Showing 33001 words to 36000 words out of 57158 words

Chapter 12 - YAYA FAHAD NAWA NE COMPLETE by Nasmatu Muhammad .txt

07 Feb 2025

5531

xaki sami ladar ceton rayuwa dominko ina tabbatar miki rayuwa fankoce indai babuki acikinta idan kikayi kuskuren qina kuwa saiyayi shiru hawaye suka fara bin kuncinshi yadibi dan lokaci ahakan sannan cikin wata disasshiyar murya yace idan kikaqini fateema ba makawa mutuwa xanyi, yaja numfashi tareda share hawayen fuskarshi






Allah sarki rayuwa fateema yarinya ce mai matuqar bawa soyayya girma da daraja tayarda da SO kuma tana tausayin duk wanda yafada cikinsa, kuku tafarayi ciki ciki wai yau itace ake bararr soyayya daga gareta itace qasaitaccen mutum kamar wannan yake tabbatar mata xai iya mutuwa sbd ita, yau itace awannan matsayin.................. tsugunawar da fa,eex yayi agabanta itace ta katse mata wayannan tunanikan aganta ya tsuguna bisa guiwoyinsa idonshi na fitarda qwalla yace fateema ni bawane ga soyayyarki ta takurani ta hanani sukuni pls fateema nariqeki kada kibari in rasaki kitaimakeni wlh ina qaunarki fateema wlh nibasan haka SO yakeba dan Allah kisoni wlh inkika qini xan mutu mutuwa xanyi fateema




Kuka mai qarfine ya qwace mata ba shakka Allah (s,w,a) yayi gaskiya tabbas shidin mai rahamane ga bayinsa fateema ta taso tana soyayya batada wani burin dayawuce asota amma hakan bata samu ba ayau kuma daga wani wajan Allah yafiddo mata dawani masoyin daban wanda xai iya bada rayuearshi ya ceci tata, aranta tace tabbas wannan damace taxomin wadda xata ceceni daga abinda nake tsoro daga iyayena wato mayarda aurena ga *yaya fahad* haqiqa xanyi qoqarin cusaka araina fa,eex koba komai kana nunamin So abinda nafiso arayuwata kenan xankoyi sonka natabbatar baxansha wahalar sakaka a xuciyata ba




Wannan duk maganar xuciyar fateema ce alokacinda ta kafe fa,eex da ido ko qiftawa babu, shikuwa alokacin neyasami damar qarewa fuskar tata kallo alokacin yaqara tabbatarwa kanshi tabbas fateema itace matarda yake muradi komai nata 100% dana matar da yakeda burin yasamu tsawan shekaru




Sun qurawa juna ido bamai so yaqifta domin kuwa ita fateema tunani takeyi axuciyarta sam batamasan irin kallonda takewa fa,eex kenan ba, shikuwa hakan datayine yabashi damar kallon nata, duikaninsu sunyi nisa da abinda sukeyin




Qarar bugun qoface tadawo dasu hayyacinsu tafirgigit tagyara xamanta akan kujera shikuma yamiqe daga tsugunon dayayi agabanta saida yasaka handkerchief yashare fuskarshi sannan ya isa ga qofar yabude qofar dan aikane daga mai martaba yadawo hayyacinshi yana buqatar ganinsu duka




















*Nasmy ce*😍
Yar mutan arkilla love you all 😘
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *yaya*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *fahad*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ’“
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *Nawa*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *ne*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ‘―πŸ’“πŸ‘―














*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
⭐⭐ ©(Z.W.A)⭐⭐
⭐






*Writing by*
_Nasmatu Muhammad_✍












*β€’216/220β€’*


















Daga inda take tanajin abinda dan aikar yake fadi tamiqe xumbur tana sharar qwalla wanda hakan yayi daidai da shigowar dady da momy falon kallo daya sukayiwa yaran suka tabbatar kowannensu yayi kuka ganin fa,eex shiru2 yahaifarwa momy da faduwar gaba kardai fateema bata karbi soyayyarshi ba shikuwa abinda ya susuta shi shine fateema bata bashi kalma kodayaba xuk da cewa bai hango qinshi a idonta ba amma yafiso yaci daga gareta koxai sami sassaucin xogi da radadin xuciya




Asanyaye yasanar dasu saqon mai martaba suka ce alhmdllh to ai saimutafi kawai momy ta kama hannun fateema dady yai gaba suka rufa mishi baya




