Showing 66001 words to 69000 words out of 75434 words

Chapter 23 - FULANIN DAJI COMPLETE Document from Abdallah.txt

08 Oct 2024

30113

kabarni plss
yayan hafsa I beg.
Ahmed yace yajawo ta yarada mata a kunne,
plss joda help me mutuwa zanyi, joda takara bare
baki wlh baxaka mutuba yayan hafsa ina nan
tare dakai, Ahmed yace help joda help plss ohhh
god, joda tace wani iri taimakon kake so, dakyar
ya iya furta joda I need you koba keba kowace
mace inada bukata yanxu yanxu
Like 路 Reply 路 Report 路 10 hours ago
Pharidah Ahmad
FULANINDAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�0鈨�
joda tace dafe kai tadinga yi baya2 tana
girgiza kai baxan iyaba yayan hafsa baxan iyaba
" so kake kara bani da mutunci na, never....,
ganin tayi Ahmed kansa takai kasa dasauri
tadawo ta cakumesa dakyar ta do rasa kan gado
tana masa ferfita dukda ga sanyin AC adakin ,
Ahmed yalumshe ido tamkar yayi bacci joda
kuwa ta tafi wata duniyar, hijabinta yacire ,
afirgice joda tajuyo tafara kuka Ahmed kuwa
idonsa yarufe ya walwale towel din
Kiss romance ba abunda baya mata kuka take
tana turesa amma ina baya ma jinta nikam
tausayi ya hanani tsayawa dole nafito, sunfi
karfin awa uku sann yabarta shikanshi ya wahala,
rungume yake da ita bata koda motsi bare tari ,
sunkai 30mnt sann ya daure yatashi a toilet dinta
yayi wanka yaje dakinshi yasaka jallabiya sann
yadawo yahada mata ruwan zafi da dettol,
dagota yayi cak se abawon wanka kara tasaki ta
kankame shi sosae Ahmed yace yihakuri zaki
samu relief dakyar takai 8mnt aciki Ahmed
yahada mata ruwan wanka yafito yabata guri,
kafun tafito har yacanza bedsheet ya kunna
tirare
Kayan bacci ya fidda mata shine yataimaka mata
tasaka, a hankali tafada kanshi Ahmed yajata a
gado ya kwantarda ita, sann yahada mata tea
mai kauri, dakyar tasha kadan. sann yakoma
dakinshi yadauko mata magani seda yafara mata
fada sann tasha maganin , shikanshi seda yasha
sann yabita agado ya rungume ta yana tancuu
kanwata kinkawo yancinki agidan mijinki nagode
miki Allah yayi miki baiwa sosee wanda baki
baxai furta taba ,
Allah yamiki albarka, joda najinsa tamasa banxa
jitake bawanda ta tsana aduniya Sama da shi,
kuka take ciki2 har bacci yakwasheta shima din
baccin yayi, se wani lokacin suka farka atare
joda takasa hada ido dashi se wani kasa dakai
take Ahmed yabar dakin ta yakoma nasa " dakyar
ta tashi tayi sallah tahada lipton tasha sekuma
takoma bacci tsantsar bakin ciki dayake damunta
idan ta tuna abunda Ahmed yamata harma
takasa kuka
Ahmed kuwa jinshi yake tamkar me tsabar farin
ciki, daga ranar bata sake bari sun hadu da
Ahmed ba, shima haka ita tana cike da tsanarsa
gamida kunyarsa shikuma yana gudun tamasa
kallon raini, Mahmud ne suna waya da amina
take gaya mas cewa ya hakura kawai ya nemi
wata itakam Dan gov garin zata aura , Mahmud
yayi murmushi dama yana tunanin yanda zai
bullo mata, se bainuna mata komai ba, kawai
yasamu iyeyensa aka je nema masa hafsa wadda
xuwa yanxu takoma garau, aykuwa tasha arashi
da habaici akan cewa amina tayi yayin Mahmud
tagama sann tabar mata " jifa sekace wani
atampa
Aykuwa dad yayi matukar murna hakama gwaggo
wadda yanxu taxamo uwar hafsa, akasa biki
wata daya, shiri suke kamar me, hafsa da
khalthum da joda , duk yawon datake bata neman
izinin Ahmed danko yafita harkanta aranta take
cewa yasamu biyan bukatar shi ay dole ya
maidani shara, koma dae yane nakusa cika
watannina agidan, mansura kuwa se abunda
tacigava kullum Ahmed yafita seta kira wata
kawarta siddiqa wadda take asalin namiji ne yake
shigar mata suna iskanci su
Yaune za'a fara bikin hafsa, gashi kuma joda
antashi da ciyon zuciya ga yawan zuvadda yawu
sekuma jiri datake ji, haka dae take daure wa
tana shiga mutane, salad suke gyara akace mata
Ahmed yana nemanta aykuwa gabanta yashiga
dukan uku2 danko kwanta uku agidan batareda
tasanadda shiba, tana xuwa tace gani, Ahmed
yace wato ke ko......baikarasa ba yayi shiru
ganin tana dade hanci tana masa alamar
yamatsa, Ahmed yayi cikinta yacire hannun yace
ke lfy? Joda tace plss kaje bana son wann warin
na tiraren Ahmed yazaro ido yace medame ke
damunki, joda tace jiri kasala....bata karasa ba
tafara kwararo masa amai kamar zata mutu
Ahmed yana ya isa daena kakaroshi,
Joda ta lafe ajikinsa Ahmed yace yarungume ta
yana murmushi...........
