Showing 51001 words to 54000 words out of 75434 words
Chapter 18 - FULANIN DAJI COMPLETE Document from Abdallah.txt
:- akwai wani dayake juya mun novel yacanza shi daga yanda nayi nd kuma yasaka sunanshi, ni nakirkira labarina dakaina , so plss idan bakada basirar yin naka badole bane ka yi satar nawani ba, baxakace dole se kayi abunda bakada shi ba, seka duba idan Allah baibaka wann baiwar ba to yabaka wata kowane Dan Adam yanada tashi baiwar sedai rashin maida hankali yakansa mutum baisain baiwar da Allah yamasa ba { a gaskiya baxan yafewa duk wani mai juyamun novel ba
Muje zuwa 馃巹
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 馃挄
9/28/16, 9:42 PM - Queen Safiyyert馃憫: 馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹
馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�3鈨�
Dad yayi gurin abdallah dasauri yana jijjigashi, hjy tace billahil'azim idan dana ya mutu senayi kararku akotu Sam baxan ragawa kowa ba, kuma wlh kigaggauta karye asirin da kikayi wa dana Dan banga abunda yake cikin yarki ba da har zata saka shi ciyo, gwaggo tace nagadai ba danki kadai ne yashiga tension ba harda tawa yar, amina tace dallah yimun shiru, Ahmed yace kee zan tattakaki wlh, da ke ake mgn , mansura tace nidae ba wann ba wlh kawai kasaketa,
tsaki yabuga mata ya cakumi joda aka fadarshi se dakinshi hafsa tarufa masa baya , dad kuwa yakira family doctor dinsu domin yaduba abdallah hjy tabarsa dashi sekuma amina data tsaya domin tana Jin tausayin yayan nata, mansura ma tabi hjy, hannu ta aza akaii na shiga uku anty yanxu yazanyi da son Ahmed wlh bazan jure ganin wata a matsayin matarshi ba, hjy tace ke kinutsu,
ni wlh dadi naji anraba dana da kaya, yarinyar batada wayo ga shegen tsoro, kawai yanda zakiyi kimaidata boyarki itama dole as an abunda aka kulla mata shikanshi Ahmed din bafa sonta yakeba, kawai sbd tana yar uwarshi ce, kokin manta yanda yake wulakantata, kedai kawai yar ayki kika samu kinfita waye wa dakomai se yanda kikayi da ita, kinga wann abun tawarware mana hanyar rabasu da abdallah, ga abu yajo mana asauki
Mansura tace hakane anty kwakwal warki naja wlh, se yanxu naji hankali na yakwanta da kuwa har jinina yahau, to yanxu ya zancen abdallah, hjy tayi murmushi har nake yanke masa shawara sati mai xua yabar Nigeria kawai myb acan yasamu relief bafa karamin so yake yiwa yarinyar nan ba , mansura tace bari anty wlh yabani tausayi yanda yake kuka
matsalar yarinyar ce kyakkawa gata da shiga rai komai nata abin birge wa ne koke mace zaki so ace yarki ce bare kuma namiji, hjy tace sosae yanxun dae karki yarda ta waye agidanki duk abunda zai kawo mata cigaba karki yarda dashi Hjy tace yanxun kije kibashi hakuri kice bakomai zaki riketa amatsayin kanwarki kinjanye zancen sakinta adaura
aurenku kawai, Mansura se antyna "fitilar Sheri ko babu mai kina kai safe" hjy tayi dariya kedai jeki tuggu xamu hada mata da kanta seta gudu agidan , mansura ta daga hannu a gaida sarkin mugaye, dakin Ahmed yace tanufa , shiga tayi kawai batareda sallama ko neman izini ba, hafsa da Ahmed suna kokarin sake mata wasu kayan sakamakon zazzabin datake amai kawai take batama san waye kanta ba,