Adakin mai martaba kuwa shikadaine kishingide a kan makeken gadonsa sukayi sallama bayan anmusu iso suka shiga duka suka gaisheshi tareda yimishi yajikin ya amsa dasauqi sosai fateema har gabanshi taisa taxauna agefenshi su dady nadan nesa dasu kadan ahankali yafara magana yace yihaquri yata natura akiramin yayan naki sannan nakira baffanki suna hanya insha Allah xuwa anjima duk suna nan yamaida kallonshi ga dady yace alhji nagode ubangiji Allah yasaka maka da mafificin alkhairin sa Allah yabiyaka dady ya amsa da ameen ya rabbi Allah yabawa sarki lfy shima yace ameen




Da sallama aka turo qofar dakin gabadaya suka juya dan ganin mai shigowa umman yarima ce dakuma shikanshi yariman Wanda saida tasha fama sosai kafin tasamu yafito daga gidanshi domin amsa kiran mai martaba


Bayariman ba hatta umman ganin fateema xaune agefen mai martaba yayi matuqar girgixata harsaida takasa boyewa tace fateema fuskarta cikeda mamaki fatee takalleta kawai amma bata amsa mataba ganin yarima saida yamotsa xuciyar ta saitayi gaggawar kawarda kanta gefe, shikuwa yarima qirjinshi ne yashiga dukan uku uku qwaqwalwarshi taso ta tunano mishi wani abu amma hakan yafaskara saidai dunbin damuwa dayaji ta mamaye duk wani saqo da lungu na xuciyarsa adarare suka qarasa gaban mai martaba suka xaxxauna suka gaisheshi tsoro da firgici qarara afuskar yarima xuciyarshi tahau bugu kamar xata fallo qirjinshi tafito, fa,eex yabishi da kallon raini wanda shi yariman baimasan daxamanshi agunba








dattijan ya yunqura ya daidaita xamanshi ya fuskance su sannan yace yarima fahad ayau wani mummunan labari riskeni cewa kasaki auren dana daura maka da qanwarka fateema shin gaskiyane? Hannu yasaka yashare guminda ke yankomasa yagama rudewa amma dayake yasan halin wanda keyimasa tambayar yasa koda wasa bayyi tunanin fada mishi qaryaba wata tambayar yakoma jeho mishi yace kainake sauraro shin gaskiyane kasaketa? Eh abba...........tasss yaji saukar wani raxanannen mari afuskarsa wanda yahaifar mishi da jiri saida kowa adakin ya raxana nandanan lafiyayyar fatar fuskarshi tayi jajir fatarda sam bata taba sanin xafin dukaba idonshi suka kada kamar gauta




Yadafe kuncinshi yana jinjina girman abinda yasaka abbanshi ya iya dukanshi xumbur ummanshi tamiqe tahau sababi a ah dakata mai martaba dafa d`afake gani baifi d`a ba akanme xaka dakeshi akan yar dan uwanka tafishi agunkane? To wlh ni tunwuri kasani baxan taba bari aure ya yuwu tsakanin yarima da fateema ba, kuma wani abu dabakasaniba na hada auren yarima da yar yayata laxeera yau kwanaki biyu da daura auransu harma da tarewarsu sbd haka kasanyaya xuciyarka karma kayi wani tunanin gyara auren nan wlh baxan lamunta ba




Tunda tafara maganar bawanda ya katseta saidai bawanda baiji abin awani daban ba musamman fateema saita tsinci kanta da jin xafi daciwon auren laxeera da,akace yarima yayi duk dacewa ayanxun ba qaunarsa takeba shikuwa fa,eex maganar umman yarima tafimasa komai dadi arayuwashi na cewar datayi baxata taba bari agyara wannan auren ba, falon yayi tsit kowa da abinda ke yawo axuciyarshi












*Nasmy ce*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *yaya*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *fahad*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ’“
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *Nawa*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *ne*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ‘―πŸ’“πŸ‘―














*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
⭐⭐ ©(Z.W.A)⭐⭐
⭐






*Writing by*
_Nasmatu Muhammad_✍
















*β€’226/230β€’*


















Umma Gabaki dayan Idanunta ta War-waro Innalillahi mai Martaba? Mexan gani haka? Mekake nufi? Sakina Kayi wai? Nashiga uku Dangirma Da Darajar Allah Kayi Haquri Kamaidani Kafi kowa Sanin Iyayenmu Sundade da Mutuwa wlh Banida kowa sai yayata Kataimakeni, taja Guiwa ta isa Ganasa sai Alokacin tasamu damar Fashewa da kuka tayi Magiyar Duniyar nan amma sarki ko Kallon Gefenta bai koma yiba, baffa da goggo ma duk jikinsu amace ko Magana sun kasayi, Bashir kuwa jiyake da Dahukunci dayafi hakan dashi Xa,aimata haka tagaji da Gunjin Kukanta ta tashi fita,




