Showing 9001 words to 12000 words out of 66141 words

Chapter 4 - Auren Soja Book Complete Hausa Novels by Feenerh..txt

Feenerh   

17 Jan 2025

18535

bayani itama ta shirya"_








_niba mai yimin gyaran komai " to Mara kunya zamu gani, haka suka wuni agidan har yamma kanin mijin Aunty kareema yashigo cikin falon nasu dauke da yaronta da yaje dashi gidan su_




_tunda ya shigo idonshi ke kan Husnah gaba daya ta tafi da imaninshi dama sun gama shirya wa suka mike Aunty zamu tafi tace tana zuwa, tabasu sabulai da su mayuka sukaiwa su Inna sukuma tabasu kayan make up sukayi ta godiya har da Fatima tace " Ismail don Allah ka saukemin su agidan mu'_






_yamike zunbur tareda cewa "bada muwa kumu je sai kallonta yakeyi itakuwa tawani daure fuska Koda suka fita Zainab da Fatima suka yi saurin shiga baya dole batada zabi ta shiga gaban motar_








_tunda suka dauki hanya su Zainab keta zabga zance ita da Fatima itakam tayi tsit har suka isa unguwar ta su Alokacin jama ar na nan dankam a wajen,_




_kamal dama tun da suka fita ya kasa zuwa ko ina sai kallon hanya yakeyi gaba daya ranshi ya gama baci sai kawai yaga mota na tsaya wa dan nesa dasu don Fatima tace A sauketa a kofar gidan su suma sukace anan zasu sauka,_






_" mungode cewar Husnah da har ta bude mota zata fita suma sun fita suna godiya yace " jimana y'an mata' Husnah dake kokarin fice warta ta runtse ido aranta tace nasan a Rina'_






_"don Allah kibani number wayar ki mana inaso muyi magana idan bada muwa " aa bawata damuwa kawai wayarce ban ma da ita harzata fita ta hango fuskar kamal kamar hadari tadan kara juyowa_






_"munfa gode Allah yabiya yace bakomai yiwa Kaine' sai mun kuma haduwa koda tafitan saida takara tsaya wa ta window ka gaida gida cikin fara'a,_






_shima mamaki yakeyi Meya canja ta yanzu yanzu bayan tun lokacinda ya ganta fuskarta a hade" why the sudden change?ya daga Kafada kobanza nasamu hadaddiyar baby"_






_Zainab harta fito daga cikin gidan su Fatima tace mu tafi ko "zaki hadu da ya kamal kinga fuskar shi kuwa,wama ya aikeki sauraren Ismail, " ra ayina ya aikeni ,"_






_taja bakinta ta tsuke don ita batada fitina suna kaiwa wurin su tayi saurin shigewa dama tunda yaga zuwansu ya shige zauren gidan, suna shiga yatare hanyar " ina kuka tsaya ?_






_ita kanta datake takama da tsiwa ta tsorata dashi bare kuma Zainab " kunake tanbaya? Ina kuka fito wane katono kuka shigo motarshi ?" Wallahi yaya kanin mijin Aunty kareema ne_






_"ki wuce ciki da Sauri Zainab ta wuce zata bita yace " bada keba ki tsaya "tasan da ita yake tayi burus zata shige ya fisgota tareda dawo da ita_




_what do you tink of your self? me wannan gayen yake fada miki ? Cikin rashin tsoro tace " sona yakeyi ' saida ya runtse idanunshi yadaga hannu kamar zai kaimata duka ya naushi iska_






_"what is your Answer to him? " that I love him too yawani irin juyowa saboda Tabashi amsa kai tsaye she don't even care how he is going to feel,_






_cikin minti biyu idanun shi sunkada sunyi wani irin ja cewa kawai yayi "go' yafada yana fitarda numfashi, ita kuwa taji dadin y'anda tabata mai rai kuma yanzu tafara baimaga komai ba"_






_dakyar ya saita natsuwa r shi yafito masallaci kawai ya nufa saboda ankira magrib koda aka idar shibai fitoba tsaya wa yayi cikin masallacin har zuwa isha shi kadai yasan me yakeji acikin zuciyar shi,_








_bayan isha Baba Alhaji yakuma tarasu shida Samir akan zancen inda za a ajiye musu matansu,_