Ahmed yadago yace kinbiyoni danki karamun wani rashin kunyar koya Mansura tace a'a dear hakuri naxo baka akan abunda namaka agaban siblings dinka, kasan kishi irin namu na mata daga baya kuma naga bakomai bane joda batada matsala indae har na riketa amatsayin kanwata, Ahmed yace wai an gaya miki ina sonta ne? Mansura tayi murmushi dukda baka santa dole kadauki kaddara da baka santa ay bazaka yi kishi taba,
馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�4鈨�
Ahmed yace luk mansura bakishinta nake ba zunubin da zasu dauka ne abun duba, ciki kuwa harda ni sbd basu San da wann auren ba, mansura tace toya zancen tarewa atare zamu je, Ahmed yace fuck you wazata zauna mun a gida ay wlh seday ta tabbata anan auren dai akeso ko totayi , to taya ma zan dauki wann amatsayin matata na karamar yarinya tazo tarainani Hafsa tayi murmushi tace bari in fita bruhh,
Ahmed yace au dama zama kikayi kina saurarenmu munafuka ba tace masa komai ba tafita abunta, mansura ta karaso kusaga Ahmed tace hup komai yawuce, Ahmed yamata banza ya cigaba da gyara fuskar joda mansura tace tokadaina tabata mana, dasauri Ahmed yadauke hannunsa afuskarta, mansura tamatso tajanyo fuskarsa tana masa wani kallon Ahmed yace kee lfy miye haka
mansura kam data gama tafiya tace just once Ahmed, Ahmed yace kee wai mekike nufi, kafun yagama fada yaji bakinta anasa tana masa wani ka ruwancin, Ahmed dayagama rudewa domin kuwa kankanin abu yana saka shi fita a hayyacinsa , a hankali yafada kan gado tarufa masa baya, dakyar yasamu ta sakesa tana kokarin yin wani abu Ahmed yace plss mansura kibari muba muharram Juna bane, mansura tace au to menene yayi saura kwana uku kaday, Ahmed yace ayseki jira tym tinda naga har sokike mansura tace noo hava dae shaukin so ne kawai
Dae2 nan joda tafarka da kuka ta farka abunda tafara fada shine, abdallah! Abdallah nah! Kana ina lalube tashiga yi tsavar kukan dataci har bata iya bude idonta, carab ta cabko hannun Ahmed dasauri tarungumesa abdallah wai mafarki nake ko gaskiya ni nakasa gane yaren dasuke, abdallah karka bari ahadani da yayan hafsa , bana sonsa natsanesa kamar yanda baya sona yatsaneni, abdallah mugu du adaura mana aure , yayan hafsa wulankantani zaiyi Sam baisan darajar Dan Adam bazanso ace shine uban yayana ba
Tass Kakeji Ahmed yawanke ta damari, mansura dake kallonsu tayi murmushin Jin dadi, ubanwa ne baisan darajar Dan Adam ba, angaya miki ko mata sun Kare aduniya zan soki bare harna hada zuri'a ta dake kazama kucakar banza jahilar yarinya kawai, joda tace wlh banice jahila ba inada ilimi, Ahmed yayi ball da ita ta saiwa ina mgn kina mgn bell yazare zai fara dukanta dasauri mansura tazo ta tare hava dae dear yazaka biyewa wann yarinyar kasanfa akwai kuruciya acikinta,
joda ta balla mata harara, ta cigaba da kukanta Ahmed yace mansura bani drink a fridge. mansura tace ok dear soya milk tadakko masa, Ahmed no ba ita energy drink nakeso, seta sake dauko masa rabena drink, tsaki yayi yakarba yasha sann yace tafita yana son hutawa , mansura tace hava baby na wai meyasa kake illegal ne seka korani, Ahmed yace to ay seki tsaya inyaso semu shiga wankan atare,
joda najinsu se kuka take, mansura tace hmm ok zan fita wann jikin da ake boyo yakusa xua hannu, Ahmed yabuga tsaki aranshi kuwa yace mara kunyar banza, mansura tabude kofa zata fita joda tabita zata fita Ahmed yadaka mata tsawa ubanwa yabaki izinin fita, mansura tawaigo hava dear karika mata a hankali mana yarinya ce joda kam batasan randa tafadi ba yanda yabuga mata tsawa, mansura tafita cike da Jin dadin data kasa sanin iyakarshi, direct dakin hjy taje, tana bata lbrn yanda taga Ahmed nayiwa joda hjy tace za'a rina Ahmed da kyankyamin yan kauye,
