Showing 63001 words to 66000 words out of 165076 words
Chapter 22 - TAKUN SAKA COMPLETE DOCUMENT Romantic Book.txt
riƙo hannun Abba cikin marairaicewa yake faɗin, “Gaskiya ina da bukata, shine ma dalilin da yasa na kiraka nan. Ka barsu kawai su ɗaura tunda ko baka akwai masu amsa da bayarwa, ni kuma ka ragemin zafi anan. Dan kwana biyun nan matasan ma da muke ɗan samu mu taushe wa'azin malaman nan ya fara tasiri a ransu gudunmu sukeyi shegun.” Abba ya buɗe baki zaiyi magana A.G ya sake marairaice masa da rungumosa jikinsa cike da salon shaiɗanci da bushewar zuciya irin ta masu fasadi da rashin tsoron ALLAH a ban ƙasa😭. (Wa'iyazubillah. ALLAH mun tuba ka yafemu🙏🏻😭😭).
(Ya ALLAH ka gafarta mana badan halinmu ba, ka kare mana zuri'armu da mazanmu da ƴan uwanmu da matasan al'ummar musulmi baki ɗaya😭🙏🏻. Abba ɗan homo, A.G ɗan homo, da ire-irensu abokan ƙazantarsu da yawa dake lullube da rigunan mutunci suna cin dunduniyar al'umma da addini. Kuga dai A.G, ya shige cikin jami'an tsaronmu jajirtattu yana tsula tsiyarsa ta hanyar ruguza shirye-shiryensu batare da sun sani ba. Shin kamar yanda ya faɗa Master yaronsa ne? Su Master kema aiki?. Mu cigaba da kasancewa a cin TAKUN SAAƘA domin jin yaya take ne?)
Gaba ɗaya jikin Hibbah rawa yake yi, ta shiga tafiya da baya-baya zuciyarta na tsitstsinkewa tamkar zata faɗo waje. Wani irin duhu-duhu idanunta suka farayi, abinda takeji a labari shine yau a zahirin rayuwa take gani ga ƙanin mahaifinta da idan aka tsaga jininsa za'a ga nata a ciki. Innalillahi wa inna-ilaihirraji'u. (Dole ne kafin a daura auren nan tayi wani abu) wannan tunanin ya sakata zabura ta fito a guje. Kotakan maigadi dake zaune yana sauraren redio bataiba ta buɗe gate ta fice. Saurin miƙewa yay yana tambayarta lafiya?. Ina batama san yanai ba. Yay saurin bin bayanta wajen, sai dai kafinma ya leƙo ta kusa kaiwa titi inda take tsammanin mai napep ɗin nan na jiranta.
Waige-waige ta shigayi dan babu mai napep babu alamarsa. Cikin hakki da rawar jiki ta ciro wayarta dake maƙale cikin zani ta hau laluben wayar Yaya Muhammad. Harta katse bai ɗaga ba. Ta sake kira nan ma bai ɗaga ba. Ta maida akalar kiran nata kan Yaya Abubakar tana fassewa da kuka. Sai dai shima harta katse bai ɗaga ɗin ba.
“Yaya ku ɗaga dan ALLAH”. Ta faɗa a kiɗime tana zubewa ƙasa da sakin wani kuka mai ban tausayi. Tunanin kiran Ammar ne yazo mata a zuciya. Cikin sa'a kuwa ya ɗaga a bugu biyu, sai dai batajinsa sosai sai tsananin hayaniyar ƴan ɗaurin aure. Da ga can shima sai faman faɗin, “Hello! hello! Auta bana jinki wlhy, ki yi haƙuri zan kiraki za'a fara ɗaura auren ne”.
Kafin tace wani abu ya yanke wayar ƙit. Daga wayar tai zata dasa da kasa sai kuma ta fasa. Tai azamar yage niƙaf ɗin fuskarta ta jefar da tunanin fara gudu tabar cikin anguwar kozata sami abun hawa. Inda rabo sai ta isa massalacin kafin a fara ɗaura auren.