_"nasan yanayin aikunku yanzu da wuya kudawo nan kusa kila sai bikin yazo gab, Samir yace baba ni inada gida Anan cikin barikin dake jaji kuma anan unit dina yake, ina ganin can din za akaita kawai,_








_"to shi kenan kai kuma kamalu ya za ayi kaida ke Lego's? ya gyara zama " Baba dama naso idan mungama course din da zamuyi sai mu tafi Lego's din nida ita"_






_"Alhamdulillah saiku fara shirye shirye zuwa nan da sati hudu. Suka dukar dakai "mungode Baba Allah yakara girma da lafiya"_








*washe gari*


_Samir yakira Zainab yabata wayoyi guda biyu itada Husnah Acikin kwalayen su aiko tana shiga cikin gidan tasa ihun murna sai dakin Inna ta mikawa Husnah dayar" waye ya bamu wannan wayar?_






_"ya Samir ne tace " OK tnks suka fito da wayoyin Samsung galaxy note 7 Husnah tasa ihu sister kintuna irin wayar nan ce nake nuna miki a pz ranar nan har kike cewa uban wa zai iya siyamin,_










_"kidai duba dakyau wannan fa anrubuta dubu hamsin ajikinta "eh wallahi itace sai ihu sukeyi maha kurci mawadaci gashi farkon wayar su sun samu mai tsada haka suka nunama iyayen su suka sa Albarka,_








_daba sunada numbobin kawayensu arubuce sai kiransu sukeyi suna fada musu sunyi waya suma,_






_kamal har ya wuce bai kuma y'arda sun haduba donta batamai rai fiyeda tunani, bayan kwana biyu Aunty kareema tazo hargida taroki Baba cewar tanaso ta tafi da kannen ta zatayi musu gyaran Amare_








_Yaji dadi kuma yabata damar tafiya dasu Inna Habi tace itadai ba a. Kyauta mata ba duk tsawon shekaru basu taba barinta ba sai yau, Inna Amarya tace suda zasubar gidan ma gaba daya yaya yake nan?_








_yanzu y'an matan ta tafiya zasuyi subarta duk jikinta yayi sanyi kareema tace " Inna kinfison su dani ko don nikoda nayi Aure baki wani damuba Amma su yanzu aronsuma dakyar kika bani,_








_"kareema lokacin Ku murja na nan Amma su gaba daya za adebemin su, Husnah ta rungumeta "Inna ta ba inda zanje inbarki muna nan atare Inna Amarya tace kudaije gidan Auren tare shi yafi_




_Zainab tace " nidama banbanci ake nunamin anan gidan don haka gwara ma intafi " to Mara kunya,_






_Agurguje dai komai na tafiya yadda yakamata sungama shirya komai har akwatunan su saiti biyu kowacce kayane masu balain kyau da tsada komai yaji masha Allah_


_Wata mata Samir yasamu tahadomusu komai gefen bra tace kawai yakira Amaren yatanbayesu aiko bayan kiran Zainab yace gimbiya size nawane kuke sawa? tace mene? Kai tsaye yace " bra'_








_ido waje Tacire wayar daga kunnenta ta kashe ta ajiye agefe dama duk suna tareda su Husnah anayimusu gyaran jiki tace "lafiya kike zaro ido? tace" ya Samir ne wai infadamai size nawane muke sawa "to shine me nidai kinsan 37 ne takalmina kema kuma haka tace ke banza breziya yake nufi,_






_itama ido waje tace y'an iskane sojojin nan wallahi ina ruwan su da wannan maiyimusu dilka me zatayi inba dariya ba takira Aunty kareema tace wallahi kinada aiki sosai agaban ki ta yimata bayani tace yara kamar yan kyauye bani wayar_






_Ita. Ta yimai bayanin komai yace mungode kareema ki dan gyara mana Amaren mu dakyau Bari ma inhada tukuici atake yamata transfer na dubu Dari yace saima sun hadu_






_gefen gida kamal yasaki kudi komai antanada tunda ga kan abinci har zuwa kayan dakin Zainab don yafada ma Baba komai Akwai agidan shi shima samir agidan su ne za a. Saka na Zainab'_






_don duk wani SOJA bayason A kwashi kaya daga gidan Ku akaimai saidai su suyi kayan su_






_su Husnah sunyi wani irin kyau saboda gyaran da suka sha gaji wani hadi datayi musu sukesha komai nasu yakara cikowa musamman Husnah da kirjin kamar yafaso Riga_