Muje zuwa
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 馃挄
Like 路 Reply 路 Report 路 10 hours ago
Pharidah Ahmad
FULANIN DAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�1鈨�
Dakinshi yaje da ita yakaita toilet yawanke mata
jikinta sann shima yayi wani wankan, akwatinshi
yajawo yabata magani da Dan tea sann takoma
kwance, bayan yayi sallah yadago ta zai mata
magana kawai tafara turashi Dagudu tayi toilet
tana kwara amai, Ahmed yadafe kai ohhh...gosh
wann aman yayi yawa gashi ba taci wani abun
kirki ba
Dole yaje gida yadaukota mata wasu kayan
bayan tayi wanka tasaka su, yana fita itama tayi
dakin Gwaggo kan capet tazube , tana maida
nunfashi, gwaggo tace ke lfy anata ayki kinxo
nan joda tace gwaggo wlh banda lfy bansan
meke damuna ba, gwaggo tace bangane ba
mekike ji, nan tazayyane mata duk yanda takeji
gwaggo tajuya tayi hamdala
sann tace yanxun mekikeso joda tace ni pizza
nakeson ci kokuma Dan wake gwaggo tace ba
damuwa yanxun za'a miki, akwai garinsa agurina,
aykuwa ba dadewa aka gama mata tana Ci Sega
hafsa da khalthum sun zo, hafsa tace ke lfy kike
cin Dan wake da sanyin safiyar nan ga breakfast
can mun hada,
joda tace nikam banson sa wann nakeso,
khalthum tace kaddai babynmu yasamu shiga
musaka lissafi, joda tace kamar ya babaynku
Hafsa tace wayyo dadi I'm gonna be mamma
bajimawa zaki sankado mun baby ammafa boi
nakeso mai kamada yayana,
joda tace wai mekike nufi ne hafsa ta kyalkyale
da dariya, khalthum taje akunnenta tace ya
Ahmed yayi ajiya a jikinki, joda tace lez go to d
strength point mana , khalthum tace ciki ne
dakai, dasauri joda takalli hafsa itama tagyada
mata kai, joda tace billahillazi karya ne anashan
ciki aruwa ne? Khalthum tace oho dai koma yane
dai dubi yanda kika fara fresh dole akwai ciki ,
joda tace tobara kiji ni wlh baitaba kusanta ba ,
kosau daya,
hafsa tace ohhh..kenan maxan banxa kike bi joda
tace hava hafsa yazaki mun wann kalamin, hafsa
tace yo inba maxan banxa kike biba me zaisa
kisamu ciki inba na mijinki bane, aykuwa tuni
joda tafara hawaye to wlh sau daya ne shima wlh
bada son raina ba dakarfin tsiya yamun , aykuwa
su hafsa suka saka dariya harda su bingirewa
zama ki fadi gaskiya inji hafsa , yayana yacika
ayki gwarzon namiji ne yi daya fah wuhuhu
Joda taqulu matuka tayi kadi da tiren Dan wake
tafita Dagudu tana kuka karab sukayi kabra da
Ahmed tafada jikinsa tana kuka, Ahmed yace to
menene kuma joda cikin muryar kuka tace toba
su hafsa neba wai inada ciki, Ahmed yace
ubanwa yagaya musu haka ?Joda tace ohonmusu
, Ahmed yashigo dakin rungume da ita yace wa
hafsa ubanwa yace miki tanada ciki, khalthum
tace yo metake ciwa Dan wake da sanyin safiyar
nan
Ahmed yace zanci uwar yarinya yaxu wlh fever
ce ke damunta, gwaggo tayi dariya to munji
yanxu dae tace pizza takeso Ahmed yace wani
irin pizza bayan taci Dan wake, gwaggo kada a
kara bata Dan wake gaskiya banyarda ana bawa
dana ko "yata wann abun ba, joda tace what
cikin ne dani kenan , khalthum tace au zaka fada
ma...........
