Showing 33001 words to 36000 words out of 61405 words
daga Jin sunan kun san cewa ba’a magana kawai a ozar room🥵🔥🔥🔥🔥
Bafa anan muka tsaya ba muna da dan matsi, wato gangariya ne ko hannun ki baxai shiga ba sbd yadda zaki matse kina kamo Oga😉😉.
Kun san ita mace yar kamshi ce, a ko yaushe mu an san mu sa tsafta da kamshi, muna siyar da turare Kala Kala masu kamshi da dadi wanda zasu kwantar da hankalin Oga ya dinga manne miki yana lalubar ki😉😉🔥🔥
Domin samun wannan Kaya masu sauki ku tuntubi wannan number din
+234 809 699 9490
Bissalam❤️❤️
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
You should read "Aasmaa" on #wattpad #romance
https://www.wattpad.com/story/329112037?utm_source=ios&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_writing&wp_page=create&wp_uname=DijahAM&wp_originator=V1PLaustqUbJzsXd6Subht8nHXyopa29268W8RAoajngqkxEg2myYkKSL8%2BgemhwRtCBFS0idZMmpBlNdLrJFDkBvLIngq8aYPr%2FYKDw7NXYIN%2BZSJnKcMsdvHLZJFHj
🥀🥀🥀🥀🥀
Aasmaa
🥀🥀🥀🥀🥀
Written by
DijahAM
Free book neh 🥰
Page 20
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Yusrah da Abdallah amarci suke ci sosai hankali kwance, yadda Yusrah tayi tunanin zata samu Abdallah ba haka ta same sa ba don ta dauka bai iya wani soyayya ba amma kuma sai gashi yadda yake tattalin ta wani lokacin har hawaye take yi in ta shiga daki.
Duk da ba wai hira yake mata sosai ba don miskilancin sa yana nan amma ita in tana masa yana bata attention dinsa ya saurare ta, kuma a ynxu tana ganin murmushin sa sosai har ma da dariya wani lokacin bama in yana tsokanar ta a ozar room.
Tana iya bakin kokarin ta taga yana samun gamsuwa da ita a ozar room tun da ta fahimci shi mutum ne mai yawan bukata kullum ne dai sai anja zuwaira ba fashi.
Cikin wata ukun nan daga shi har ita sunyi wani fresh sun kara kiba abinsu kana kallon su dai kaga sabbin auren da suke zaune cikin nutsuwa.
Abdallah kuwa shi kadai yasan irin azabtuwar da yake yi don kawai ya yakice tunanin ta a ran sa ya man ta da ita amma kamar wacce take masa asiri kullum tunanin ta yake duk abinda yake ita ce a makale a ran sa yana bakin kokarin sa na ganin wannan sabuwar halayyar tasa bata shafi zaman sa da Yusrah ba.
Yana girmama Yusrah sosai sbd yadda yake kula da dukkan lamarin sa, a ynxu kuwa in yace baya son Yusrah ma ai yayi karya ta riga ta gama samun wani guri a zuciyar sa ta zauna, yana alfahari da ita sosai kuma yana godiya ga Allah daya sa ya ta zama matar sa.
******
Yau hutun karshen wata nake ina zaune Ina kwaba mana flour zanyi mana wainar fulawa Kash ya shigo ko sallama bai yi ba.
Da sauri na daga na kalle sa gaba na yana faduwa, ganin mugun kallon da yake min yasa ni saurin sunkuyar da kai kasa cikin rawar baki nace “Kawu Ina wuni”.
Yatsina Fuska yayi yace “rike gaisuwar ki bana bukata”.
Kallon Umma yai wacce tun da y shigo kallo daya ta masa ta dauke Kai tana tabe baki, zuwan sa tasan mu ba alkhairi bane a rayuwar su duk lokacin daya zo to fa da wani tashin hankalin yake zuwa, yadda ta karye ya sani ba wai bai sani ba tun da dan da yazo ya duba ta amma shi ko Kira bai yi ba kuma matar sa taba zo ba, bata damu ba dama ita Umar ne ma yayi ta kunkuni shima kuma a take a gurin ta taka masa burki maganar ta wuce.
