuma ya yaye mana acikin sauk'i"kinga wannan abin kawai daya faru damu da d'ahiru da iyalansa ya ishemu karatun ta nutsu da rayuwa"domin ayanzun anan duniya ake hisabi bama sai an mutuba"kiyi hak'uri innah ke mahaifiyar dahiru ce"amma ki sani banida mak'iyi aduniya sama dashi"na fad'i iya gsky ta sbd azzalimi ne shi...nagama zama dashi" dole yabani takardar saki na koma k'asata ta haihuwa"wacce na bari sbd so yarufemun ido na mahaifinki noor"shiyasa kowa nawa be nemeni ba"dahiru shine sanadin komai kuma kotu ce zata rabamu"tun kafin naga mahaifiyar sadeeq dashi kansa naji k'aunarsu araina noor"hak'ika sun tallafi rayuwarki! Allah yasaka musu da alkhairi yasa kinada rabon zama mace ta gari awajen sadeeq"....bazanji haushin kiba mariya"dahiru ni kaina akwai fushina akansa"fatan shiriya nake masa"in yana da rabo"amma dashi da d'an sa sai addua"rabon dana ganshi nafi wata guda"koda y'arsa ta rasu banjeba"haka naji labari saratun na gidan mahaukata"umma na kuka tasanar musu yadda Abba yamata dubara yakawota wajen y'an iska......salati kawai kowa keyi noor ta fashe da kuka tana fad'in wlh yaya sadeeq yaji mai rabasu sai Allah"ai noor ni kaina bazan bari ba"wannan gsky ne Allah yashiryi d'ahiru da son duniya"babu shakka abinda yafaru da halima sakayyar Allah ce"cewar goggo saude"noor ta goge hawayenta tana tashi tsaye tace"ummah zanje nakira mamy da yaya sadeeq yazo yadubaki"shida bashida lafiya noor?"batayi mgn ba tafita dg cikin d'akin"fuskarta tayi jajir sbd kukan datasha.....
sadeeq kuwa beda wata nutsuwa tunda ya koma room d'in dayake"yanata jan tsaki jefi jefi yana tunani"gefen zuciyarsa kuma yana farin cikin noor ta gane mahaifiyarta"sannan yana zargin tabbas Abba dahiru akwai wani abu na rashin gsky daya aikata yasaka har umman noor tabar wajensa ta fad'a hannun wasu"tunda ko abaya noor ta fad'a masa itadai kawai taga bataga ummaba"Abba yasanar mata tana k'asarsu"yana zaune yanata kallon basket d'in da noor ta zuba masa abin break fast aciki"ahaka mamy ta shigo da sallama"ya amsa yana fad'in yamai jikin?"da sauk'i "doctors d'in sunce kuma zata iya farkawa a hayyacinta"na cema noor ta zauna anan idan ta farka ko awaya ne ta kirani"shiru yayi yak'i mgn"mamy na lura dashi yanata d'acin rai"can tace"ga break fast har kala 2"nawa dana noor amma kak'i yin ko guda ko?"ba yanzun ba sai 10 am mamy"hmm! kaika sani ai"wai mamy wannan yaron yana nan ad'akin da umman noor take??"yafad'a fuska bbu walwala"shiru mamy tayi domin ita kanta tana lura da yadda Aliyu keta yawan kallon noor"saidai bata damuba sbd tasan sadeeq shine zab'in noor kuma ansa musu ranar aure"mamy kinyi shiru fa?"sadeeq mekake so nace maka?"kishi ne ke damunka kawai"karma kadamu"noor kasan batada matsala tanada kamun kai da tarbiyya"nidai harna taho banji ko mgn ta masa ba"asalima saiya kama take mgn"ajiyar zuciya sadeeq yasaki yana tab'e baki"mamy ta labarta masa ai kad'e umman noor Aliyu yayi"amamakin mamy sai taji sadeeq na fadin tunda yanada kallon mata aidole yayi banka baya ganin gabansa"idan ma zaiyi kud'i na ladar jinyar umma da sukayi" sai yayi na biyashi ba damuwata bace"sannan muddin yana room d'in dole nayi mgn yafita gsky"baki bud'e mamy ke kallonsa fuska ad'aure tace"wato baka gamsu da abinda na fad'a maka ba kenan ?lafiya kazo nema ko tada fitina?"mutane sunyi halacci asaka musu da rashin mutunci?"to wlh ka kiyayeni"bbu ruwanka da yaron nan"in har bazaka masa godiyar d'awainiya da umman noor ba to kabarsa"shiru sadeeq yayi yanata b'ata fuska"mamy aranta