FULANIN DAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�2鈨�
Ahmed yace no ina nufin idan ansamu, joda tace
billahil'azim se ancire shi ciki dawa zan haihu
aykuwa tafadi akasa tadinga birgima , dasauri
Ahmed ya dagota ke wasa nake miki fah , joda
tace karya kakeyi tasss kakeji gwaggo tawanketa
da mari mara kunyar banza mijinki kike cewa
yana karya saboda bakida mutunci
Joda tafashe da kuka Ahmed yajata sukayi side
dinshi tabaya sukabi saboda mutane suna isa
tafada kan gado wlh wlh seka cire mun cikin nan
kokuma na kashe kaina Ahmed yace bismillah
bansan kincika jahila ba sekin kashe kanki yanxu
yanxu , joda tace ay dai so rana wata daya
agidan ka kasa keni koh? wlh kana sakina zanje
acire mun cikin Dan ba karka shin ikon ka nake
ba lokacin " Ahmed yace kinyi kuskure dakika yi
tunanin zan sakeki da dana ko yata a jikinki kice
kihalaka ta , amma kisani kina juye mun dana tin
agurin zan sakeki Dan bawani amfani kike mun
ba
Joda tace so what? ay haka nakeso amma
kasani da nacika wata na biyar wlh baxan kara
biyarka amatsayin miji ba wai nabi umurninka,
Ahmed yace wann kuma keda ubangijinki " sann
kuma watannin zasu dawo baya, joda tace mugu
azzalimi haka zaka tayin zaluntana har nafi
shekara agidan ka , sekuma tafashe da kuka ni
wlh ban isa haihuwa ba Dan Allah ka duba ni
dagaske cikin ne " Ahmed yace bafa komai
iskanci ne suke miki , joda tace to ay kaima naji
kace danka, Ahmed yace ohh...god ke bari kiji
ciki ne dake kiyi abunda zakiyi faqad
Joda ta dora hannu aka tafashe da kuka macuci
kawai azzalimi.....shiru tayi jin bakinsa anata
seda yatsotse lips dinta tass sann ya kyaleta
yana sakinta tana kuka , aykuwa bakinta baya
mutuwa tace Allah yasa zaka ga annabi mugu
ka.....wani kiss din yadora mata seda
nunfashinta yakusa daukewa sann yasaketa lips
dinta har wani zogi suke akan tsotsa kamar
yakama pop, seda sukayi jajir dasu " Ahmed yace
wann shine hukuncin ki dazaran kin sake mgn
Dole bata kara magana ba , yana fita bacci
yakwasheta koda tafarka har anfara zuwa gurin
party aykuwa agurguje tashiga wanka a toilet din
Ahmed towel tadaura babba sann tasaka karami
akanta tana tsane ruwa , dae2 nan Ahmed
yabude ganbun dasauri takoma toilet gurin rufe
ganbun toilet ne hannunta yamatse aykuwa
tasaka ihu , dasauri
Ahmed yaxo ya riketa yana mata sannu, cikin
fada yace mekike yiwa gudu ne kinje kinji wa
kanki ciyo abanxa, joda kam kuka take barinma
data ga jini nafi ta se wani tsalle2 take Ahmed
yajawo akwatinshi yayi mata dress din gurin
aykuwa ansha kuka da gurje2 duk seda ta cire
towel din nakanta ma seda tacire gurin gurje2
nta gashinta dayake ajike duk yarufe mata fuska
sekuma yabada sexy act! Ahmed yatsaya kallon
ta sann yace mata miye haka zaki mun
tsirara........
