Showing 36001 words to 39000 words out of 63585 words
Chapter 13 - FEERYAL Part 2 Complete Hausa Novels by Rasheeda S Director.txt
a sannu ta cicciro su.
doguwar rigar abaya ne a cikin laidar sa,
da takalmi mara tudu sosai cikin kwalinsa.
sai pant da pat duk a laidodin su sai bra shima sabo guda d'aya, da underwear,
sai turare.
kai ta sunkuyar kamar wacce take gaban sa.
ta kai mintuna biyar kafin ta iya mikewa ta d'au laidar ta shige toilet d'in room d'in.
a gyare tsaf ko ina kwalkwal.
ta aje laidar ta tub'e yagaggun kayan kijin ta.
sai sannan taga in da jini ya b'ata bayan rigar.
wani kunya ya kamata, sai mammakewa take kamar wanda ake ganin ta.
da sauri ta d'ago rigar sa da ya bata ta rufe jikin ta, taga shi jinin bai tab'a ba.
sassanyar numfashi ta sauke.
da kyar ta karasa cire ragowar kayan jikin ta, bra da pant da pat d'in da ya karkace garin kokuwa har jini ya sami damar b'ata mata kaya.
kana tayi wanka da sabon sabulun da tagani a toilet d'in cikin kwalinsa.
Kana ta d'au pat da pant da underwear duk ta saka.
ta d'au abayar ta saka batare da ta sa bra'n ba, dan dama ita ba ma'abociyar sa bra bace, na jikin ta ma dama yana ta damin ta.
kana tayi mayafi da d'ankaalin abayan.
sannan ta feshe jikin ta da dadad'an turaren, tana yi tana lullumshe idanunta dan ba karamin dad'in kamshi ya yi mata ba.
duk kayan da ta cire ta had'a ta zuba su cikin dosbin da ta gani a cikin toilet d'in.
kana ta fito da sauran pant da pat da bra'n da batasa d'in ba,
da kuma rigar sa.
a bakin gado ta zuba su tana zama akayi knocking jin shiru ba'a turo kofar ba ta ce a shigo.
wata ma'aikaciyar hotel ne ta shigo sanye da uniform irin na ma'aikatan hotel.
tana rike da katon tray ta karaso tayi mata sannu sannan ta dire tray'n saman table, ta fita.
Ido ta zubawa tray'n kayan abincin yadda take jin kanta ma bata ko jin yunwa,
burinta yanzu ta ganta kusa da Ammie'n ta.
Ba'a jima ba ya shigo, ganin bata ci komai ba ya tab'e baki.
ta mike da sauri gudun kada ya juya, gashi ya fi ta sauri bazaka fahimci saurin tafiyar sa ba sai idan kuna jerawa,
har da sassarfa sai da ta had'a d'azu kafin ta cim masa.
yadda ta miken ya baiwa jikin ta damar motsawa.
karaf idanun sa ya sauka a kanta.
da sauri ya janye idanunsa tare da sauke shi kan gadon
"Wannan fa kin bar ma wa ko ma ki saka kafin ki fito."
ya yi maganar tare da juyawa ya fita.
a hankali tabi in da yake nunawa kan bra'n da bata sakaba.
ta kuma maida idanunta kan kirjinta
ido ta d'an waro ganin gyalen abayar bai rufe mata kirjin duka ba,
ga kan ababen kirjin a tsaitsaye sunfi to sosai ana iya hango shatin kansu ta saman rigar.
taji matukar kunya sosai jiki a sanyaye ta d'au bra'n sai da ta koma toilet kafin ta saka ta fito.
ta kwashi sauran kayan ta zuba su cikin laida kana ta koma ta zauna.
Ganin shiru bata fito ba ya turo kofar, tana ganin shi ta mike da sauri ta zura takalmin wan da ya yi mata dai-dai kamar an gwada ta,tabi bayan sa.
Tun da suka shiga mota suka fara tafiya ko kyakkyar motsi batayi ba har suka iso gida.
lokacin karfe 3 na dare.......!
17
Tun bayan wasewan 'yan kawo amarya amarya Kuraiba ta mike ta tub'e kayanta, ta fad'a bayi, ta kuma solle wanka,
ta saka wasu kaya da babu marabansu da babu, dan komai na jikin ta a na gani.
ta shafa turaruka ta d'au ko jakar kayan matan ta, ta sha na sha ta cusa na cusawa, sannan ta haye gado.
tana zuba idon ganin angon nata, amma har d'aya tayi biyu ta wuce babu alamar sa.
tayi sintiri cikin d'akin har ta gaji ta kwanta, bacci ya d'auke ta.