_Fatima kanta saida tayita sanyin hadu war su " gaskiya Aunty tayi kokari sojoji zasu dibi angara tafada cikin tsokana "Husnah kinga kirjinki kamar anyi pompin din su?_








_Zainab tace ya kamal zai more, cikin jin haushi tace " duk wani maye saidai yakalle su cikin hijabi duk matarshi kuwa.......โœ






*wai hakane fan's? nidai baruwana zamu gani muje*


*nidince dai Taku har kullum maman Ammar marubuciyar HARAMTACCIYAR SOYAYYA*




07062906225
_comment_๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒผ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ
*AURAN SOJA*๐Ÿ‘จโ€โœˆ
_patients love & sacrifice_




โœ
Golden pen writers Association.




โ„we are bearers of Sooo golden a pen we write assiduously percieven no pain so magical our creative golden pen be hold our words A product of our pen savour our words for it will couse you no painโ„


https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/




*Welcoming to the next level fans Zinariya wannan nakine Alherin Allah yakai miki a duk inda kike. Page din sai yanda kikayi dashi ina Alfahari dake*




11&12


_kamal sun shirya tafiya washe gari suna zaune da samir yace " Don' yakamata Ku gana da yarin yar nan tun kafin A daura Auren ko._




_Ajiyar zuciya ya sauke " Samir kana ganin zan iya yimata magana ne? Yana maganar kamar bayaso, kasan sunada raini ne yaran kar taga kamar wai nadamu da ita ne._






_"kadamu da ita mana, da baka damuba da baka dakko ta jiya Awurin biki ba kuma nasan saboda kishinta da kake yine yasa hakan,_






_kallonshi yayi irin kallon bakada hankali " Samir remember she is my sister I must protect her no matter what, ya kwashe da dariya " ita kadai ce sister dinka? Me yasa kabar Zainab ka dakko ta ita?_




_"look Don nasanka tun muna yara nasan Abinda kakeso I no your hidden secret kana tunanin bansan meke faruwa ba ne? Ya kalleshi yace "u don't no anything,_






_" haka kace OK ni bari infada maka Abinda yake raina,"I love Husnah" yawani irin juyo wa "what? Matar taw.... Saikuma yayi shiru Samir ya kwashe da dariya sannan yace_






_" to be sincere I love Husnah. ya wani hade girar sama data kasa " not any more, tun lokacin Dana fahimce ka nakuma ga secret dinka a diary na cireta A zuciyata_






_"kamal koda ace ni nafara son Husnah zan iya hakura da ita inbar maka saboda nasan saboda ita ka kasa yin Aure duk tsawon rayuwar nan,_




_"nikuma na tsaya biye maka but am still happy saboda nima nayi sa ar mata and I promise you zankula da ita kamar raina ko ba komai kunfito ciki daya don haka Dole inso jininka_




_yayi Ajiyar zuciya "tank you frnd, cikin sanyin jiki, Yacigaba da cewa " yanzu inkirata ne Kuyi magana? " no. " but why? " bcos she doesn't love me impact she hate me,_






_"cikin wata irin murya mai ban tausayi, shi kan shi Samir he feels bad yasan Abokinshi yana bukatar kulawar ta don yayi dakon so shekara da shekaru shi kadai batareda yafada ma kowaba'_






_"zankirata inji ra ayinta kafin mu tafi' suna cikin maganar suka fito tareda Zainab dama suna zaune ne a kofar gidan nasu yau ba fadawan kuma Abokanshi su sunwuce Kaduna,_




_har su odilin shi duk suntafi kafin yazo Samir na ganin su yamike don sun bala in burgeshi cikin wata blue atanfa Riga da sket hijab dinsu tree quarter sunfito sunyi bala in kyau kamar wasu taurari_




_shi kanshi ogan yakasa daurewa kallonta yakeyi, ita kuwa tunda tafito ta gansu ta daure fuska kamar Anyi mata mutuwa Samir ya matsa kusa da su " gimbiya ta ina zuwa da safen nan ne ?_






_"zamuje tudun wada gidan Aunty kareema' tafada cikin fara a tareda kuma kunya Husnah kuwa ko gaisuwar ma basu samu ba tawani dauke kai zata wuce"_