dama dae zumuncin da yace ne yasaka ya yarda da auren su kinsan fah baya wasa da jininsa duk yanda yake dinn yana da son jininsa , sekinga yanda ya yiwa wani ranar daya mari amina kadan yakaishi kotu, mansura tace tohhh ashe kam idan nayiwa joda mugunta zai rama mata tinda ita jininsa ce ,
馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�4鈨�
hjy tace kamm wai bakiga yanda yake tsanar tabane mansura tace nagani mana Ahmed yashiga wanka yabar joda akasa tana darzar kuka, net yasaki agadonsa sann yashirya bayan ya fito yace keee zonan, joda taki xua tana dinga kankame jikinta , Ahmed yace zaki zo kose na ballaki, joda ta dinga matsowa kadan2 tana rawar jiki
Ahmed ya kamo kunnenta idan nakara jin kinkira sunan abdallah kowani da sunan Wanda kike so sena fasa bakinki kar in kara Jin wani iskancin koke bakisan darajar aure ba joda kam takara fashewa da kuka, Dan Allah yayan hafsa tinda baka sona nima kuma bana son ka Dan Allah kasakeni na aure abdallah shikadai ne farin ciki na
Ahmed yace anki asakeki yar iskar yarinya inkika kara mun irin wann zancen wlh sena fasa bakinki ,anan zaki tabbata da aure a kanki keba gidan miji ba keba gidan ubanki ba, joda takara fashewa da kuka Ahmed yace kefitar mun adaki kafun in kakkaryaki joda ta dinga bin Gina har tafita a dakin, dakyar takai dakinsu tafadi a kasa tana kuka , gwaggo tazo tadagota joda tafixge hannunta tana cigaba da kuka , tace gwaggo ashe bakya sona kinfi son farin cikin wasu akan nawa kika badani ga Wanda baisan darajar Dan Adam ba baya sona hasalima kyamata yakeyi ya maidani kashi
Gwaggo kokin san duk sanda nayi ciyo tasana dinsa abun kefaruwa, shine voice dinshi yake sumaddani shine, shine yakarya ni da gangan yataka mun kafa shine shine sekuma tafashe da kuka, gwaggo tarungumeta tana shafa bayanta kiyi hakuri yata ina sonki fiyeda komai nawa insha Allah bazakiyi dana sani ba , joda tace na yaushe kuma har abada baxan daina dana sanin auren yayan hafsa ba, gwaggo kema kinsan bamu dace da Juna ba girman kai dagawa daukar mutane bakowa duk halinshine
Gwaggo tace bakomai zai canza, indae har kin iya shi namiji kamar yaro ne se yanda kikayi dashi , joda tace gwaggo kina karawa zuciyata zafi ay se kana son mutum zai yadda kamasa haka ni bana sonsa shi baya sona yatsaneni 2 sekuma tafashe da kuka, gwaggo takara janyota tana lallashinta
Kuyi sorry muna biki bazan samu damar ida wann page dinma, dakyar nayi
Muje zuwa 馃巹
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 馃挄
9/28/16, 9:42 PM - Queen Safiyyert馃憫: 馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹 馃巹
馃巹 馃巹
馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�5鈨�
Tin randa abun ya faru joda tazama kamar wata tababbiya , hakama abdallah an rasa gane kanshi dole dad ya yanke shawarar dazaran angama bikin Ahmed zai tura shi Malaysia kozai samu relief. khalthum kanta tagirgixa dajin wann zancen hafsa kuwa tana maijin dadin kasancewa yar uwar joda koba komai yanxu tagane dalilin dayasa bata iya barin joda acikin wani hali itama haka, wani gefe na zuciyarta kuwa yace shikenan Mahmud yakusa xua agareki , murmushi tayi Allah ka mallaka mun yah Mahmud amatsayin mijina ameen