Tashin hankalin da Aunty ta shiga ba zai misaltuba.
Daddy yasa aka bincika gidan gaba d'aya babu ita.
bai masa ba ya zaga da kansa,
Mommy da Umma Karima suka rika mita, wai ya tada hankali akan wata da ita ba komai bace, wata kila ma tabi saurayi ne dama ta saba.
Hajiya ko cewa tayi, yaje ya kwanta kar ya yadda ya tada hankalin sa har ciwon sa ya tashi a kanta, dan bata da asara
ita Hajiyar ce da da asara.
A daren Daddy ya baza jami'an tsaro.
dan su tunanin su mai tawagar d'aukar amarya ne ya turo mutanen sa suka d'auke ta.
a b'angaren Ammah ma ita da Miemie Abbie basuyi bacci ba, fargaba da tunanin halin da Feeryal d'in take ciki ya hanasu rumtsawa.
Abbie da Ammah suka sako Miemie gaba da wayarta da sukayi hoto da yarinyar da suka tafi da Feeryal.
sukaje sashin Aunty.
Daddy ya ce a daren nan kuwa zai bada binciken yarinyar, duk suka d'ungumo sukayi waje.
Abdurrahim na gyara parking Feeryal ta kai hannu tana kokarin bud'e motar
maganar sa ta jiyo
"Ina ke aljana ce me ya hana ki iya kare kanki?."
da sauri ta waigo ya tsare ta da ido.
yana nad'e bandaji a hannunsa, daya d'an ji rauni garin dukan su, yana d'an fidda jini.
a hankali ta sunkiyar da kanta,
ta bud'e kofar ta fita.
ta na tsaye sai da yagama wayar da yake kafin ya fito, ya yi gaba ta bi bayan sa.
gidan shiru babu motsin kowa sai security dake bakin get.
da sauri ta d'aga kafa ta biyo shi da sassarfa jin kukan magen Hajiya da ga sashin ta.
dai-dai san da su Daddy suke fitowa.
ganin su tare cikin hanzari suka nufo su.
Daddy yana fad'in
"Abdurrahim tun d'azu da na neme ka security suka ce min ka fita,
nayi ta kiran ka in sanar maka abun da ke faruwa baka d'aga ba,
a ina ka samo ta."
Daddy ya yi maganar dai-dai san da suke karasowa.
Feeryal ta sa gudu ta rungume Aunty, tare da fashewa da kuka.
Aunty ta rungume ta gam-gam tana fad'in
"Feeryal ina kika shiga, nayi zaton wad'an can mutanen ne suka kuma d'auke ki,
mene ne me ya same ki!?."
Miemie ma ta rungume ta ta baya.
baki ya tab'e ganin yadda take wani kukan shagwab'a.
Ya cewa Daddy
"Wayar da kake kira tana gida ne Daddy da d'aya wayar na fita."
"Kai alhamdulillah duk hankalin mu ya tashi, mun d'auka mutanen nan ne suka kuma d'auke ta,
amma dai babu wata matsala ko, a ina suka tsaya ne haka ko can gidan surukanka ne aka wuce da su?
to kukan na mene ne kuma Feeryal ai mun godewa Allah tun da abin da muke zato bai faruba."
kuma tab'e baki ya yi yana shirin barin gurin.
Da sauri Daddy ya ce
"Me ya same ka a hannu haka."
kowa ya maida hankalin sa kan sa, Feeryal ta saki Aunty ta tsaya itama ta kallon sa,
jiki a sanyaye dan tasan garin ceton ta ne yaji ciwon.
"Ba wata matsala ba ce Daddy."
ya fad'a a takaice
Abbie ya ruko hannun nashi yana cewa
"Kamar jini ne ke fita babu wata matsala kace?."
"Eh ba komai Abbieh."
ya fad'a yana wuce wa ya nufi side d'in sa.
Feeryal tabi bayan sa da kallo murya a sanyaye ta ke fad'in
"Ina ga garin dukan su ne yaji ciwo."
da sauri kowa ya dawo da hankalin sa kanta.
Daddy ya ce
"Garin dukan su wa?."
rau-rau tayi da ido sai ga hawaye sharr,
murya na rawa take fad'in
"Wasu ne wasu ne."
sai kuma ta fashe da kuka.
da sauri Aunty ta ruko ta hankali tashe sai yanzu ta lura da kayan jikinta wasu ne daban ba ashobin bikin sa ba.