_"haba Amaryar mu irin wannan dauke kai? Da girman kujerar ki uwar gidan colonel kamal Ibrahim, ji tayi kamar ta tsala ihu batasan lokacin da tawani zabgawa Samir din harara ba"_






_daga nesa yana ganin ta saida yaji wani iri har cikin ranshi "bari inkai Ku ko, Samir yafada, sanin Husnah bazata yarda ba yasa tace mungode ya Samir zamu biya nan gidan su Fatima ne mutafi tare,_






_" OK karku hau mashin to yaciro rafar yan Dari biyu yamika mata Ku hau napep da wannan ta sunne kanta Aa ya samir inna ta bamu na mota ai"_




_ya karbi yar karamar Jakarta ya bude ya saka mata yace banson musu kuje kawai tayi godiya tawuce saboda Husnah harta shige gidan su Fatima_






_yana dawowa kusa da Kamal yace "kaga irin rainin ko? " Hmm zata daina Kaine zaka saukar da kanka komai zai daidaita'_






_" zata raina ni kawai idan taso ayi zaman lafiya za ayi idan kuma taki ita zataji jiki, kar ayi haka Don karamar yarinyace fa yanzu suke eighteen_








_" sai kuma ta raina ni? Karshen raini kuda zakuyi Aure har gadon baccin ka saita gani girman naka ma ai nata ne yace " Allah ya kiyaye ya zatayi dani?_








_" y'an da kowace mace keyi da mijinta kabar raina Allura karfe ce" yace " mubar zancen kawai"_






_sun isa gidan Aunty Kareema tace " aini nasan badon Inna ta aiko kuba bazuwa zakuyi ba bilal ma da yake namiji yafiku ziyarar y'an uwa suka fara dariya tace " kaga Amaren nan da sati hudu. Ai tuni Husnah ta Bata rai"_




_"waike dama da gaske kikeyi bakyason Auren? " "Husnah meye illar yayan mu Allah yabaki miji na kyace raini Amma kinason kiyima kanki bakin ciki ga yar uwarki ta karbi nata hannu bibbiyu Allah ya shirye ki_






_"dama naso inzo gobe don haka bazan zoba sai zuwa jibi idan na gama hado muku kayan gyaran jiki don gyaraku zanyi tsab zankira murja ma inyimata bayani itama ta shirya"_








_niba mai yimin gyaran komai " to Mara kunya zamu gani, haka suka wuni agidan har yamma kanin mijin Aunty kareema yashigo cikin falon nasu dauke da yaronta da yaje dashi gidan su_




_tunda ya shigo idonshi ke kan Husnah gaba daya ta tafi da imaninshi dama sun gama shirya wa suka mike Aunty zamu tafi tace tana zuwa, tabasu sabulai da su mayuka sukaiwa su Inna sukuma tabasu kayan make up sukayi ta godiya har da Fatima tace " Ismail don Allah ka saukemin su agidan mu'_






_yamike zunbur tareda cewa "bada muwa kumu je sai kallonta yakeyi itakuwa tawani daure fuska Koda suka fita Zainab da Fatima suka yi saurin shiga baya dole batada zabi ta shiga gaban motar_








_tunda suka dauki hanya su Zainab keta zabga zance ita da Fatima itakam tayi tsit har suka isa unguwar ta su Alokacin jama ar na nan dankam a wajen,_




_kamal dama tun da suka fita ya kasa zuwa ko ina sai kallon hanya yakeyi gaba daya ranshi ya gama baci sai kawai yaga mota na tsaya wa dan nesa dasu don Fatima tace A sauketa a kofar gidan su suma sukace anan zasu sauka,_






_" mungode cewar Husnah da har ta bude mota zata fita suma sun fita suna godiya yace " jimana y'an mata' Husnah dake kokarin fice warta ta runtse ido aranta tace nasan a Rina'_






_"don Allah kibani number wayar ki mana inaso muyi magana idan bada muwa " aa bawata damuwa kawai wayarce ban ma da ita harzata fita ta hango fuskar kamal kamar hadari tadan kara juyowa_






_"munfa gode Allah yabiya yace bakomai yiwa Kaine' sai mun kuma haduwa koda tafitan saida takara tsaya wa ta window ka gaida gida cikin fara'a,_






_shima mamaki yakeyi Meya canja ta yanzu yanzu bayan tun lokacinda ya ganta fuskarta a hade" why the sudden change?ya daga Kafada kobanza nasamu hadaddiyar baby"_