★★
Matashin saurayin da ke can baya kaɗan da Hibbah cikin wata farar mota ya gyara zaman abinda ke kunnensa, cike da girmamawa yace, “Boss ta fito. da alama abin hawa kuma take nema, tunda na kaɗa mai napep ɗin da ya kawotan”.
Bansan amsar da aka bashi ba da ga can, ya dai gyaɗa kansa cikin ƙara bama wanda yake maganar da shi girma, tamkar yana gabansa ya sake faɗin. “Yes Master. Insha ALLAH”. Da ga haka yay ma motar key tare da harbata kan titin ya nufi Hibbah da ke tsaka da tattare hijjabi da alama gudun da ta yankema zuciyarta shawara take shiryamawa.
Sai dai jin tamkar tahowar mota a bayanta ya sata sauri juyowa ga titin tana ƙoƙarin yin alamar tsaidawa. Bai tsaya ba sai da ya ɗan gota ta sannan ya dawo da baya. Yana tsayawa ko tunanin taga waye bataiba ta buɗe murfin ta shiga baya. “Bawan ALLAH dan ALLAH babban masallacin juma'a na Sheikh Aliy Maina zaka kaini, ka taimakeni kayi sauri na roƙeka dan ALLAH.”
Jin shiru bai amsata ba bai kuma tada motar ba ya sakata cigaba da magana cikin tsumar jiki da ƙaguwa. “Malam dan ALLAH ka taimakeni, wannan ita kaɗaice damar da nake da ita ta ƙuɓutar da ƴan uwana da ni kaina. Tana kufcewa mun faɗa gararin rayuwa”.
Yanzun ma komai bai ceba. Sai handkerchief ɗin da ke saman cinyarsa ya ɗauka ya jefa mata a kan fuska. Hannu tasa ta kaɗe handkerchief ɗin da faɗin, “Malam wane irin wulaƙanci ne haka? Minene wannan ka.........”
Ta kasa ƙarasa abinda take shirin faɗa ɗin saboda duhu da ya mamaye ganinta baki ɗaya. Tai ƙoƙarin fisgo numfashin da ke san kufce mata tana kai hannu bisa ƙofar da laluben neman sa'ar buɗewa. Sai dai ina abinda ke jikin handkerchief ɗin ya gama tasiri a cikin jikinta, tai baya jikin kujerar yaraf tamkar wadda aka zarema rai.
Sassanyan numfashi Habib ya sauke yana mai ƙoƙarin hana kansa yimata kallon ƙurulla ta cikin mirror ɗin gaban motar ko dan kima da darajar wanda ya sakashi ɗakkotan. Ya ɗan murmusa yana ma motar key tare da harbata kan titi............✍
TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*
*_NAJI DADI SHINE GARI......_*
*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*
_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_
*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*
*NA SABUWAR SHEKARAR 2022*
*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*
*SABBIN LABARAI*
*SABUWAR SHEKARA*
*SABON NISHADI*
*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA'AYI NA DABANNE_*
*MAZA 'YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*
*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.
*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_
*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_
*_ƊABI'AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_
*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_
*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*
09134848107
Littafi daya
1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).
*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽
#team ZAFAFA BIYAR🔥🔥🔥🔥🔥
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻_*
*_Typing📲_*
*_Zafafa biyar na kuɗi ne. Dan girman ALLAH ki saya kafin ki karanta. Muna haɗaki da ALLAH idan kin saya karki fitar mana saboda hakan cutarwa ne a garemu da ke kanki da kika saɓa mana alƙawari ta hanyar zalintarmu da son ruguza mana kasuwancinmu._*
*_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾_*
https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share
*_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azbazb
_________________________
*_Chapter Twenty_*
.............A can wajen ɗaurin aure kuwa babu jimawa ƙanin Momy ya dawo. Ta gefen Sheikh Aliy yaɗan ranƙwafo yana magana a hankali cike da alamar ruɗani. “ALLAH ya gafarta malam akwai matsala fa. Na kira Alhaji Halilu yana faɗa min wai a jirasa kar a ɗaura yana zuwa akwai matsala”.