Aunty da hawaye ya fara zuba mata tashiga girgizata tana fad'in
"Feeryal su waye ne niman gudu da ke sukayi, da niman yi miki fyad'e ko."
kai ta shiga gyad'awa hawaye na zuba.
Aunty ta kankame ta tana cewa
"Allah bazai tab'a baiwa masu mugun nufi a kan ki dama ba, tun kina karamar ki ake bibiyar son ganin an ruguza darajar ki,
Allah bazai basu sa'a ba."
"Insha'allahu kuwa."
cewar Ammah tana bubbuga kafad'ar ta.
Jikin kowa ya yi sanyi Daddy yabi bayan Abdurrahim da kallo da yake shigewa side d'in sa.
ya yi murmushi tare da girgiza kai
"Abdurrahim ke nan da zurfin ciki wato baya son fad'a gudun kada hankali ya tashi."
ya kuma girgiza kai, sannan ya ce kowa yaje ya kwanta ad'an tab'a bacci dan yanzu gari zai waye.
Su Abbieh sukayi musu sai da safe suka wuce sashinsu.
suma suka shige ciki.
Daddy ya wuce bedroom d'in Aunty.
in da Aunty ta ja Feeryal zuwa bedroom d'in ta, dan ta lura har yanzu akwai tsoro tare da ita ba lallai ne ta iya bacci ita kad'ai ba.
kamar yadda bata saba b'oyewa Ammie'n nata komai ba ta labarta mata duk abin da ya faru a daren.
Aunty ta ce sai an nemo yarinyar nan an hukuntata da bata da kishin jinsinta tana d'iya mace.
Washegari a masallaci bayan an idar da sallah Daddy da Abbie suke tambayar Abdurrahim ya hanun nasa.
ya ce ba ko mai ya warke.
Daddy ya dube shi cikin kulawa ya ce
"Jinyar jiya a ce yau ya warke."
"Ba wata matsala ba ce da sauki Daddy."
"Yauwa to dai da saukin zakace."
Daddy ya fad'a ya juya yana amsa gaisuwar da ma'aikatan gidan suke yi masa.
Dad daya zuba kunnuwan sa gurin su ya ce
"Wai rauni yaji a hannun nasa ne?."
Abbie ya ce
"Eh jiya ke nan da aka nimi yarinyar nan Feeryal, ashe wasu 'yan iskan yara ne b'ata gari suka d'au ke ta,
garin kwato ta ne yaji raunin."
Dad ya kama baki yana cewa
"Amma dai ba kariya ba dai ko?."
Abbie ya ce
"Aa haba ba kariya bane d'an jin ciwo ne kawai."
"To Allah ya sauwaka."
cewar Dad ya zame jiki ya yi cikin gida.
Daddy da Abbie suka fito da Abdurrahim suna takowa cikin gida, Daddy ya dube shi yana cewa
"Ya'yan su wane ne a garin nan, shin ka binciko iyayen su?."
"Ban kai ga sanin iyayen su ba amma yau zan sani, dan suna hannuna."
kai Daddy ya jinjina.
Abbie ya ce
"Ya kamata kam a binciko iyayen su dan sunyi rashin d'a a."
Yana shiga side d'in sa ya wuce bathroom ya wasa ruwa kana ya fito ya haye gado.
ba da jimawa ba bacci ya yi gaba da shi.
A b'angaren Kuraiba kuwa, tayi mamakin har wayewan gari wajen karfe 10 batagan shi.
batayi zaton abun da ya yi mata tana gidan su haka zai mata idan ta shigo gidan sa ba.
tayi zaton zaiyi d'okin ta a matsinta na amarya da ko wani ango yake d'oki a daren farkon su.
bayan tayi wanka tayi kwalliya ta fito, tana karewa kayataccen sashin nata kallo.
kana ta nufi kofar da take tunanin wata kila ya kasance d'akin sa.
tana tura kofar taga hanya ce ta bi hanyar ya kai ta har izuwa wani kayataccen parlour.
a hankali ta nufi stairs tana takawa har ya kaita sama.
nan ta kuma gamuwa da wata kayataccen parlour.
ta tattab'a kofofin da ke cikin parlour'n taji su gam sai guda d'aya taji sa a bud'e ta tura ta shiga.
Can ta hangosa kwance saman makeken lafiyayyen gadonsa yana baccin sa cikin kwanciyar hankali.
ido ta kura masa tare da had'iye miyau, ta shiga takowa a hankali tana jin wani dad'i cikin ranta.
komai da komai irin mikin da take mafarki.
ta haye gadon ta fad'a jikin sa ta rungume shi tana wani dad'a shigewa jikin sa.
tana shafashi tare da tura hanunta cikin rigar sa tana shafo kirjinsa.