Hade fuska kawu yayi yace “zuwa nayi na fada muku ku fara shirin auren da wannan tsohuwar guzumar, yau an zo an kawo kudin auren Binta(Autar sa ce shekarun ta goma sha bakwai)kuma basa son auren ya dau lokaci wata daya da sati biyu nasa don haka na riga na gama magana auren ta da Asma’u zan hada dama su biyu ne kadai mata da suka rage min na aurar don haka tare zan hada ayi bikin nasu na huta da kawo min tsegumin cewa anan ganin wacce banxar tana yawo”.
Mai da duban sa kan Aasmaa yayi wacce ta rike ludayin hannun ta gam ta rintse ido, a dake yace “na baki sati daya ki kawo min wanda kike son aura in sati ya wuce na rantse da girman Allah kudin Alh Inuwa zan karba da shi za’a yi auren kuma kinji dai yadda na rantse miki ko, to ko kina so ko bakya so sai kin aure sa in har ni ne nan madaurin auren ki”.
Daga haka ya juya ya fice daga gidan yana baxa babbar rigar sa don ma kar su kawo masa raini, a iya sanin sa Aasmaa din bata da saurayi sai ko Alh Inuwa don haka ya shirya tsaf don ya kona musu rai daga ita har uwar tata ya aura mata Alh Inuwa.
Daga ni har Umma din shiru mukai cike da tashin hankali, ni dai na hanga ban gano mafita ba Sadam baxan iya auren sa ba ko dan halayen sa shi kuwa Kabeer dama baya lissafi sai kuwa Alh Inuwa din shi Alh Inuwa bashi da makusa kawai dai shekarun sa ne uwar gidan sa Kawar Umma ce a da kafin Alh Inuwa ya fara neman aure na ta daina shiga harkar Umma, yana da yara da suka girme ni ma don a shekarar data wuce na ya aurar da jikokin sa mata har biyu, Ynxu in na aure sa a maganar shinfida anya baxan cuci kai na ba.
Ita kuwa Umma tunanin yadda zata bullo wa lamarin take, Kawu ta san sa mutum ne mai mafisar tsiya baya jin maganar kowa ta taba hada sa da Liman akan yadda yaso yayi wa Aasmaa din auren karfa karfa da yadda ya takura mata.
Rashin kunya da yayi wa Liman yasa bata kara sa Liman a lamarin su ba ko dan ya tsira da mutuncin sa.
Kallo na tayi yadda na sunkuyar da kai kasa Ina kwaba flour din ba karamin tausayi ta bata ba, don haka ta mike ta isa gare ta.
Sosai Umma tayi mun nasiha akan na dage da addu’a komai yayi farko zai yi karshe.
Tun da Kawu yazo mana da wannan maganar na rasa nutsuwa ta, na rame sosai a cikin kwana 6 na kara baki don bani da nutsuwar kula da jikina, wanka kawai nake na shirya na fita aiki, a gurin aikin ne kadai nake dan samun nutsuwa.
Su Umma ma dasu Yaya duka hankalin su a tashe yake ba Wanda yake son aure na da Alhaji Inuwa amma ya zamu yi, da Umma taje gurin Kanin ta da maganar cewa yayi muyi ta addu’a kawai don shi kan sa yasha zuwa gurin Kawu din yana wulakanta sa.
Da Umma tasa masa kuka ne yace mata zai je gurin Kawun ya basa hakuri amma da yaje ma karshe da bacin rai ya dawo sbd munanan maganganun da Kawun ya fada masa har ce masa yayi wai ko sune suke amfani da Aasmaa din shiyasa basa son tayi aure, wannan maganar ta kara daga mana hankali matuka.
Ynxu haka ma tunanin cewa gobe ne ranar da Kawu ya bani ta karshe yasa hankali na tashi sosai, Ina zaune a bayan kitchen ni kadai da waya a hannu na tunani nake na Kira Sadam na fada masa cewa na amince zan aure sa ko kuwa..