Yaude itace ranar daurin auren mansura da Ahmed, kofar gidan dad, cike take da Dan mutum dangin mansura danasa sekuma abokan arziki gakuma yan semun gani a gefe akwai yan kwadayi dasuka zo dan su samu garar biki, ciki harda su oo da oo , Alhmdllh angama daurin aure lfy anguce gurin cin abunci babba hotel ne dad yadauka domin mutanensa hakama Ahmed danasa daban, tsayawa fadar irin dukiyar da aka batar bata lokaci ne ku kissima aranku,
Karfe 3 aka shirya domin xua gurin walima, joda nakwance dakinta har yanxu takasa sakuwa , hafsa da khalthum sun zo suka ce tazo su shirya amma seta fashe musu da kuka , khalthum tace iyye wato kina kishin mijinki koh? Joda taballah mata harara Allah sauwake nayi kishin namiji irin yayan hafsa, hafsa tace tome aybunshi, joda cikin muryar kuka tace dallah ku matsa kubani guri kafun muyi masifa , hafsa tace muje khalthum yau tafullo ta motsa zuciya ba kar tamana sanda 馃槀
Khalthum kuwa ta dinga dariya hakane fah kin san FULANI da zuciya kamar zauna, joda tace billahil'azim idan baku bar mana dakinmu ba ....sekuma tasaka kuka, hafsa tace ohhh my joda clm down mana kisakawa zuciyarki salama, rayuwa komai seda hakuri , bakomai muke nema musamu ba watakila akwai alkhairi acikin auren
Haka suka gama zancen su joda ko motsa wa batayi ba bare nasaka ran zata tashi , dole su biyu suka shirya sukaje gurin walima ba jimawa amarya tafito shikin wata shiga ta alfarma se kyalli take wuyanta tasha zinari da awarwaro, hjy tamata iso zuwa gurin decoration din daka tanadarwa amarya ,mansura ta duba ba joda tashiga Kiran hafsa, hafsa tazo tace ina uwargidana hafsa tayi murmushi anty tana ciki sekuka take har yanxu taki sakuwa, mansura tace ollrt jeki kawai
Malama uku sukayi walima amarya kam batajin su domin ana walima tana soyewa da Dan jeneral , dayake akwai net ba'a ganin ta dakyau se itace take ganin mutane , anraba kayan walima a bun badama anci ansha an watse sekuma dinner wadda abokan ango suka tanadar , Karfe takwas akafara xua dinner din joda tafito zata gate kamar daga sama taji muryar abdallah yana cewa zaije dinner, abun yabata mamaki wai har yasaki, aranta tace aikuwa nima se naje nagan ko zai kula wata budurwa ne
Joda nah ango cikin wani red nd white din led tasha head karami Wanda khalthum tana da mata purse dinta red takalmin ma red ne, haka hafsa da khalthum sunyi masifar kyau khalthum ce kejansu joda na baya hafsa naga ba tareda khalthum
馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�6鈨�
Katon guri ne Wanda yaji decoration gurin amarya da ango basauki lemu ka gasunan da kaji nama ko wanne iri kakeso, kowane grp din kujeru da kafar rago agurin gakuma pizza da cheese se abunda ranka yaso nikaina yawuna seda ya tsinke kadan nace a sammun , su joda sun shigo sun yiwa kansu guri itada su khalthum da hafsa, bayan minti biyar Sega ango yashigo rikeda amaryar sa sunyi shigar fararen kaya weeding gown ce tasaka da net a kanta bakaramun kyau mansura tayi ba bare kuma angon daya hade cikin mayyar shadda da hula baka bantaba ganin Ahmed cikin manyan kaya ba, khalthum tace woww joda dubi mijinki
