Showing 45001 words to 48000 words out of 75434 words

Chapter 16 - FULANIN DAJI COMPLETE Document from Abdallah.txt

08 Oct 2024

30104

hasana, ganin joda abdallah ya kirkiri murmushin dole yana kokarin tashi, Ahmed da dad suka maida kallon su ga kofa Dan ganin meke faruwa, joda ta karaso tagaida dad da hjy dad ya amsa ciki da fara'a , hjy kuwa tabita da yatsina , abdallah yanunata yace itace itace dad wlh itace ciyona nasan na mata laifi na nemi gafarar ta har kasa naduqa na nemi, gafararta amma Sam taki Dan Allah dad kace taya femun


Hjy tace what? Kaduqawa wann al majirar uwarta ka kashe ko ubanta? Dad yace ke dallah kimun shiru, joda gaya mun meke faruwa, joda tayi kasa dakai tayi shiru dad yace kigayamun idan cutar ki yayi wlh zan bimiki hakkinki, abdallah yace dad naso na bata rayuwar ta amma allah baisa nayi nasara ba plss dad, tayi mun kowane hukunci amma banda takini wlh idan ban auretaba gwara kawai na mutu


Hjy tace kuttt馃槨 wlh kar in kara Jin wann mummunan zancen wazaka aura din wann baran namu dasuke under mu, never wlh bakaxa taba auren taba kwarya tabi kwarya, dad yace ke kifita daga dakinnan kafun inyi mummuna saba miki, dad yamaida kallansa ga joda yace joda hakane yaushe kuke soyy da abdallah banda masaniya ? Joda tace tin bayan rabuwarmu da yasir, dad yakalli Ahmed yaga shi yake kallo, yace Ahmed kasan da wann zancen Ahmed yace no nima dae yanxu naji cos bantaba ganin su suna tadi ba


Abdallah yace bruhh Dan Allah kashiga lamarin nan nidae so nake aha da auren nan da naka idan ta amunce, Ahmed yace ke kina sonsa ne " joda tarike hasana kam atake taji kanta yayi nauyi wani irin sanyi yafara ratsa ta sekuma taji takasa fada tanaji aranta kamar akwai wani abun datake son fada amma kuma takasa, Ahmed yadaka mata tsawa ba dake nake ba, dad yadaga masa hannu yace kabita a hankali yarinya ce karama, joda tafashe da kuka, dad yace yi hakuri haka yake kinsan soldier se a hankali


Joda takaras kusaga abdallah tarike masa hannu ba hasana ba hatta dad da Ahmed seda abun yazomusu abazata ga badai suka samata ido " joda tace abdallah zan aureka idan kabi sharuddana , zaka dena shaye2 da xua club, zaka daina bin mugayen abokai , karika bin umarnin iyayenka kazama kamilin mutun gentle kamar.....takalli Ahmed da gefen ido Ahmed ya balla mata harara, joda tace kamar ya Mahmud. Abdallah yace shikadai ne joda wlh zanyi na tabbatar ke alkhairi ce agareni, tin farkon ganina dake nake tsoron kiganni a maye abunda bana tsoron kowa yagani


Abdallah yace dad abamu sallama naji sauqi, dad yayi murmushi yakira doctor, doctor yace yanada yamike, ana auna bf dinshi a kagan yasabko sosae, doctor yace woww wae menene sirrin ne " abdallah yanuna joda yace itace ciyon itace magani, joda tasadda kanta kasa, dad yace lallae joda kinyi abunda muka kasa akai tsaye wato raba abdallah da shaye2, ha kika banida bakin gode miki, joda tace dadyn hafsa idan kayi mun godiya kayi haramun, nice yadace a koda yaushe na gode maka abisa dukkan alkhairan da kake mun


馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 6鈨�5鈨�
Ahmed yabuga tsaki yace kusameni a waje idan kun gama, dad yace bawani zama zamuyi ba kutashi muje gida , kayansu suka hada sann suka fito, joda na makale da hasana suka fito driver dinsu nanan suka shiga motar har abdallah yabisu hjy tadaka masa tsawa, dole yadawo yabisu dad