DijahAM
09066728387
Salamu alaikum💃💃💃💃
Kuna ina mata masu daraja wadan da suke son su gigita Oga a tsotse masa man kai🥵🥵🥵🥵
Ga dama ta samu ku garzayo gurin Innar Nawaz domin ta tsuma amarya da uwar gida, sai dai Kiji ana gidan dadi na na baki kyaurar Nigeria gaba dayan ta😎😎😜.
Muna siyar da tsumin tabajeee🥵🥵🥵, Zumar kiba kiyi bulbul gwanin sha’awa ko Ina ya cicciko ki dinga juyi kina rausaya ana tana hankalin mai house😎💃💃
Muna gumba Kala Kala da gari wanda ake sha da madara ko nono, da akwai ragumi da akala daga Jin sunan kun san cewa ba’a magana kawai a ozar room🥵🔥🔥🔥🔥
Bafa anan muka tsaya ba muna da dan matsi, wato gangariya ne ko hannun ki baxai shiga ba sbd yadda zaki matse kina kamo Oga😉😉.
Kun san ita mace yar kamshi ce, a ko yaushe mu an san mu sa tsafta da kamshi, muna siyar da turare Kala Kala masu kamshi da dadi wanda zasu kwantar da hankalin Oga ya dinga manne miki yana lalubar ki😉😉🔥🔥
Domin samun wannan Kaya masu sauki ku tuntubi wannan number din
+234 809 699 9490
Bissalam❤️❤️
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
You should read "Aasmaa" on #wattpad #romance
https://www.wattpad.com/story/329112037?utm_source=ios&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_writing&wp_page=create&wp_uname=DijahAM&wp_originator=V1PLaustqUbJzsXd6Subht8nHXyopa29268W8RAoajngqkxEg2myYkKSL8%2BgemhwRtCBFS0idZMmpBlNdLrJFDkBvLIngq8aYPr%2FYKDw7NXYIN%2BZSJnKcMsdvHLZJFHj
🥀🥀🥀🥀🥀
Aasmaa
🥀🥀🥀🥀🥀
Written by
DijahAM
Free book neh 🥰
Page 21
BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM
Tako wa yake a hankali don ya wanke hannun sa da zobo ya bata, gware suka yi da wani da alama shigowa restaurant din yayi ya shiga zobon kuma ya fara sha a ciki shine ya fito da shi a hannu ya zuba masa yana danna waya bai kula ba.
Tsaki ya kara ja a hankali, tun da yayi aure bai kara zuwa restaurant din ba sai yau da tunanin ta ya addabe sa shi ne ya ce dai bara yazo ko bai ganta ba yaci shawarmar ta.
Bayan inda aka nuna masa cewa da akwai ruwa ya nufa a nutse, yana zira kan sa a lungun idon sa ya sauka akan ta tana zaune akan farar kujera hannun ta rike da waya tana kuka.
Gabansa yaji ya buga da karfi dan kara daga kafa yayi har ya isa kusa da ita bata san ya zo ba sbd yadda tayi nisa a tunani.
Kamar a mafarki naji muryar sa muryar mutumin da shi kadai ne yake kira na da wannan sunan yace “Husnaa”
D’ago wa nayi da sauri na kalle sa yana tsaye ya zuba hannayen sa cikin aljihun wandon sa yana kallona, da sauri nasa hannu na goge hawayen amma Ina wasu ne suke zubo wa da zafin su, kyale su nayi kawai su zuba tun da ko na goge sai sun kara zubowar.
Lumshe idon sa yayi har cikin ran sa yake jin zafin hawayen nata, a hankali ya janyo kujerar dake gefenta ya zauna ya fito da wayar sa yana dannawa.
Mun dauki tsawon lokaci a haka ba wanda ya sake wa kowa magana, ganin dai baza ta daina kukan ba yasa shi mayar da wayar aljihun sa ya zuba mata sexy eyes dinsa.