A hankali ya bud'e idanunsa, ya ture ta a jikin sa.
da sauri ta kuma komawa jikin sa ta wani shagwab'e murya
"Haba mijin Kuraiba jiya ina ka shiga ka barni ni kad'ai, da kyar nayi bacci ina ta jin tsoro."
da sauri ya damke hannunta jin in da take kokarin tura hannun nata.
ture ta a jikin sa ya dad'a yi tare da gimtse fuska,
dan ya lura da yarinyar bata da kunya.
ya mike ya shige bathroom.
bayan sa tabi da kallo tana gyara kwanciyar ta a kan gadon.
zuwa can yafito d'aure da towel da alama wanka ya yi.
tana ganin shi ta mike taje ta rungumo shi.
tana wani nannarkewa a jikin shi.
"Haba mijin Kuraiba ban gane kana tureni a jikin ka ba, halaliya na ne fa,
wai baka mararina ne."
bai yi magana ba sai zame jikin sa da yayi yana kokarin matsawa gefe.
takuma cakumo shi ta tura hannunta a........!
18
A kirjinshi tana shafo kan 'yan nonuwan shi, tana goga kirjinta a bayan shi.
da karfi ya ruko ta ya juyo da ita,
ya d'aga hanu zai yarfa mata mari sai kuma ya dunkule hannun.
ya nuna mata kofa fuska ba wasa ya ce
"Fita!.
kallon sa tayi yana dad'a tsare gira, da nuna mata hanyar fita.
kukan makirci ta sake tana fad'in
"Korina kake."
sai kuma ta juya da gudu tayi waje da kukan.
tsaki yaja had'i da kwafa kana ya soma kimsawa.
kiran Dr Imran ne ya shigo wayar sa yana gani bai d'aga ba.
ya yi ta kira yana ji yacigaba da damuwarsa.
sai da yagama kimsawa
ya fito cikin shigar kananun kaya, sai baza kamshi yake.
Dr Imran yana daga tsaye a farfajiyar bangaren nasa ne yake kiran sa.
yana ganin fitowar sa ya nufi parking lot d'in sa, kamar baisan da shi a gurin ba,
ya biyo bayan sa da sauri yana cewa
"Wai haka ne dan mutum ya yi aure sai ya karo wulakanci,
kana gani na ka wuce kuma tun d'azu nake kiran ka kaki d'agawa,
kawai nayi maka uzini ne dan wata kila wani abun ne yake wakana a ciki,
amma ka fito ka ganni sai ka share kayi gaba,
wai ina ka kaisu ne kam, amma wad'an nan basu da mutunci ya akayi ne suka shigo gurin ma bayan akwai tsaro a gurin?."
"Gidan gona."
ya fad'a a takaice yana shige wa cikin d'aya daga cikin motocin sa.
da sauri Dr Imran ya shiga d'aya gefen yana ci gaba da fad'in
"Marasa mutunci da karya kasusuwansu kayi, ta in da gobe bazasu iya kuma bin wata yarinya ba."
Wayarsa ce tayi kara dai-dai san da suke fita daga gidan ya d'aga,
daga cikin wayar aka ce
"Oga sun fad'i in da take."
"Kuje ku d'auko ta."
ya fad'a tare da kashe wayar.
kana ya kara gudun motar.
suka d'au hanyar fita daga gari.
A b'angaren Kuraiba tana jin fitarsa,
ta janyo wayarta ta kira number Mommy.
da fara'a Mommy ta d'aga wayar tana cewa
"Kuraiba antashi lafiya ya gajiyan hidima ya bakunta?."
jin sheshshekan ta Mommy ta gyara zama tana kuma washe baki,
abin nesa yazo kusa gani take jiya d'an nata ya angonce.
"Aa mene ne na kukan Kuraiba ai hakuri zakiyi, sai kin daure kinyi jarumta."
"Mommy jiyafa ko ganin sa banyi ba haka ya barni na kwana ni kad'ai inata jin tsoro,
shine yau dan naje jikin sa ya kore ni yakuma fita a gidan, bansan ina yaje ba."
murnar Mommy ya koma ciki wato abin da take zato dai ba shi ya faruba.
ta ce
"Kiyi hakuri bari na ne me shi."
Mommy ta kashe wayar tana amsa sallamar da Mom tayi har ta zauna lokacin tana waya.
ta ce
"Yi hakuri ina waya kika shigo ban amsa sallamar ba."
Mom ta ce
"Ai dama yanzu 'yan gaisuwan biki zasuyi ta kira ana miki ban gaji."