Like 路 Reply 路 Report 路 10 hours ago
Pharidah Ahmad
FULANIN DAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�3鈨�
Se a lokacin ta tuna halin datake ciki, aykuwa
tasa lalube takasa da go idonta shikuma Ahmed
dayaga haka kawai seya janye towels din
yamaida su toilet yayi tsaye yana kallon ta, zanin
gado tajanyo tarufe jikinta dashi, Ahmed yatabe
baki sann ya kashe light din yabita agado, joda
taji ana lalubenta dasauri takwabe masa hannu
miye haka? Ahmed yace shhhhh......zo kiji cizo
yabata akunne kadan, tasaka kara nikam fitowa
nayi na basu guri , joda taci kuka kamar ranta
zifita sann Ahmed yasha tsinuwa abakinta,
dakyar tasamu ta tashi tahada ma kanta ruwan
dettol bata raba wann dana fari ba duk zafin
dayane, amma wann karon tafi Ahmed sauki
danko shi yama kasa motsi har tasake wanka
tayi sallah bai daga va, a hankali ta yaye masa
bargon aykuwa rawar dari yake jikinsa yayi zafi
sosae , joda tace subhanallah yayan hafsa meke
damunka, Ahmed yanuna mata akwatinshi na
magani ta dauko masa yanuna mata wanda zata
bude masa, lemu ta tsiyayo masa a cup tabasa
yasha sann tahada masa ruwan wanka dakyar
yasamu yayi wankan yana fitowa joda tahada
musu tea suka sha, zata fita Ahmed yace ina
zua, joda tace gurin party zamuje nama san kowa
yabarni
Ahmed yace jeki shiryo ni zan kai ki , joda tace
no tanks da mota na zanje, Ahmed yace bansan
musu fah kin sani joda tajuya tana ta tunxure
bakinta , takuwa yi sa'a basu tafiba, daganinta
khalthum tasaka ihu ohh maman baby anfito
barayar oga shine kika sharemu ke mai miji ba
koh? Joda tace bansan haka khalthum kidena,
hafsa tace nidai ga kayaki nan kisaka tana karba
zata saka kamshin less din yabuge ta aykuwa
tuni tafara amai, hafsa da khalthum suka rude,
dasauri aka kira gwaggo
Gwaggo tace lfy " khalthum tace daga an bata
anko dinta shine kawai fah inaga bata san warin
sababbin kayan gwaggo tace tabb ke kuma haka
zakiyi mana naki cikin da yawan amai kukira
mijinta, hafsa takira Ahmed tagaya masa yace ay
yana gidan gashi nan zua " koda yazo joda na
kuka tabata kayan ta da amai, khalthum tace yi
hakuri ganawa kisaka amma ina riga batayi Cox
boobs dinta yafara cika, hafsa tace ganata joda
takara fashewa da kuka kayan amarya zansaka
ne? Ahmed yace muga less din yana dubawa
yace to ay tanada irinshi akayanta na lefe
babban wann flower ce kawai banbanci, gwaggo
tace to ay shikenan kuje ta dauko joda tace nifa
bana iya fita yanxu, Ahmed yace nikuma baron ki
bane da zaki ayke ne
Dole badan tasoba tabisa sukaje gidan, dakinta
tabude dakanshi yajawo mata less din ganin irin
kyanshi yasaka ta rungume Ahmed tana tancuu
yayan hafsa, Ahmed yace jimana kirika kulamin
da dana fah naga kina wani rawar kai kinfi uban
kowa tsalle2 da guje2 Allah idan kika sake
abunda ke cikin ki yasamu matsala kema zaki
samu, bakinta ta tabe tacigava da shirinta tsab,
Ahmed yakalleta yace amma kam yau uhn ue kin
danyi kyau kadan, joda tabuga tsaki wlh nadai Fi
matarka kyau, Ahmed yace wakike yiwa tsaki?
Joda tace ahh...wanda yatanka aykuwa taji
unexpected kissa seda takasa daukar kafafunta
Haka bikin hafsa yakasance ma joda bawani
kwarin kirki ajikinta se yawan amai ga jiri, duk
abunn mansura bata saniba, waya suke da hjy
tace kinsan me hjy yanxun haka inada over 20
million a account dina duk ajikin Ahmed suka fito,
hjy tace yauwa ki cigaba da kwakwularsa ,
mansura tace ke pa hjy tace ay nikam ba wasa
yanxun nasaka yacika mun duk wasu kadarori
nasa yanxun haka nasaka masa maganin a tea
na tabbatar yasha, bajimawa zakiji ankira Ahmed
ance yamutu, tuni suka saka shewa, unnnnn
allah ka shirya mu baki dayanmu ameen........