Cikin husky voice yace “Husnaaa…”
Yadda yaja sunan dole na d’ago na saka idona a cikin nasa, kalar duban da yake min ne yasa naji wani rauni wanda nake ta kokarin boyewa yana taso wa kawai nasa hannu na rufe fuska na fashe kuka.
Cikin kuka nace “ kawai sbd anga mahaifina baya raye sai a daura min tsana, auren nan da ban yi lokaci nane bai yi ba ni ma ai ba’a san rai na nake zaune har wannan lokacin ban yi aure ba”.
Kallon ta yake yana sauke ajiyar zuciya, ya dauka wani babban abu ne ya faru shiyasa yaji ya kasa nutsuwa har sai da ya zauna a gurin.
A nutse yace “waye ya takura miki Husnaa”.
Cikin sheshekar kuka nace “Kawu ne yace ya bani sati daya na fitar da miji don aure zai yi min nan da sati 5 gashi kuma ni bana kula kowa yace in ban fito da miji ba zai aura min Alh Inuwa don Allah taya za’a aura min tsohon nan wallahi ya tsufa ba abinda zai iya min kawai zaman hakuri zan yi in kuma na kasa hakura fa”.
Dan ware ido Abdallah yai yana kallon ta yana sakin wani shegen murmushin da shi kadai yasan abinda yake nufi.
Cikin kuka na ceh “kawai sbd ban yi aure ba shikenan sai a dinga min kallon mara kamun kai karuwa, ynxu ya zan yi da rayuwa ta dama su biyu ne sai Sadam”.
Wani irin bugawa kirjin Abdallah yayi jin ta ambaci Sadam, bai san lokacin da yace “dama kuma tare da Sadam ne”.
Daga masa kai nayi hawaye yana zubo min nace “baxan iya auren sa ba amma sbd tsauraran ra’ayin sa, sai kuwa Kabeer dama shi bana sa shi a lissafi Mijin aminiya tace a da don ynxu mun rabu tun da taji Mijin nata yana so na”.
Gyara zama Abdallah yayi yace “ynxu dai shi Kawun yace nan da 5 weeks zai miki aure in baki fito da shi tsohon can in baki fito da miji ba right”.
Daga kai nayi Ina lumshe ido wasu hawayen suna zubo min, nace “eh haka yace ya bani 1week na fito da miji in ba haka ba zai karbi kudin Alh Inuwa gashi gobe ne cikar sati dayan ban san yadda zan yi ba, kawai Ina tunanin zan fada wa Sadam y turo din kawai tun da kaga gwanda na aure sa da na auri Alh Inuwa ko?”.
Hankali kwance Abdallah yace “Ina da shawara da kuma yadda za’a yi”
Da sauri na d’ago na kalle sa Ina goge hawayena nace “plz fada min meye mafita duk kai na ya toshe Allah”.
Gyara zaman sa yayi yana kallon ta cikin ido yace “ki aure ni kawai.”
Da sauri na shiga jefa masa wani banxan kallon daya sa murmushi subuce masa bai shirya ba.
Juyar da kai yayi yana kokarin hana kan sa murmushi yace “kin ga dukkan su baki son auren su, kuma ni ba wai zan aure ki bane don Ina son ki ko nayi zaman aure da ke ba”.
Girgiza kai yayi yace 0sam kawai zan aure ki ne don kada Kawun ki yayi miki auren da bakya so, kin ga in muka yi auren bayan kamar shekara sai na sake ki ki koma gida a lokacin Kawun ki bai isa ya miki auren dole ba sbd ke bazawara ce kina da damar da zaki zabin Mijin auren ki”.
Shiru nayi Ina kallon sa Ina tunani, duk abinda ya fada haka ne amma kuma in naje yaki saki na fa, kuma kawai sai mutane suga an aura min wannan yaron gashi fa bai dade da aure ba.
Ajiyar zuciya na sauke nace “kawai to sai na aure ka meye ma zai tabbatar min da cewa zaka sake ni nan da shekara daya”.
Baya yayi yana tabe baki yace “kin san bana son ki kuma ke ma ai bakya sona to akan meye zamu zauna tare muna cutar juna”.