Sheikh Aliy da ke saurarensa ya ɗan juyo ya dubesa cike da nazari, dan haka kawai sai yaga tamkar ba'a cikin hayyacinsa yake ba, saɓanin ɗazun da ya fita kiran Abba. Fahimtar hakan da Garba yay ne ya sashi sauri gyaɗa kansa cikin son kauda ma malam shakku. Ya sake buɗe murya da ƙyau yana satar kallon na kusa da shi daya ɗaura masa bindiga a kan gefen cikinsa ta cikin malun-malun . “Inaga fa akwai wani abune da bamu sani ba game da su yaran nan. Dan ƴar uwata ma ta kirani akan a dakata”.
Cike da wasiwasi Sheikh Aliy yace, “To sai dai mu dakata da su na ɓangarensu ɗin, bara a ɗaura wannan. Idan ya iso kafin a kammala kaga sai muji ba'asi ko?”.
Garba da ke ta faman sinne kai ƙasa wata irin mahaukaciyar zufa na cigaba da tsatstsafo masa ya gyaɗa kai da sauri. Gaba ɗaya jikinsa rawa yake zuciyarsa tamkar zata tsinke dan firgici. Tabbas da yasan abinda zaiyi gamo da shi kenan idan ya tashi kiran Abba da bai tashinba ya kirasa anan gaban su Sheikh Aliyn.
Su Sheikh Aliy da basu fahimci halin da Garba ke a ciki ba babu ɓata lokaci suka fara gabatar da ɗaurin aure. An fara ɗaura na Yaya Muhammad da ɗiyar Sheikh Aliyu mai suna Maimunatu, sai Yaya Abubakar da Zahidah. Yaya Umar da tasa amaryar mai suna Farida. Sai yaya Usman da Hafsat. Yayinda Muhibbat Aliyu Hamza Gwarzo da angonta Muhammad Shuraim Aliyu suka kasance a ƙarshe.
Kowa yasha matuƙar mamakin jin yanda al'amarin ya canja. Musamman abokan Abba da danginsu irinsu Kawu Bello. Cikin yanayin shiga ruɗani Kawu Hannafi yace, “ALLAH gafarta malam yaya akai hakan ta faru?. Abinda mukai tunani ba shine muka gani ba mu anan?”.
Sheikh Aliy da ya dago ya dubesa cike da kamala da sanin darajar kai yace, “Eh lallai an samu tangarɗa ne a tsarin, amma tun farko a haka yake dama. Gaba ɗaya anguna za'a aura musu mataye bib-biyu ne kamar yanda na sani, idan ka cire Muhammad Shuraim mai auran Muhibbat kawai. To sai kuma na samu bayani da ga ɗan uwanku ga shinan.”
Ya ƙare maganar da nuna musu Garba da shi kaɗai yasan a halin bala'in da yake ciki. Da ƙyar ya haɗiye bushashshen yawun da ya tokare maƙoshinsa tare da ɗan duban inda Shuraim ya ke zaune. Sai dai abinda zai baka mamaki shi Shuraim ɗin ma bashi yake kallo ba. Hankalinsa ma baki ɗaya yana kan gaisuwa da mutane. Ya ɗan muskuta da duban na kusa da shi a kaikaice kafin ya fara jawabi tamkar zai fashe da kuka a ƙasan zuciyarsa. “Eh na kira Alhaji Halilu ne saboda rashin isowarsa akan lokaci, to to shine yake min bayanin a dakata da ɗaura auren ƴaƴan wajen nasa yana zuwa akwai da... Da damuwa”.
Damuwa?.
Suka haɗa baki kusan tare wajen tambaya. Kai kawai ya gyaɗa musu yana kai hannu ya shafe zufar da ke tsatstsafo masa a goshi.
Tsofo mai furfura da ke amsa sunan ƙanin Hajiya mama ya mike a fusace. “Wanann ai zancen wofi ne. Anya kuwa Halilu na cikin hankalinsa. Kunga ku tashi muje gidan sai muji ba'asin wannan lalatar da ga ina ta fito haka ne?”.