Suna isa gida hjy takira mansura tazayyane mata komai mansura tace impossible, yama za'ayi abdallah ya auri yan DAJI Sam baxata sabuba, wlh kiyi gaggawar jamusu kunne, hjy tace toh yanxun makuwa, tana tsinke wayar, tanufi sa shen su joda , duk Wanda yaganta seya Duka ya kwashe gaisuwa amma ko kallan banza , tana isa taci karo da gwaggo, tace ke kuma matsiyaciya ina gargadinki daki jawa yarki kunne akan tarabu da Dana wlh har abada Dana bazai auri yar matsiyatava,


dangin tsiya, gwaggo tace Allah yahuci zuciyarki, zan jamata kunne Dan Allah kiyi hakuri , hjy tace oho dai kinji nagaya miki idan bahaka ba wlh zakuga tashin hankalin dabaku taba gani ba arayuwa In banda kwadayi ina abdallah ina wann kucakar duk yaushe ne kuka dena tsoron mutane, wato ansata a makarantar manya ta waye ko, to ahirr dinku zata juya kenan Sega joda, joda naganinta takoma aguje dasauri tacakumo wuyanta tace munafukar banza munafukar wofi wato kun shanye mun da baya ganin kowa seke harda wani gindaya masa sharudda koh "


ku kiyayeni fah, ta ture joda tafita tabar dakin, gwaggo tabi joda da harara kinga abunda nake jimiki koh mutunci yafi komai yanxun gashi anci zarafinmu harda ubanki dayake kasa, ina amfanin hakan , mema zai saka kiyi sarakuta da wann masifaffiyar matar , kikama kanki wlh idan bahaka ba abunda zasu mana agaba seya Fi wann , joda kam se famar kuka take


Tin a ranar abdallah yamutsu yade na duk wani abu mara amfani dashi ake sallar asubah hasalima kowace a masallaci yake yinta, yamaida qur'ani abokinda carbi abokin firarshi, ita kanta hjy shi taji dadin yanda yakoma barinma dataji dad yace zai basa day an company dinshi na sarrafa fata , Ahmed kanshi na mamaki aranshi kuwa yace Allah rabamu da masifar so " nidae asea nace ameen " so fah badama"


Soyy kuma se abunda ya cigaba sedai aboye suke yin abunsu, joda kam jitake kamar inba abdallah bazata iya rayuwa ba, khalthum se tsokanar ta take dama a naso ana kaiwa kasuwa , joda tace naji dae kema zan rama watarana ay, haka abun yake tafiya bawani takuri duk yanda hjy tasaka musu ido takasa gano su, amma wani gefen tana cewa hegiyar yarinya tamana rana tinda tarabashi da shaye2 yanxun ne yakamata na ne masa auren yar commissioner wato safina, toh fah


Ahmed dae sae shirye2 zuwa dubai ake hado lefe duk yanda mansura tayi dashi yaje da ita amma firr yaki xua da ita yace zasuje after weeding dinsu, mansura tace ok dear kabani key din dakinka kafun kadawo, Ahmed yace kajimun rubbish akan wane dalilin zan baki key din dakina, mansura tace gyaramaka zanyi idan zaka dawo, Ahmed yace kibarshi ngd, idan nadawo zaki gyara, fushi tayi tabar masa dakinshi , Ahmed kam ko a jikin shi danko bayau suka saba ba itake gajiya tadawo neman shiri


Joda tafito xua skull ba driver dole ta tsaya cike da mamaki Dan baisaba hakan ba, tana tsaye hannunta rike da textbook tana dubawa, kamshinsa kadai yaganar da ita waye, joda tace doctor kaine da sassafennan, doctor yace eh wlh wata patient naduba nan bayan layin nan , zan wuce na hangoki zo in rage miki hanya ba musu joda tashiga suka dau hanya, can yakira sunan ta, joda antaba gayamiki kinada kyau? Joda tayi murmushi tace tosaunawa ma , doctor yace amma fah ni wlh bantaba ganin kyawunki ba hasalima muninki na firgitani fari se kace yar aljan, joda tayi Jim tace nagode amma plss zaka iya saukeni anan, dasauri yade na kallonta sbd dariyar da yaxo masa


Yace yi hakuri fah gsky nake gayamiki wlh su basu San kyau ba, amma dakinga matata koh wlh sekin raina kanki fara se ba irinki ba ke komai nata fa special ne " joda tace koxan iya ganinta? Doctor yace tabb banaso irinku munana kuna hada hanya da ita sbd tsaro amma ke kanwata ce zan baki tym dae2 nan suka kawo skull din........