Muje zuwa
ASEEYAH BASHEER ALEEYU 馃挄
Like 路 Reply 路 Report 路 10 hours ago
Pharidah Ahmad
FULANIN DAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�4鈨�
Ahmed rungume da joda tagama amai , xua
yanxu ba damar yayi nisa saboda yanda take
yawan amai ga jiri dole koyaushe yana tareda ita,
sekuma me shakuwa tafara shiga tsakanin su,
har idan Ahmed yakai 10 PM bai shigo dakinta
zaka gan joda nata yawo dole se yazo yabata
breakfast , hakama lunch haka dinner , duk
abunda ake mansura bata san wainar da ake to
yawa ba , pizza yake bata tanaci wayarshi tadau
ruri , baiduba ba, bare nasaka ran zai daga wayar
haka wayar tayi ta ring. joda tace yayan hafsa
naga kamar dad ne yake kiranka, dasauri Ahmed
ya ajiye abunda yake yadaga wayar
Muryar amina yaji tana kuka bruhh kazo dad ne
bashida lfy sosae yama kasa motsi, what!?
Dasauri ya tsinke wayar yasaka takalmin sa zai
fita joda taci gabansa lfy yayan hafsa? Ahmed
yace dad ba lfy da alamu jikin nasa yayi tsanani,
joda tace subhanallah Allah yabasa lfy ameen "
gudu yake tamkar zai tashi sama , yana shiga
gidan yabude ganbun motar baiko rufe ba
yashiga dakin dad dinsu tin a kofa yake Jin
kukan hjy da amina
Gunsa yayi yadaga hannunsa yaga baya motsi
sann jikinsa yayi sanyi, innalillahi wa'inna ilai'hir
raji'un naji yafada, hjy tace ya mutu koh? Ahmed
yace noo dasaura amma sedai munje asibity,
dakanshi yacakumi dad dinsu xua mota sann
yakira Mahmud yagaya masa yace kar yafada wa
hafsa tinda tanada hawan jini, a asibity suka
hadu likitoci dayawa Akansa ciki harda Mahmud,
Ahmed kam kasa shiga yayi saboda yanda yalura
cewa ciyon yaxo da wani abu kamar dayan side
din jikinsa yamutu, haka kuwa ta kasan ce
Daga ranar Ahmed yazama wani iri gashi nan
dae, ga joda ga dad dinsu, dole Mahmud yadauko
hafsa yaxo sa ita asibity, bakaramun tashin
hankali tashiga ba yanda taga abbansu baya koda
motsi ne " kusan wata uku ana fama dole aka
dawo gida Ahmed yace lallae baza'a fita waje da
shiba se maganin sa yakare na wata hudu, dole
badan kowa ya soba ya hakura, abdallah ma tuni
yadawo gida , hjy da amina ne ke kula dashi
yanxu kuma sun daina sedai idan Ahmed ko
abdallah ko Mahmud da yanxu yazo shine zai
canza masa kayan su suke yimasa wanka sann
kuma su wanke masa kashi da fitsari , joda ma
itada hafsa agida suke wuni kullum saboda dad
su suke ragema si abdallah ayki,
Hjy tashigo dakin tasame bakowa a hankali
takalli dad, tayi yar dariya sann tace se yaushe
zaka mutu ne " rayuwarka batada wani amfani
aduniya oxygen dinda yake bakinsa tajawo zata
cire se taji anbude ganbu, dasauri tajuya Ahmed
yashigo aykuwa kyallen dake gefen kansa tajawo
tana dafa masa goshinsa , Ahmed yace sannu da
kokari hjy, hjy tace yauwa Ahmed Allah yabasa
lfy ameen " dakin ta taje takira amina tace ke
ayki zan saki akan mahaifinki, amina tace dad
kuma dayake a kwance wani ayki za'a Mar
Hjy tace inaso kisaka pillow ki ida mun shi,
ma'ana ki karasa gawar, dasauri amina tajuyo
what? mamma anya zaki shiga aljanna kuwa?