Joda tabuga tsaki wlh banaso khalthum wlh zamu saba dake waye mijina ay dae agama biki ni wlh seya sake ni nakasa In auri wanda nakeso , ana haka Sega abdallah, tamike dasauri ta taresa, cak yatsaya yana kallanta dae2 nan aka fara kidi light tafada kansu tinda atsakiyar guri suke , dasauri tajuya zata koma ma kidan yafara kanwar ango da kanin ango subuda fili da rawa , joda taware ido abdallah kuwa yajuya mata baya kidi akasa joda kam tashiga rawar jiki se juye2 take ana haka Sega wata yar kwalisa tazo tana zuba musu kudi dole abdallah yajuyo yafara takawa joda kam tsaye kawai take takasa motsi
Hafsa taji tausayin ta tazo tajanyota zuwa kujerun dasuke zaune khalthum kuwa mezatayi inba dariya, at kinga masoyinki koh? Joda tafashe da kuka se hafsa ke lallashinta, duk abunda ake visa idon Ahmed da Mahmud Wanda yagama kuluwa , mansura kuwa se murmushi take na mugunta, haka taron yakasance Ahmed yazuba dala kamar ruwa haka yake barin kudi agurin Mahmud ma ba baya ba,
Hafsa tace kuzo muyi wa amarya da ango liki, joda tace wah ay wlh dana zuba musu kudi na gwara na zubasu a shadda, khalthum tace kyaleta hafsa kishi take ,joda tace tupp Allah sauwake inyi kishin wancan mai mugun halin , hafsa tace nidai yayana bayada mugun hali kema Dan kinki kwantar da hankalinki ne " joda tace nace dai bazaniba sekun dawo dole suka kyaleta sukaje suna yimusu liki,
Wucewarsu keda wuya Sega wani yazo yaxauna baby tin dazu nake neman tayadda zan sameki mugaisa , joda tadago tace lfy? Yace lfyr ce dai wlh kawai kimun kuma ina sonki in bazaki damuba muje filin rawa, joda tace amma wlh kai bakada kunya nizaka cewa muje filin rawa namaka kama da mai rawa ne iye , Mahmud yaxo wucewa yagansu dasauri yadawo baya, yace kai malam lfy? Yaron yace lfy qlw bros dama naganta ina sone, Mahmud yace itakuma bata gayamaka cewa ansaka muna rana ba, joda tadago tana kallonshi yace to maxa kabar nan gurin wann matata ce, yaron yabashi hakuri sann yawuce
Mahmud yaja hannun ta yace zo muje gurin rawa joda tace a'a ya Mahmud ni ban iya rawa ba , Mahmud yace sekuma kinje dole, haka sukaje yasakata dole tayiwa amarya da ango liki, Ahmed se bin ta da harara yake mansura na mamakin yanda yarinyar tahadu amma Sam bata gaban Ahmed duk yan matan gurin babu wacca tafita yayan masu kudin gurin da kowa , dayake khalthum ce ta gyara ta, khalthum akwai duniya ci dason wanka
Mahmud yace kiyi rawa mana se in miki liki , joda tace kunya nakeji ya Mahmud bantaba rawa ba ni banma iya irin wann ba, Mahmud yace shikenan toki Dan taka, haka kuwa akayi yafara mata liki, abdallah na hango su nashi kishin ya motsa shima yaxo yana mata likin kudi, aykuwa se abun yazama kishi dollars, aykuwa mai kidi yakoma kansu yana xuba kirari joda kuwa duk ta tsargu
Hankalin kowa yadawo kansu, Ahmed yarungume hannuwa yana kallonsu khalthum da hafsa sukayi jugum suna kallo, sukuwa sunki daina mata liki duk da barawa take ba, hafsa taje gurin mai kidi tace yasaka musu kidin FULANI, aykuwa Sega joda tafara motsawa duk Wanda yake FULANI agurin seda yaje filin rawar saboda yanda suke Jin kidan ajikin su...........
馃巹 FULANIN DAJI 馃巹
N@ B Aleeyu 馃挄 page 7鈨�7鈨�
Joda tafara wani irin rawa yanda kidin ke tafiya haka rawar ta ke tafiya kowa yakoma kallonta hafsa takalli khalthum ashe ta iya rawa jita kamar macijiya, kowa yamatsa yabata guri Mahmud ya cigaba da liki hakama abdallah, gumi se karyemata yake amma taki bari shikuma mai kidi yakara da busar FULANI, nan joda tafara ajujuwa har takai gurin Ahmed anan tafada kanshi tareda