Garba ne farkon mikewa kafin kowa. Cikin rawar jiki ya shiga kutsawa tsakkiyar mutane domin samun damar gujema Idris. Shima ɗin bai bisa ba, sai wani shegen murmushin ƙeta da ya saki a kaikaice yay salute ɗin sauran ƴan uwansa da ke cikin taron a maban-banta waje.
To su dai sauran mutane da basusan mike faruwa ba tuni sun mimmiƙe suna mai mikama angunan da suma suke a daskare da tunanin mike faruwa? hannu da tayasu murna. Cikin yaƙe kawai su Yaya Muhammad ke amsa musu. Dan tabbas sun shiga matsanancin ruɗani da wannan lamari. Tabbas basa tunanin Abba zai janye ɗaurin auren nan babu gaira babu dalili cikin sauƙi haka. A kuma shirin Ummi da Sheikh Aliy babu zancen ruguje auren. Dama sun shirya cewar za'a ɗaura auren, za kuma su zauna da matan bibbiyu. Da ga karshe su ginama Abba gadar zaren amfani da yaran wajen ganin dukiyarsu ta dawo hannayensu. Amma ta yaya Abba zai janye auren a wannan ƙurarren lokacin bayan sun san harda shi aka fito zuwa wajen ɗaurin auren ma.
Duk yanda sukaso son tsayawa su gaisa da ƴan uwa da abokan arziki da suka taru dan tayasu murna hakan ya gagara. Dole suka kwashi tawagarsu suka nufi gida kamar yanda su Kawu Bellon sukayi.
Wani mugun murmushi Musbahu ya saki lokacin da tawagar su Kawu Bello ke rige-rigen shiga motoci domin tafiya gida. Hannu ya kai bisa kunnensa ya gyara abinda ke maƙale, kafin ya fara magana cike da girmamawa. Yanda yake magana hankali ne yasa babu mai jinsa, sai jinjina kansa da yayi tayi da kai dubansa ga Zaidu da ke facing nashi. Da idanu yay masa alamar ya bi bayansu. Da alama yayi hakanne bisa umarnin wanda yake wayar da shi.
Cikin masa jinjina Zaidu ya kaɗa kai tare da saurin buɗe motar gefensa ya shige ya rufama su Yaya Muhammad da suka wuce a ƙarshe baya.
Shima janye jikinsa yay da ga cikin mutane yana yima sauran alama cikin inkiya. Motocin da duk sukazo a cikinsu suka shishshiga. Da sauri shima Rabi'u da ya tuƙo Musbahu da ke amsa sunan Shuraim a fuska ya buɗe masa motar da sukazo. Duk wanda ya ga a yanda suka bar massallacin zai ɗauka suma sunbi bayan su Yaya Muhammad ne. Sai dai sam ba haka bane. Dan suna hawa titi duk suka rarrabu.
Rabi'u da ke ƙara gudun motar yace, “Musbahu kira Habib mu haɗu a roundabout”.
Musbahu na ƙoƙarin zare malum-malum ɗin jikinsa ya amsa da faɗin, “Okay ka ƙara gudu mu samesu muma, dan Master yace karmu ɓata lokaci”. Yay maganar yana ƙoƙarin kiran Habib ɗin da ke can tare da Hibbah, wadda har zuwa yanzun a cikin sumar abinda suka shaƙa mata take.
Musbahu ya ajiye wayar da kallon Rabi'u ta mirror. “Insha ALLAHU zamu isa a tare dan shima yana hanya”.
Kai Rabi'u ya jinjina masa yana cigaba da tuƙinsa. Yayinda Musbahu ya kuma shiga ƙokarin kiran waya again. Ana ɗagawa daga can ya fara magana cikin tattaro nutsuwarsa. “Master komai ya kammala gamu nan a hanya. Kamar yanda kace kuma Zaidu ya bisu can”. Ya ɗanyi shiru yana sauraren mi ake faɗi da ga can, kafin ya sake faɗin, “Okay sir” cikin girmamawa tamkar yana gabansa.