Lokacinda tafita me Yarima yasami Damar Miqewa Shimadai Barin Dakin yayi Xuciyarshi Cikeda Takaici da Tashin Hankali Tunda yake Abbanshi Baitaba fushi dashiba Ballantana yai Tunanin Dukanshi, Gashi ayau ba wanda bai Samuba, Agaban kowa da kowa yace babushi-babushi harda Korarsa daga Gidan, yasaki ummanshi yasalam! Damuwa tarigada tayimasa yawa Jiyake kamar ya kurma Ihu, yana Tafiya yana Waswasi Kokadan Baya Ganin Abindake Gabansa Ikon Allah ne Kadai Yakaishi Sashenshi, Afalo yasami Sarauniyar tasa Tamiqe Akan Doguwar kujera, tasha make-up taci ado da Wata Damammiyar riga ta roba Gajera ce Bata wuce Cinyarta ba, Tana Ganinshi Tamiqe Dasauri ta Taroshi da Murmushin nan na kissa a Fuskarta ta Rungumeshi kafin takai masa kiss a Gefen Fuskarshi, yasalam! Frnds muji Tsoron Allah kuma Muji Tsoron Asiri, Tabbas Hausawa sunyi Gaskiya dasukace Tsafi Gaskiyar Maiyinsa, Duk Tsananin damuwa da Tashin Hankalinda Yarima Yashiga yanayin Arba da Laxeera Yanemi Damuwar Yarasata Hankalinsa Yakwanta Rayuwarsa Tadawo Tsaf! Sam Yamantada Mahaifin Nasama Ballatana Wani Abu daya Hadasu, Nandanan suka lula Wata Duniyar Baikoma Tunanin Mahaifiyarsa ba Balle Halinda Take ciki






Umma Tashiga Rudu hadida Matsanancin Tashin Hankali Kuka take Kamar ba Gobe, Da Lalube tanemo Lambar Yayarta Wato Mahaifiyar Laxeera cikin Kukan Tasanar Mata Duk Abinda Yafaru Saida Tagama Bayanin sannan umman laxee Ta Katse wayar Batareda tace da ita Wani Abu ba, Matuqar Mamakine Yakama Umman Yarima Takafe Wayar da Ido Kamar Xataga Fuskar Yayar tata Aciki, Taxata Yankewa wayar tayi Shiyasa takoma Danna kira wayartayita ringin Harta Yanke Ba,a dagaba, Ganin Abin Xaicimata Lokaci Yasa Tafara Hada Kayanta Tanayi Tana xubda Hawaye








Umman Laxee kuwa Tanaganin Wayar Umma Dagan-gan Taqyaleta Aranta kuwa Cewatake Anxo Wajan...................




Tadauki Waya Takira Laxeera Tashaida Mata Cewa tayi duk Yanda Xatayi Tafiddo Yarima daga Gidan nan Yadawo Hannunsu Tayanda Xasu Tatseshi Yanda Sukeso.






Shikuwa mai Martaba da Hawayenshi yaita Rarrashin fateema dakuma roqonta gafara yace" fateema kiyi haquri bansan fahad xaiyimini hakaba wlh daban hada auren nan ba, yajuya ga baffa shima dai kukan yakeyi yaita bashi baki daban haquri. Agidan suka kwana haka su momy ma sashe daya aka hadesu goggo tayita yimasu godiya




Gariya waye har baqi suna shirin tafiya wato su momy da dady dakuma fa,eex amma basu koma ganin fateema ba tun daren jiya taboyr kanta, babuta babu Alamarta. Fa,eex yaga har anmusu rakiya a inda sukayi parking amma babu fateema, gashikuma babu damar tambaya dan mai martaba ne dakansa yayomusu rakiya tareda baffa da bashir yayan fateema, gata babu waya ahannunta balle yayi tunanin kiranta koda sunje gidane