Wlh ko kiyashi bana iya kashe wa bare mutum
kuma dad dina hava mama, hjy tace shikenan
zancireki asahun yayana sann kisani babu ni
banu ke " amina tafashe da kuka hava mama
yazaki mun baki, ni nama fara zargin cewa kece
kika hadda sa masa ciyon
FULANIN DAJI
N@ B Aleeyu 馃挄 page 1鈨�0鈨�5鈨�
Hjy tace kwarai dagaske nice nan, amina tashiga
girgiza mata kai tana kuka, hjy tabude wadrop
tajanyo mata wata doguwar riga tabata tace
irinta joda tasaka kisaka irinta se dare idan kin
tabbatar da bata dakin sann kitabbatar wani
yagan shigar ki kokuma fito warki adakin , umarni
ne ba shawara ba, amina taci kuka kamar ranta
zai fita daga gurin tafara nadamar kasancewa
yar hjy
Dare yayi su hafsa sunyi sallar isha itada joda,
joda tawuce dakin Gwaggo hafsa ma tayi dakinta
dake gidan, amina dake labe tawuce harda hada
jiki sukayi da hafsa, hafsa tace ke joda lfy wann
saurin haka , amina dataki juyowa tadaga mata
kai, sann tashige dakin,
tadade tana kuka sann tace kayi hakuri dad wlh
ba laifi na bane hjy ce tasakani, tana kai nan
tadauko pillow ta aza masa aykuwa yafara
Shure2 har dae yadena motsi tana ganin haka
tafita aguje, ba'a Fi minti uku ba Sega joda
tashigo dakin, pillow din datagani Akansa yabata
mamaki hannun ta takai zata dauke Sega hafsa
tashigo , ido tazare sann tace joda mezan gani
haka
Joda tace hafsa haka nasamesa wlh, hafsa tayo
Gunsa dasauri ta dafa girjinsa taji baya motsi,
dasauri tajanyo joda tana dukanta joda tashiga
kwala ihu, macuciya azzalimi ki rasa dame zaki
saka mana se wann " Ahmed yashigo dakin
dasauri , dakyar yasamu ya kwace joda a hannun
hafsa, sann ya wanketa da mari, bakida hankali
ne zaki kasheta ne ma tayi miki, hafsa cikin
muryar kuka tace Ahmed! Ta kashe mana dad da
idona nasameta tana danne sa da pillow
Ahmed yace what yajuyo gun joda yana jijjigata
joda tell me gaskiya ne abunda tace , joda kam
kasa mgn tayi sema kukan datake yi, Ahmed
yakwanketa da mari sann yayi ball da ita yaje
gun dad dinsu yaduba shi, ajiyar zuciya yayi
ganin akwai sauran rayuwa agunsa amma ba
lallae bane ya tashi danko yayi nisa , Hjy da
amina suka shigo dakin hjy tace lfy nake jin
hayaniya, Ahmed yace bakomai, hafsa tace hjy
joda joda zata kashe mana dad , Ahmed yace
daga yau kar wanda yakara shigowa dakinsa
gwaggo itace zata cigaba da zama dashi har
satinsa uku su cika sa'annan muwuce Egypt
dashi
Hjy tace gawar za'a zauna da ita, ? Ahmed yace
bai mutuba daransa , hjy tace what? Ahmed
kansa seda yajuyo yana kallonta sann ta basar
tace Alhmdllh bakar aniyarki ta biki, ana haka
Sega Mahmud da abdallah sun shigo aykuwa
dasauri taje ta rungume abdallah tana son kagan
joda koh dayanxu ta kashe dad dinku , abdallah
yace me, Mahmud kamar ya? nan ta zayyane
musu komai,
abdallah yakalli joda yace joda yaushe kika
canza, Dan ya aura miki dansa bakyaso shine
zakiyi kokarin kaisa lafira kin ban kunya ,Mahmud
yabanka mata harara yace butulu munafuka, joda
taje dasauri tarike masa kafa hava ya Mahmud
kafi kowa sanin waye ni wlh ahaka nasamesa,
hafsa ta turata dakarfi tace karki sake taba mun
miji tinda ke bakisan muhimmancin auren dayake
kanki ba ........
Like 路 Reply 路 Report 路

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login