Yana ajiye wayar Rabi'u ya fara dariya. “Angon bogi sai ka cire facemask ɗin tunda mun baro wajen”. Dariya shima Musbahu ya sanya da kai hannu yana ƙoƙarin zame facemask ɗin. “Ai ka bari kawai ɗan uwa. A kullum al'amarin Master ƙara tsoratani yake. Shi wannan auren kuma ko miye manufarsa? Oho. Kaga dai komai ya tafi tamkar yanda ya tsara. Yarinyarnan ta saka kanta a ramin *Damisa*”.
“Tsundum ma kuwa. Sai dai ALLAH Musbahu har cikin raina ina addu'ar ALLAH yasa mun sami aunty ke nan har abada. Tunda kaga tunda muke bai taɓa saka mace a cikin lamarinsa ba, koda tai masa laifi ne sai dai ya hukuntata ya barta a inda ya ganta. Amma wannan harda su aure”.
“Ai ni kaina al'amarin na ɗauremin kai. Sai dai kasan shi mutum ne tamkar hawainiya, baka isa gane launin da yake sara ba. ALLAH dai ya ƙarama Master mu lafiya da nisan kwana”.
“Amin ya Rabbi” Rabi'u ya faɗa dai-dai suna isowa roundabout. Cikin ƙanƙanin lokaci duk suka gane junansu. Gefen titi suka gangara bayan sun shanye roundabout ɗin. Su Idris da ke a sauran motocin suka firfito suka shiga inda su Musbahu suke. Yayinda Habib yake tare da Hibba shi kaɗai. Nan suka bar motocin da su Salis ɗin suke ciki da suka tafi da mota biyu kacal.
★★★★★
A ɓangaren abokan Abba suma abin dai ya basu mamaki, dan da yawansu sun san wanann aurene na manufa mai muhimmanci ga rayuwar Abban. Musamman ma abokan shiɗancinsu su Alhaji Alu. Gashi tun kiran da Alhaji Alu ɗin yay masa bai daga ba kowama bai sake samun lambar tashi ba. Sai lamba busy ake nuna musu.
Ran Alhaji Alu ya ɓaci matuƙa, yayinda wani gefe na zuciyarsa ke tunanin kodai ba lafiya ba?. Dan shi kam yasan Abba tamkar yunwar cikinsa. Hasalima shine wanda ya sakashi a harkar Homo tun farkon zuwansa garin. Dan haka yasan sirrinkan abubuwa masu yawan gaske na Abban.
“Yauwa ga ɗayan layinsa ya shiga”.
Cewar Alhaji Balele abokin shaidancin su Abban shima.
Gaba ɗaya su Alhaji Alu suka zuba masa ido dai-dai shi kuma yana saka wayar a kunne kasancewar an ɗaga. Cikin nishin sheɗancin da Abba suke tsaka da aikatawa shi da A.G ya ɗaga wayar da ƙyar yana kaiwa kunnensa.
Cikin suɓutar baki da takaicin kishi Alhaji Balele ya ce, “Iyee. Wato kai kana can akan wani ana nan ana dama fura akanka. Halan daɗin abinda kakeyi ne ya sakaka janye ɗaurin auren ƴaƴanka bayan ka taramu anan tamkar wasu marasa aikinyi Alhaji Halilu!!”.
A wani irin firgici da dukan zuciyar Abba da maganar Alhaji Balele tayi ya sakashi hankaɗa A.G gaba yana janye jikinsa a nashi da faɗin, “What?!, Alhaji Balele mi kake faɗa haka ne?”.
Tsaki Alhaji Balele yaja tare da yanke wayar. Hakan ya saka Abba sake rikicewa ya ingije A.G da ke ƙoƙarin sake ruƙosa. Wandonsa ya fisga a firgice yana ƙoƙarin sakawa.
“Alhaji Halilu wai miye haka?”.
“Bazaka gane ba A.G.”
Abba ya faɗa yana fincikar tissue ya goge jikinsa tare