tana dariya kawai"ita kanta tasan d'anta jarumine.....suna zaune mutane jefi jefi nata zuwa dubiyar sadeeq"wanda hankalinsa na wajen noor"saiga noor ta shigo fuskarta asake dukda tasha kuka"mamy ce ta amsa sallamar ta"noor tayi saurin cewa" mamy umman ta farka cikin hayyacinta"kizo ku gaisa da ita"shima yaya sadeeq na rakashi su gaisa"Alhamdllh ummanmu ta warke! cewar sadeeq"noor na murmushi ta nufesa tana fad'in kayi break fast?"b'ata fuska yayi yajuya mata baya yak'i mgn....sosai taji kunya"mamy kuwa na murmushi tace"bara naje mugaisa noor"dg haka ta fita"noor na murmushi cike da shagwab'a tace"menene kakema fushi yaya sadeeq?bayan kasan yau muna cikin farin ciki"hakane my noor"to menene?"tafad'a tana zama gefensa"bake nake jiraba kizo kibani break fast d'in nayi ba"to shikenan yanzun zakayi"ke kinyine?"eh nayi"meyasa kikayi kuka my noor?"kanta ak'asa tana wasa da yatsun hannunta tashiga sanar masa komai.....tuni dama nayi masa wannan zaton"sbd haka wlh yau a station zai kwana"kuma umma tagama zama dashi"wannan wace irin masiface wai??"cewar sadeeq yana huci"yajawo k'aramar wayarsa yana dannawa"kayi hak'uri yaya sadeeq"dama nasan saikaji babu dad'i"ai noor dole na d'auki mataki"umma kamar mamy ce awajena"yafad'a yana kara wayar akunnansa"tana shiga aka d'aga"sadeeq yayi saurin cewa "DPO pls inaso aje gidan mutumin mlm d'ahiru da mukayi case da d'an sa kwanaki"akamashi sbd yayi laifin......yasanar masa komai" dg k'arshe yace" yanzun haka tana a asibiti an ganta ta dawo hayyacinta"zuwa gobe zamuzo da ita kuji dg bakinta"dg haka sadeeq yakashe wayar suka had'a ido da noor"tana murmushi tace"bansan yaya zan kwantata matsayinka awajena ba yaya sadeeq"ka inganta rayuwata kamun gata ka d'aga darajata"miye zan maka *Abubakar sadeeq? KI SONI! shine kawai abinda zakimun aduniya ta sumayya*!! bansan miye so ko tattaliba sai akanki my summy"na yarda SO gsky ne ba kuma k'arya bane ba"yaya sadeeq kenan! *summynka* tana sonka zata kuma cigaba da sonka har k'arshen umfashinta"Allah yabarmu tare"idan bbu kai bazan iya rayuwa ba"I love so much my special one"sadeeq ya lumshe ido yana fad'in I love you too my little angel! yafad'a yana k'ara matsowa gab da ita"amamakinsa bata matsaba irin yadda take masa abaya"yanzun kin yarda Ayi aurenmu tunda dai anga umma ko? sbd gasky nagaji da kwana nika d'ai my noor"yafad'a murya can k'asa yana d'age gira"itadai murmushi tayi tana b'oye fuskarta"ina fatan wannan yaron bakiyi masa mgn ba?"ah ah yaya sadeeq dama nasan bazaka soba shiyasa ban masa mgn ba ko sakar masa fuska ba"yauwa my noor duk nadamu da ganinsa a Inda farin ciki nah take"kofa da umma zata sanar mana yadda akayi"cewa nayi ace masa yafita"wannan gsky ne be kamata yaji sirrin muba ko my noor?"hakane yaya sadeeq ya jikin naka?"da sauk'i sosai"k'ilan abani sallama yau ko gobe da safe"garadai da safen"sbd nafiso ka k'ara samun lafiya"to shikenan my summy abinda kikeso shine za'a yi"tana d'an murmushi ta tashi dg kusa dashi ta gyara masa pillows ya jingina yanata kallonta yace"thanks baby nah"bata kulashiba taje ta had'a komai da tasan zai buk'ata tazo gefensa ta zauna tana fad'in babu kyau ayita kallon mutum sai angano muninsa....aike bakida muni koda kina dashi sadeeq naki bai gansaba"batace komaiba da kanta tafara bashi yanata shagwab'a"ita kuma tana masa dariya"ahaka mamy ta turo k'ofar ta shigo......✍️
wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