Gyada kai nayi nace “toh Matar ka fa kaga baka dade da aure ba kuma ace ka sake wani nan da 5 weeks”.
Sai da gabansa ya fadi data ambaci matar sa, shi Wallahi ya ma manta da yana da wata Matar a gida burin sa kawai ta amince masa shikenan.
Shafa gemun sa yayi yace “zan fahimtar da ita kuma zata fahimta in sha Allah, ai ko gurin Abban da zanje ce masa zanyi kawun ki ne yace in ban fito ba zai aurar dake ga wani”.
Shiru nayi Ina tunanin mafita duk inda na juya na juya akan shi kawai mafitar take kaga in ya sake ni sai naje nayi aure na daga baya in Allah ya kawo min miji dai dai da ni.
Daga kai nayi Ina hade rai nace “na yadda amma fa ba haka yake nufin cewa zaka rai na niba kasan dai na girme ka koh”.
Gyada kai kawai yayi yace “kuma kar ki fada wa kowa ni ma baxan fada wa kowa ba ya zama sirri a tsakanin mu, kin ga in har kika fada wa wani zasu san yadda zasu yi su hana mu rabuwa”.
Bai kyale ta ba dai da ya tabbatar ta gamsu iya gamsuwa sannan ya karbi numbern wayar ta.
Jiran ta yayi har sai da ta gama abinda zata yi sannan ta shiga motar suka tafi gida don a yau suke son ya je gidan Kawu…..
Yawan comment yawan typing💃
DijahAM
09066728387
Salamu alaikum💃💃💃💃
Kuna ina mata masu daraja wadan da suke son su gigita Oga a tsotse masa man kai🥵🥵🥵🥵
Ga dama ta samu ku garzayo gurin Innar Nawaz domin ta tsuma amarya da uwar gida, sai dai Kiji ana gidan dadi na na baki kyaurar Nigeria gaba dayan ta😎😎😜.
Muna siyar da tsumin tabajeee🥵🥵🥵, Zumar kiba kiyi bulbul gwanin sha’awa ko Ina ya cicciko ki dinga juyi kina rausaya ana tana hankalin mai house😎💃💃
Muna gumba Kala Kala da gari wanda ake sha da madara ko nono, da akwai ragumi da akala daga Jin sunan kun san cewa ba’a magana kawai a ozar room🥵🔥🔥🔥🔥
Bafa anan muka tsaya ba muna da dan matsi, wato gangariya ne ko hannun ki baxai shiga ba sbd yadda zaki matse kina kamo Oga😉😉.
Kun san ita mace yar kamshi ce, a ko yaushe mu an san mu sa tsafta da kamshi, muna siyar da turare Kala Kala masu kamshi da dadi wanda zasu kwantar da hankalin Oga ya dinga manne miki yana lalubar ki😉😉🔥🔥
Domin samun wannan Kaya masu sauki ku tuntubi wannan number din
+234 809 699 9490
Bissalam❤️❤️
*SANARWA SANARWA*💃💃💃💃
*ME TAKEN NA AMARYA HUTAA$$*
*MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU CEWA MUNA BADA HAYAR KAYAN AMARYA(WEDDING GOWN), KAYAN BRIDAL SHOWER, KAYAN BIRTHDAY PARTY, KAYAN FITAR SUNA, SANNAN MUNA BADA HEAD AND SHOULDER, MUNA DA POSS, MUNA ALKYABBAR KAI AMARYA KO TARON WALIMAR SAUKA, MUNA DA KAYAN FULANI FARARE NA YARA DANA MANYA MUNA DA NA AMARYA BLUE BLACK, SANNAN MUNA GYARAN JIKIN AMARYA DA UWARGIDA CIKIN KWANA UKU CAKAL ZAKIGA KIN KOMA TAURARUWA MAI WALWALI. MUNAYIN TURARUKAN WUTA DA HUMRA DA KOLACCAR, KOWANNE KALA KIKE BUKATA AKWAI CIKIN FARASHI MAI SAUKI.*
*LOCATION KANO*
08062073990
You should read "Aasmaa"