Muje zuwa 馃巹
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 馃挄
9/28/16, 9:42 PM - Queen Safiyyert馃憫: 馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹
馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 6鈨�6鈨�
Tin ranar joda tashiga tinking kullum hanunta rike da madubi tana kallon kanta, aranta kuwa cewa take kila dai kowa kallon mai kyau ake mun shi isa ake ganin kyawuna, amma shi yaganemin gsky, sundawo daga islamiyya, tadauki tell phon takirashi , bayan sun gaisa take cemasa plss doctor yaushe zaka kaini gurin matarka, yayi dariya sann yace bayauba kam inada ayki sedai ko zuwa jibi, idanma nasamu tym dakaina xanxo in daukeki inkaiki gurinta


Joda tace Dan Allah kada adauki long time wlh na kagu naganta, doctor yace ayku dama mumuna jikinku har rawa yake kugan masu kyau, sukuma masu kyau yan hutu ne " itama komai batayi daga skull se bacci fatarta kamar auduga idonta kamar madara bakinta kamar na jinjiri, dimple dinta tamkar na pretty , yatsunta zara2 doguwa ma'abuciya tsayin wuya, hips da boobs kuwa yanxun suke ta sowa amma abun se Wanda yagani,


joda tace nidae ya isa duk wann abun ace mutun daya aiko hurul'in ce iyakacin kyanta kenan, ita kenan komai nata indeed be batada miskila ko kadan aikam baxai yuba , doctor yace alright idan kin ganta zaki tabbatar da hakan, joda tace to ay nagama kamar rowar ta kake, yace ba dole ba saboda irinku karku sakamata asid a fuska, joda tace uhm...gamu gani dae


Karfe 7:30 nasafe jirgin Ahmed yace yadaga xua dubai , kafun yaje seda yajawa masu aykin gidanshi kunne kafun yadawo komai ready. dukda yadamka komai a gurin Mahmud , mansura awaya tana soyewa da wani honorable, yace hava sury wlh kinsan ina cike da kishirwarki Dan Allah kibari muhadu, mansura tace kaga honorable wlh nafara matsi ina tsoron ka lala tamun shiri gaka in kafara se mutun yaci uban shi kamar Wanda yakama wani nono


Honorable yakyalkyale da dariya, to ay kece tamkar Zuma wlh bantaba ganin wadda takaikiba kuma bakya tsufa, yanxun dae zanbada , 1m mansura tace dagaske, yace sosae ma kuwa kedai kawai kisama time, mansura tace gove dama fa nima amatse nake wlh sati daya babu abuncin zuciya 馃槀 Allah ka shirya su mansura ameen "


Joda suka hada appointment da abdallah akan zasuje kasuwa su siyo littafan addini, tareda wasu ababen, haka kuwa akayi dakanshi yajasu suka fita bayan tacewa gwaggo gidansu khalthum zataje, yar karamar market ce sukaje, sunsiyo littafai da dama ya kuma kwaso mata chocolate da cake, dae2 wani hotel suka gameda mansura tana rike da hannun honorable, abdallah yaja tsaki Allah yashirya anty sura, itakuma duk tagansu anma se tayi kamar batagansuba , wayarta tajawo takira hjy tashai damata sann takira Ahmed


Ahmed yace toni ina ruwana rayuwar shi ce , nahanashi soyy ne " mansura tace to yarasa waxaiso se wann kucakar yar village, Ahmed yace oho tsakaninku ni kinka karki kara kirana in har kinsan soldier tsegumi zaki kawo mun, mansura tabuga tsaki ta kashe wayar tace Dan iska goma aka kawo maka mgn seka gwalashe mutun , abakin gate suka hadu da hjy taci damara se huci take kana ganinta kaga bala'i, tuni jikin joda yafara rawa tace Dan Allah abdallah saukeni anan, abdallah yace y" joda tace nidae bakagan hjyr kubane, abdallah yace naganta menene toh