via 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Ki turo shaidar biyanki ta what's app number d'ina 08100084251.......tamkar mamy ta koma haka taji sbd kunyar yadda ta gansu a zaune"sadeeq kuwa ko a jikinsa da ganin mamy ta shigo"yayinda noor tayi k'asa da kanta"mamy kin dawo ne?"cewar sadeeq"nadawo sadeeq kaje ku gaisa da umman taku ko?"tanama gaisheka"banji dad'in abinda yafaru ba noor"gsky wannan mutum dole asadashi da hukuma...tun yaushe kuma mamy?"yanzun haka yana cell a rufe"na kira DPO bayan fitarki"kayi daidai sadeeq"Allah ya shiryi masu irin halinsa"Ameen yah Allah"cewar noor"tana ajiye cup d'in hannunta"sadeeq yazuro k'afafuwan sa ak'asa yana fad'in muje ko my summy"girgiza kanta kawai mamy tayi"sadeeq da noor suka fita atare....ummah da innah da goggo saude na d'akin duk azaune"Aliyu da hjy kuluwa sun musu sallama sun tafi ,da niyar da k'arfe 2 zasu dawo da kayan umma na sawa"kuma daddyn Aliyu zaizo"dan doctor yace"anjima za'a bata sallama" noor ce agaba tayi sallama sadeeq na'a bayanta shima yayi yana murmushi"umma ta saci kallon sa"aranta tana fad'in masha Allah!su goggo ne suka amsa sallamar sadeeq fuska asake"umma na fad'in sannu sadeeq ya jikin naka??umma Alhmdllh ina kwana?"yafad'a yana k'ok'arin rissinawa"ah ah dan Allah kaida bakada lafiya" noor ki bashi kujera mana kinyi tsaye"cewar umma"noor na murmushi tajawo kujera sadeeq ya amsa yazauna"suka gaisa dasu innah suna masa ya jiki"kafin sadeeq yayima umma jaje ta amsa had'e da fad'in "Allah yayi maka albarka sadeeq yabaka ladar d'awainiya"bbu komai umma yiwa kaine ai"zanje naga doctors d'in naji yaushe za'a baku sallama?"sbd inaso gobe nakaiki police station suji ta bakinki"dan yana can ma"Alhmdllh ina godiya sosai sadeeq"sun cema anjima za'a bayar da sallamar"zuwa goben zamuje d'in"kansa ak'asa ya amsa dato yana satar kallon noor dake zaune kusa da ummah"sosai yaga suna kama"yana ganin sam ummah bata dace da zama matar Abba d'ahiru ba"inna kuwa dukda tasan d'ahiru ba mutumin kirki bane amma k'asan ranta taji bbu dad'i sbd ance uwa uwa ce"komai lalacewar d'a tana son kayanta"my noor bazakiyi mgn ba?"kinyi wani shiru"cewar sadeeq"sbd dai ta ganka ja'irar shiyasa tak'i mgn" innah ta fad'a tana tab'e baki...kai innah nidai ki barni mana"noor ta fad'a tana turo baki gaba"sadeeq yatashi tsaye yana fad'in zo muje ki rakani wajen doctors d'in"yafad'i hakan yana fita"kallonta kawai umma tayi da sauri ta tashi tabi bayan sadeeq"aran umma tana godewa Allah data fahimci sadeeq nason noor sosai shida mahaifiyarsa.....duk abinda yadace gameda lafiyar umma saida sadeeq yatambaya sbd beso asallameta wata matsala ta biyo dg baya"aka sanar masa bbu wata damuwa"sannan yakoma room d'in da yake" noor kuma ta dawo anan"wajen k'arfe 2 su mommy da daddy da Aliyu suka dawo"bayan sun gaisa umma tayiwa daddy godiya sosai"kafin tasanar masa abinda zata iya atak'aice"sannan aka basu sallama"noor ta kira sadeeq"shi kuma yakira iro" gaba d'aya ya kwashesu yakaisu gidan innah"yayinda Aliyu da daddy suka biyosu abaya sukaga sabon gidan innah"umma kuwa tanata sakama sadeeq albarka sbd jin shine ya ginawa inna gidan data koma"bayan isowarsu noor ta aza girki"umma tayi wanka ta canza kaya"kankace me? gaba d'aya dangi da abokan arzik'i sunji abinda yafaru"akayita shigowa jaje ana gaisheta"acikin masu zuwa harda jummai da umma"duk yadda noor tayi busy hakan be saka ta manta da sadeeq ba"saida ta keb'e sukayi waya dashi"wanda gaba d'aya kunyace ta kama noor" dan tab'ara iri iri sadeeq keta mata"sai gab da magrib nura yazo shima yagaishe da umma dayi mata fatan alkhairi…...