_Zainab harta fito daga cikin gidan su Fatima tace mu tafi ko "zaki hadu da ya kamal kinga fuskar shi kuwa,wama ya aikeki sauraren Ismail, " ra ayina ya aikeni ,"_






_taja bakinta ta tsuke don ita batada fitina suna kaiwa wurin su tayi saurin shigewa dama tunda yaga zuwansu ya shige zauren gidan, suna shiga yatare hanyar " ina kuka tsaya ?_






_ita kanta datake takama da tsiwa ta tsorata dashi bare kuma Zainab " kunake tanbaya? Ina kuka fito wane katono kuka shigo motarshi ?" Wallahi yaya kanin mijin Aunty kareema ne_






_"ki wuce ciki da Sauri Zainab ta wuce zata bita yace " bada keba ki tsaya "tasan da ita yake tayi burus zata shige ya fisgota tareda dawo da ita_




_what do you tink of your self? me wannan gayen yake fada miki ? Cikin rashin tsoro tace " sona yakeyi ' saida ya runtse idanunshi yadaga hannu kamar zai kaimata duka ya naushi iska_






_"what is your Answer to him? " that I love him too yawani irin juyowa saboda Tabashi amsa kai tsaye she don't even care how he is going to feel,_






_cikin minti biyu idanun shi sunkada sunyi wani irin ja cewa kawai yayi "go' yafada yana fitarda numfashi, ita kuwa taji dadin y'anda tabata mai rai kuma yanzu tafara baimaga komai ba"_






_dakyar ya saita natsuwa r shi yafito masallaci kawai ya nufa saboda ankira magrib koda aka idar shibai fitoba tsaya wa yayi cikin masallacin har zuwa isha shi kadai yasan me yakeji acikin zuciyar shi,_








_bayan isha Baba Alhaji yakuma tarasu shida Samir akan zancen inda za a ajiye musu matansu,_






_"nasan yanayin aikunku yanzu da wuya kudawo nan kusa kila sai bikin yazo gab, Samir yace baba ni inada gida Anan cikin barikin dake jaji kuma anan unit dina yake, ina ganin can din za akaita kawai,_








_"to shi kenan kai kuma kamalu ya za ayi kaida ke Lego's? ya gyara zama " Baba dama naso idan mungama course din da zamuyi sai mu tafi Lego's din nida ita"_






_"Alhamdulillah saiku fara shirye shirye zuwa nan da sati hudu. Suka dukar dakai "mungode Baba Allah yakara girma da lafiya"_








*washe gari*


_Samir yakira Zainab yabata wayoyi guda biyu itada Husnah Acikin kwalayen su aiko tana shiga cikin gidan tasa ihun murna sai dakin Inna ta mikawa Husnah dayar" waye ya bamu wannan wayar?_






_"ya Samir ne tace " OK tnks suka fito da wayoyin Samsung galaxy note 7 Husnah tasa ihu sister kintuna irin wayar nan ce nake nuna miki a pz ranar nan har kike cewa uban wa zai iya siyamin,_










_"kidai duba dakyau wannan fa anrubuta dubu hamsin ajikinta "eh wallahi itace sai ihu sukeyi maha kurci mawadaci gashi farkon wayar su sun samu mai tsada haka suka nunama iyayen su suka sa Albarka,_








_daba sunada numbobin kawayensu arubuce sai kiransu sukeyi suna fada musu sunyi waya suma,_






_kamal har ya wuce bai kuma y'arda sun haduba donta batamai rai fiyeda tunani, bayan kwana biyu Aunty kareema tazo hargida taroki Baba cewar tanaso ta tafi da kannen ta zatayi musu gyaran Amare_








_Yaji dadi kuma yabata damar tafiya dasu Inna Habi tace itadai ba a. Kyauta mata ba duk tsawon shekaru basu taba barinta ba sai yau, Inna Amarya tace suda zasubar gidan ma gaba daya yaya yake nan?_








_yanzu y'an matan ta tafiya zasuyi subarta duk jikinta yayi sanyi kareema tace " Inna kinfison su dani ko don nikoda nayi Aure baki wani damuba Amma su yanzu aronsuma dakyar kika bani,_








_"kareema lokacin Ku murja na nan Amma su gaba daya za adebemin su, Husnah ta rungumeta "Inna ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login