Joda tace Dan Allah abdallah " banza yamata seda yashiga har harabar gidan, hakan yakarawa hjy haushi, ta dososu dasauri, tana nuna joda ke Dan uwarki bana hanaki hulda da Dana ba, abdallah yace ni zaki hana hulda da ita domin sena kulata take kulani, hjy kamun shiru mutunin banza , ke kuma tanuna joda wlh wlh wlh nawa uku koh idan naqara ganin ki da dana to kikarasa sauran zancen kawai


馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 6鈨�7鈨�
Joda kam tashiga dakinsu aguje tayi sa'a gwaggo na bacci, abdallah kuwa palor yashiga se wani huci yake, wayarshi yaciro yasaka Kiran mansura tana dagawa yace to munafukar uwa nizaki hada da uwata koh " Allah dae yasaka ba fasikanci akajimu munayi ke kuma gaki nan ansaka rana amma kina yawon dadiro wlh idan kika karamun haka sena dauki duk wani move naki nakaiwa Ahmed se inga abunda zakiyi dake har antyn taki marasa tarbiya da tsoron Allah kawai,


Mansura tayi sororo rike da waya lallae dole adaukarwa abdallah mataki idan bahakaba zai bata mata shiri, sann bazai taba auren joda ba wlh watsatstsiyar banza,


Lefe naji nafada Ahmed yayi tsayawa ma fadansa bata tym ne kawai ku kissima abun aranku, hafsa ma haka yahada mata nata Dan karamun lefen abun gwanin sha'awa, Mahmud kuwa yayi tsayin daka akan gidan Ahmed dukda yace agyara kowane side, haka kuwa akayi ko ina an gyara side hudu ne har gefen yara gidan ba'a cewa komai, daga India yasaka akayomasa order takaya ga baki daya su suka tsara masa parlor dinshi dakuma room dinshi sekuma wani dakin da'a ka gyara abun dae se Wanda yagani duk wann hidimar Mahmud ke yinta Ahmed yana can dubai , yana hado lefe


Abdallah yasami dad dinsu akan zancen joda yanaso anemamasa auren ta , dad yace abdallah bayanzu nakeso kayi auren ba nafison seka kara nutsuwa tukun sann kafara aykin company dinka gadan2 kaga a lokacin zaka iya rike iyalanka kome kace? Abdallah yace banida zabin daya wuce zabin iyayena dad duk yadda kayi dae2 ne aynasan bazaka cuceni ba, dad yace sosae ma kuwa son Allah yamaka albarka yatabbar da farin ciki arayuwarka Allah yasakawa wann yarinyar data zamo silar shiruwarka ameen " yana fita dad yacire glass dinshi yafara share kwalla, tausayin dansa fall aranshi


Mahmud yaxo gaida gwaggo kuma yasha fura, yakuwa yi sa'a anyi furar kusanma kullum se anyiwa dad furar, gwaggo tacikamasa kofi yana sha yana zuba santi, joda kuwa se dariya take masa, Mahmud yace idan kinamun dariya zangayawa matata tabaki Duka, joda tace lah ya dama kanada mata bansaniba, a nuna mun ita nagani, Mahmud yace kambu ayganinta se an shirya yarinyar tayi tsada dayawa , joda tace nidae ya Mahmud kaki ka kaini inda mom dinka, Mahmud yace kinshir yanxu? Joda tace eh ashirye nake, Mahmud yace ok dakko mayafinki kizo mutafi, joda tabuga tsalle bara na yiwa gwaggo sallama


Har zata bude mota taji ance yaukuma se ina naga har wani rawan jiki ake, murmushi tayi tin kan tajuyo tasan abdallah ne " gidan su yah Mahmud zanje in gaida momy sa, abdallah ahhh.....wann yanada kyau, se andawo Allah yakiyaye hanya, yadagawa Mahmud hannu bruhh Allah yakiyaye, Mahmud yace ameen bruhh, abdallah yace wait bruhh akulamun da matata fa kar abi hanyar duwarwatsu da ita , Mahmud yace okay kamanta tana tareda yayanta ne ' abdallah yace hakane se andawo