Dabaru yayi yakarbi number yaya bashir dan yatabbatar da ita xasu tafi




Akayimusu gomasha na arxiqi sukayi sallama suka tafi xuciyoyi cikeda abubuwa daban-daban soyayya, waswasi, mamaki dakuma tausayin fateema....................................................Nikaina Nasmat Abinda ya Mamayeni Kenan Bansan Lokacinda Alqalamina ya Subuce ba














*Readers Kumin Afwa Anan Xan Dakata Sai Kutareni After Ramadan, Wato Bayan Salla Domin jin Cigaban Wannan Labarin na Yaya Fahad Nawane, Dominjin Mokomar Rayuwar Fateema, dakuma Qarshen Tirniqin Tsafinsu Laxeera da Yarima Fahad, shin ya Tsakanin Umman Fahad da Umman Yarima Xai Kasance? Hmmm Muhadu A Bayan Salla Dominjin Qarshen Wannan Badaqalar, Fata anan Shine Allah Yasa Munada Rabon Ganin Lokacin*




*Nasmat tana muku fatan Alkhairi Gabadaya Madoyana Happy Ramadan Kareem*


Masoyan gaske


Maimuna Ibrahim isah
Sis Hawwa
Asiya Isa
Baby Maryam
Ruqayya
Sis Ama
Nadiya
Zeesah
Mmn zee
Mom Nasren
Action baby
Unique


*da Gabadaya Members na Nasmat Novel group, Ina sanku kuma ina Alfahari daku Allah ya Albarkaci Rayuwarmu dakuma ta ya'yanmu baki daya, Zanyi akewarku Sosai, love you all*😍


Jinjina ga qungiyar : *Zamani Writers Association* Allah Yaqara Daukaka da Farin Jini Ameen ya RabbiπŸ™




































*Nasmy ce*😍
Yar Mutan Arkilla Love you all 😘
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *yaya*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *fahad*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ’“
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *Nawa*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *ne*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ‘―πŸ’“πŸ‘―














*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
⭐⭐ ©(Z.W.A)⭐⭐
⭐






*Writing by*
_Nasmatu Muhammad_✍












*β€’221/225β€’*


















Mai martaba baiceda umma komaiba yarima kuwa ko motsawa yakasayi daga inda yake sai matsar qwalla yake axajiri wani sashe na xuciyarshi yafara nadama akan abinda ya aikata wanda shikanshi baisan dalilin yinshi ba, fateema kuwa kuka tahauyi baji ba gani momy tajanyota jikinta tana rarrashi, yayinda dady yake bata baki, fa,eex kuwa jiyake kamar ya dauketa subar wajan yaje can wani kebabben guri ya rarrasheta domin yanajin kukan harcikin kwanyar kanshi




Adaidai lokacin ne akaturo qofar da sallama baffane tareda goggo dagudu fateema ta tari mahaifiyarta suka rungume juna matsanancim kukan da fateema take yatsorata goggo yayanta bashir ne yajata jikinshi xonan qanwata meyasameki haka? Takasa magana tayi shiru ta kwanta lif ajikinshi abinda yakusa yasaka xuciyar fa,eex bugawa sukanemi guri suka xaxxauna, suka gaisheda mai martaba da umma wadda take faman huci kamar xata fashe goggo taqara tsinkewa da lamarin kardai duka tayiwa fateema,? Kai inaa ai baxaiyiwa ba wannan duk maganganun xuciya ne, yarima yagaishesu cikin wani yanayi ba boye2 sunriga sun fahimci ba lfy ba, saidai koma mene ne to dasauqi tunda Allah ya bayyana musu yar'su fateema




Suna cikin gaisawa dasu dady da momy ne aka kuma turo qofar da sallama wannan karon su waxirin sarki ne da shamaki dakuma mai fada. Wayannan sune manyan mutanenda mai martaba yake shawara dasu kafin ya yanke duk wata shawara data shafi fada, ganisu yasaka jikin umma da danta yarima yayi sanyi bashiri tanemi guri taxauna. Suma suka xaxxauna suna sauraren mai martaba






Yafara magana Ahankali kamar bayasanyin maganar bakomai bane yasakashi yin hakan saidan tsananin mutuwar jiki da nauyin bakinshi dayakeji adalilin wannan baqin cikin da yarima da mahaifiyarsa suka haifar masa , yace " Ayau kuma awannan lokacin agaban wayannan mutanen masu daraja da mutunci a idona, Na cire yarima fahad daga rayuwata na yafeshi duniya da lahira, sannan na haramta mishi gadon sarautata kobayan rayuwata bana buqatarshi kusada gawata in fact ina buqatar yabarmin gidana dashida mahaifiyarshi sunisanta dani dakuma masarautata ayau basai gobe ba.............innalillahi wa inna ilaihi raji,in abinda gabadaya mutanen dake wajan suke ambato kenan