Awashe gari da safe aka bama sadeeq sallama yakoma gida"noor dai batajeba ta aika masa da break fast nasa jafar yakai"duk binciken da sadeeq yadace yayi gameda accident d'inda yayi"yayi yagano Alh mansur ne yayi sanadin"ayanzun haka wanda ahaka had'a baki dashi me wankin mota yana cell"yaji ga jikinsa harya fad'i gsky"hakan yasa sadeeq dayaje yace"bazai yardaba"dama Alh mansur yatab'a k'ok'arin kiddnerping nasa shida noor"hakan yasa akaje har gida aka tafi dashi police station"Alh mansur yanata gaya mgn son ransa da nuna shi yafi k'arfin hukuma.....ayinin ranar sadeeq yaje yataho da umman noor da ita noor d'in"yakaisu station duk bayanin daya dace sukayi"kafin atsaida magana nanda kwana2 zasu shiga kotu"yayinda Alh mansur yana cell arufe an mik'a case nasu can sama......gaba d'aya acikin y'an kwanakin noor da sadeeq suna cikin farin ciki marar musaltuwa"har ranar shiga kotu yazo"Inda ayanzun haka ayankewa Abba dahiru hukuncin zama gidan yari na shekara 4"sbd yayi wasa da rai"Inda asiri be tonuba zai zauna da laifi akansa"kuma angano siyar da ita yayi"sannan yabama umma sakinta"innah tace" ta zauna anan tayi iddarta akumayi bikin noor saita tafi k'asarsu"Alh mansur kuwa awashe gari aka sallamesa da bama sadeeq hujjar sharri aka masa"wanda sadeeq yasan sarai cin hanci na miyagun kud'ad'e masu kauri yabasu"saidai bece komaiba sbd yasan kad'an dg aikin mutanan nigeria kenan"saidai yasha alwashin duk ranar da Alh mansur yakoma shiga gonarsa "da kansa zai sai tashi ta hanyar gwada k'wanji"sarai yasan hassada ce kawai yake masa"mamy dai nata rarrashinsa da basa baki........
tun dg wannan lokacin ganin noor akai akai yayima sadeeq wuya"asati be wuce yazo zance sau 2 ko 3 ba"saidai suna yawan waya any time"duk wata kulawa da d'awainiya sadeeq nayi da family d'in noor"tun umma na fad'a harta dena sbd ba bari yakeyiba.....ayau yakama friday"bayan an taso dg masjeed umma da noor na zaune atsakar gidan suna cin abincin rana"daddy da mommy suka turo yaro cewar zasu shigo"hijab duk suka saka suka koma parlourn innah"wanda noor ta gyara k'al dashi"hakanan noor taji zuciyarta bata amince da zuwan iyayen Aliyu ba"bata gama wannan tunanin ba taji sallamarsu"umma ta amsa tana musu maraba"bayan sun shigo suka zauna aka gaisa amutunce"noor tabar parlourn ta dawo tsakar gidan"tabar innah da umma da bak'in"daddy yayi gyaran murya yana fad'in"dama ba wani abu bane ke tafe damu mariya illah! Aliyu nason noor tun ranar daya fara ganinta"mommy na murmushi tace"wannan gsky ne"to shine nace bara muzo muji ta bakinku idan za'a bashi damar zuwa gunta su fahimci juna.....to bawan Allah ban katse maka hanzari ba"noor dai an saka mata rana da wani"sannan kasan nema cikin nema haramun ne? sbd haka kuyi hak'uri Allah yabashi wacce ta fita"cewar innah"umma ta k'arbe zancen da cewa"gsky ne zancen innah"ni banida iko akan noor sukeda iko akanta"ran mommy ab'ace tace"wai kina nufin haka zakice mariya?"Aliyu shikad'ai ne muka mallaka aduniya" bazaki mana alfarmar bashi noor ba?wannan wace irin mgn ce hjy?"an fad'a miki da saka ranar wani akanta"to so kikeyi afasa dashi abama Aliyu?"koda babu saka ranar wani akanta sai tana son Aliyu har sannan zamu bashi"inaso karku kalli yadda kukayi d'awainiya dani kuce nabaku auren noor sbd nabiyaku ladar kyautatawarku agareni....daddy ya mik'e tsaye yana fad'in kulu! muje bbu damuwa Allah yasa alkhairi"innah ta amsa da Ameen"mommy kuwa