Tana shiga yatada mota, amma kuma me yanayin sa gabaki daya ya canza , joda tace ya lfy naga kadan canza, Mahmud yace bakomai joda kaina yake ciyo, joda tace ayya yayana Allah yabaka lfy, joda tadakko wata game acikin motar tana bugawa se murna take idan tacinye idan kuma aka cinyeta seta bata fuska, Mahmud dae yana kallonta ta glas sedai yayi murmushi amma shikadai yasan iya adadin son dayake yiwa joda amma yakasa fada mata yanagani kamar baxata dauka na amma gashi abdallah yakowa mata sonshi ,


joda tace lah ya Mahmud mekake da dettol acikin motar ka? Mahmud yace kinsan ko yaushe bukatar shi yana tashi, kuma x gud ma ace ollwyz kana tareda shi koda bukatar shi yaxo , tayi shiru tana tuna wata maganar da doctor dinta yamata abaya yana cewa x gud ki rika yawo da tissue kokuma pad , period dinki batada tabbas koda bukatar hakan yana tasowa, A'a confuse yana ji zancen yaxo iri daya, joda kam ta tabe baki tace anyway dae nasan su manyan maxa tsarin su daya ne


馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 6鈨�8鈨�
Atare suka shiga a gidan Mahmud yana gaba tana biye dashi, joda se bin gidan take da kallo aranta tace ashe ko ya Mahmud Dan maikudi ne amma baya nunawa kome yasa " Mahmud yace zonan, wata kofa suka bi segasu awani lungu yace nan kofar parlor nan kuma idan kika bi hanyar dakin abba da momy ne inazaki fara shiga,


joda tayi shiru tace ya Mahmud kafini sanin dae2 mana, Mahmud yace ok shiga parlor ina xua nayi mantua a mota ,joda tace idan na shiga Ince ni wacece,? kawai zan jiraka , Mahmud yace joda baki saba yimun musuba, meyasa zaki fara yau , joda tace yi hakuri ya Mahmud bara na shiga yajuya yakoma itakuma tashiga cike da tsoro2 sallama tayi tinda ga kofa tayi sa'a Shakur nakusa ya amsa sallama


Joda tashiga daga ciki tazauna se bin shakur da kallo take kamarsu daya da Mahmud ana haka Sega shukra, tazo tace lah baquwa muka yi wuce daga ciki, joda tabita har cikin palor, ruwa da lemu takawo mata sann tace bara na kira miki momy, atare suka dawo da momy, momy ta tarveta da fara'arta tana tanbayar ya gida yakowa da kowa, joda tace duk lfy lau suke shukra kam se makalewa joda take tana janta fira , can dae momy tace yasunan ki, tace joda, momy tace kiyi hakuri fah banganekiba


Joda tace tare da ya Mahmud muke yana waje, momy tawa she baki iyye ashe sarakuwata ce, shkura tabuga tsalle, takwalawa shakur kira, zo ga matar bruhh, joda kunya yakamata tadukadda kanta kasa momy tace shukra jeki kawo mata abunci, joda tace a'a nakoshi, momy tace ba'a yihakaba shukra kuje dakinku se taci acan kafun yashigo , har suka shiga taci abuncin tayi sallah Mahmud bai dawoba seta fara tunanin kodai tayi masa laifi ne


Shkura taja hannunta sunkoma parlor, suna tsakar kallo a system Sega shi yashigo, shukra tace bruhh matar nan taka akwai kunya wlh, Mahmud yace zanci ubanki wlh ita tagaya miki matata ce ko ni? Momy dake saukowa downstairs tace indai taruba maji, Mahmud yace look mom wann fah kanwata ce, mom tace ayshi so dama yafi dadi idan akatafi dashi ta hakan , zallar so gashi a I donka kana wani boyewa, gara dae kasanar da ita kar kamun asarar sarakuwar kirki


Mahmud yace joda

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login