Yarima kuwa baikoma jin komaiba kamar yadda yadaina ganin komai adalilin daukewar da ji dakuma ganinshi sukayi lokaci daya, wani irin bugu xuciyarshi tahauyi kamar xata fallo qirjinshi tafito waje, kanshi yahau sarawa da qarfi




Umma kam awurin tasuma daga xaunen datake




Fateema ta qara fashewa da kuka




Baffa kam miqewa tsaye yayi ya isa gaban yayanshi "haba yaya haba yaya mekake shirin aikatawa haka? Me yarima da hjya sukayi wanda yakai kayanke musu wannan dayen hukunci?




Mai martaba cikin daga murya yace "Auren damuka daura masa yasaki tunbaishiga dakin amaryar ba, dan uwana yarima yasaki fateema harma ya auri wadda yake So duk bada saninmu ba




Baffa da goggo suka dauki salati shamaki dasu waxiri ma haka,


Jikinsu yayi sanyi matuqa yaya bashir kuwa wani mugun kallo yashiga bin yarima dashi dan yariga ya cuci yar,uwarsa qanwarsa ya bata mata suna agari wanda hakan xai iya xama silar rasa mijin aure gareta, ace miji yasaketa a ranar farko data tare gidanshi wannan xai haifar mata da xargin mutane, yana kawowanan atunaninsa yafasheda kuka yaqara rungume fateema xuciyarshi fall da tsananin tausayinta




Baffa bakoma cewa komai ba ya silale yaxauna awurin danjin danyen aikin da yarima yayiwa yarshi yatabbatar rayuwar fateema ta tarwatse, yarima yacuceta tunda quruciyarta ba mamaki naxata taba samun mijin aureba harta mutu indai a qauyen kukumba ne sbd wannan sakin da,akamata yanada gagarumar fassara acan qauye




Goggo kam kuka take hani'an




Mai martaba yarubuta takarda yasaka hannu yajefawa umman yarima wadda tundaxu sanyin a,c yadaketa ta farfado saidai ba laka ajikinta takasayin koda motsin kirki daqyar tamotsa ta dauki takardar
Innan lillahi




















*Nasmy ce*😍
Yar mutan Arkilla love you all 😘
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *yaya*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *fahad*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ’“
πŸ’žπŸ’žπŸ’ž *Nawa*πŸ’žπŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’ž *ne*πŸ’žπŸ’ž
πŸ’žπŸ’“πŸ’ž
πŸ‘―πŸ’“πŸ‘―














*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION*
⭐⭐ ©(Z.W.A)⭐⭐
⭐






*Writing by*
_Nasmatu Muhammad_✍












*β€’221/225β€’*


















Mai martaba baiceda umma komaiba yarima kuwa ko motsawa yakasayi daga inda yake sai matsar qwalla yake axajiri wani sashe na xuciyarshi yafara nadama akan abinda ya aikata wanda shikanshi baisan dalilin yinshi ba, fateema kuwa kuka tahauyi baji ba gani momy tajanyota jikinta tana rarrashi, yayinda dady yake bata baki, fa,eex kuwa jiyake kamar ya dauketa subar wajan yaje can wani kebabben guri ya rarrasheta domin yanajin kukan harcikin kwanyar kanshi




Adaidai lokacin ne akaturo qofar da sallama baffane tareda goggo dagudu fateema ta tari mahaifiyarta suka rungume juna matsanancim kukan da fateema take yatsorata goggo yayanta bashir ne yajata jikinshi xonan qanwata meyasameki haka? Takasa magana tayi shiru ta kwanta lif ajikinshi abinda yakusa yasaka xuciyar fa,eex bugawa sukanemi guri suka xaxxauna, suka gaisheda mai martaba da umma wadda take faman huci kamar xata fashe goggo taqara tsinkewa da lamarin kardai duka tayiwa fateema,? Kai inaa ai baxaiyiwa ba wannan duk maganganun xuciya ne, yarima yagaishesu cikin wani yanayi ba boye2 sunriga sun fahimci ba lfy ba, saidai koma mene ne to dasauqi tunda Allah ya bayyana musu yar'su fateema




Suna cikin gaisawa dasu dady da momy

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login