"Hm amaryar ce ma da kanta, ni bansan me ke damun Abdurrahim ba, wani irin murd'ad'd'en bahagon hali yake da shi,
ki duba kigani jiya akai maka amarya kaje ka kwana wani guri ka barta ta kwana ita kad'ai gidan da bata saba ba,
sannan ta taka taje in da kake ka kore ta, wani irin rayuwa ne wannan."
Mom ta gyara zama tana cewa
"Ina kuwa zai je gurin amarya yabi dare niman aljana,
to ai in baki sani ba jiya kwana ya yi yana niman wancan aljanar yarinyar da ta bi wasu 'yan iskan samaruka,
ya dawo gidan nan jina-jina sunyi masa kaca-kaca kamar har da kariya ko gocewar kashi a hannunsa,
nace ina shi ina had'a tsafga da 'yan iska,
yabar amarya a gida yatafi niman wata banza, d'azunnan Dad d'in su yashigo yake gaya min, ya ganshi a masallaci rab'e-rab'e Alhaji suna yi masa sannu da jiki."
Mommy ta buga kirji
"Iye kar ki gaya min wannna zancen ni ina ina ke nan akayi haka, au niman ta da jiya ake yi shine shi ya tashi ya bazama nima da sakan dare,
kai wlh Allah ya'isa sakani na da Hajiya Fatima, ta gama da 'ya'yana maza ta gama asirce su kamar yadda tayi wa uban su."
Mommy ta d'aga waya rai b'ace tashiga kiran wayar sa, sai dai ya yi ta ring bai d'aga ba.
sai da tayi masa missed call wajen sau uku kafin ya d'aga.
"Mommy ina driving ne idan na tsaya zan kira ki."
d'ip ya kashe wayar.
Mommy tayi ta bombomi uwar kawo gulmar Mom tana tayata.
A bakin get d'in gidan gona ya yi hon aka bud'e masa get.
ya na gyara parking ya fito Dr Imran ma yafito.
da sauri wasu mutane biyu suka taho in da yake suna fad'in
"Oga anje d'auko ta ba'a dawo daga d'auko ta ba tukun."
kai ya jinjina tare da cewa
"Ina suke, kun binciko iyayen sun?."
ya yi tambayar yana tafiya ciki.
suka biyo bayan sa suna fad'in
"Suna ciki a kulle, asalin sunan sa Lukuman sunan gayun sa Zazuu shi d'an Alhaji Wali Dollars ne, su kuma sauran zaman kansu suke babu iyayen su a garin nan,
sai dai tare suke da shi ko da yaushe."
kai ya jinjina.
Can cikin gidan gonar suka shige in da suka kulle su cikin wani d'aki mai duhu.
suka bud'e mishi ya shiga.
suka biyo bayan shi, wutan cikin gurin suka kunna tare da bud'e tagogi.
gurin ya bada haske sosai.
suna d'ad'd'aure, duk an tub'e su gajerun wanduna ne kawai a jikin su.
sunyi mugun galabaita suka d'ago kawunan su, sai numfashin wahala suke saukewa.
ya tako gaban su ya janyo kujera ya zauna.
yana kare musu kallo.
sai kuma ya mike yana cewa
"Jaq miko min sandar can basu duku ba gaskiya."
zabura suka yi suna cewa
"Dan Allah kayi hakuri Yaya wlh mun duku, bazamu sake ba."
murmushi Dr Imran ya yi sunji wuya har da kiran sa Yaya.
Da sauri Jaq ya d'auko ya mika masa.
sai da ya kewaye su da sanduna uku-uku duka rika ihu kafin ya jefar da sandar.
kana ya sunkuya ya bud'e wata jakar da ya shigo da ita yana fad'in
"Da alama bayi muku kaciya ba zo ku tub'e min su."
Zazuu ya mirgina kai gefe cikin muryar galabaita ya ce
"Wlh ammana ni tun ina jariri ma aka min."
aska ya ciro yana gyara rikonsa ya matso gaban sa
"Sabon kaciya zan maka idan ka warke zaka tantance, wata gona ya kamata ka rika shiga."
yana gama fad'i ya cafko mazakutan sa da karfi ya murd'e.
wani uban ihu ya sake jiki na kakkarwa.
sai da ya tabbatar da ya azabtu kafin ya sake shi, ya kawo bakin sa saitin kunnen sa ya rad'a masa
"Har yanzu bai kosa ba idan na kara ganin kabi wata sai na cire shi gaba d'aya."
kai ya shiga gyad'awa a matukar tsorace zufa na karyo