Showing 48001 words to 51000 words out of 68416 words
Chapter 17 - AURE UKU Part Compelet Book Writing by chuchu.pdf
Da saurinta ta ɗago ta kalle sa cike da damuwa tace ill?
Fuskewa ta sake yi da ta fahimci damuwarta tace"that still doesn't justify your actions paki,im
angry ".
Juyar da kanta tayi,
Sake dawowa gabanta yayi yace dan Allah Abar ƙauna kiyi haƙuri ,duk yarda zan faɗa maki
bazaki gane ba amma rashin jin muryarki da banyi ba cikin satin Allah kaɗai yasan irin damuwar
da na shiga wallahi,
Dan Allah kiyi mun Afuwa bazan ƙara ba,and guess what? tafiyana cewa Nana akai ina Chan
asibiti a kwance ban san inda kaina yake ba sannan ciwan sanki Ya ke san kashe ni,
Dariya yasa yace "da ƙyar ta haƙura amma da sharaɗin a gidan mu zamu zauna a part din da
daddy ya gina kwanan nan zamu zauna nasan she Means trouble amma we have no option
dole mu bi nata ko na kwanaki Kaɗan ne,
Im sorry baby im so selfish idan yazo kanki ,ina san ki kasance tawa ko yaya ne,dan Allah
durlyn let me be the one for you,lets fight this together,
Yarda yayi da ido kamar zai kuka ta kalla.
Tashi tsaye tayi tace "ka sake practicing essay ɗin nan idan kaje inda nake a adamawa. "
Chuchujay ✍
Tbc.
[11/25, 12:19 AM] CHUCHUJAY✍️: AURE UKU
(a hospital romance )
By chuchujay
wattpad :@chuchujay
https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j
Join My whatsapp channel inda Zan baku noorurrahman kyauta.
Yes paid novel ne amma Zan baku shi a channel ɗina kyauta,
Just follow and share i want audience domin baku.
Episode 2⃣9⃣➡3⃣0⃣
FRIDAY 12:00pm
Tun daga harabar gidan Bulama zaka san ana gagarumun taro,
Idan ka tsaya Kallan babban compound ɗin wanda aka ware gefe aka tsantsarasa cikin yanayi
na event zaka ce wani arnen hall ne aka kama 'dan gurin Ya tsaru ciki tsaruwa da decoration na
blue and white,
Gurin da amarya zata zauna kan sa abun kallo ne,
Biki ne ake na kwana ɗaya wanda duk wanda Ya hallarce sa zai daɗe yana tuna wannan biki,
(Da Alƙalami na da littafina na taka 'dan shiga cikin gidan Bulama dan ɗaiɗai kun mutanen da
nake gani basu gamsar dani ba ,mutum ɗaya nake san na saka a idanu na wato Umaimah
Bulama ,sannan ina san na tsinci labarin shin bikin wa ake gidan attajiri bulama).
Ahalin gidan maza da yan uwa da sukazo baki dayan su shirye suke cikin rich white
expensive getzner a yayin da bakin daddy kuwa yaƙi ruruwa,
Fita sukayi harabar gidan suna masu hawa Arnan motocin da suka mallaka domin isa baban
masallacin Sudais ƙashim domin gabatar da sallar juma'a da kuma ɗaurin Auren da zai kwashi
Alumma masu numfashi After All ɗaurin Aure ne za'ayi na ɗiyar Bulama tilo,wadda take tsoka
ɗaya a miya garesa,A karo na HUƊU.
Magana ta mutane dama baka isa ka tare ta ba muddin idan sukaso yin ta,haka nan maganar
Auren Paki da Umaimah ta ringa yawo a duniya kamar bonfire,ko wanne vlog da gossip page
idan kaje maganar su Ake,wasu suyi Negative magana wasu positive Har da masu faɗin
umaimah ta Auri ƙaninta,wasu suce asiri tayi masa ta Aure sa,wasu suce Auren kuɗi ne da dai
sauran su,sun gagara gane soyayyar dake tsakanin su,
A watan da aka saka na bikin su ba karamar soyayya suke nunawa juna ba ,kar ma ace paki
wanda baki ɗaya yarda take amsa masa soyayyar sa yasa shi kara zaucewa a soyayyarta ,
Wani lokacin har kunya yake bata a asibiti yarda yake zaƙewa soyayyarta ,tun ana gulmar har
An haƙura saboda basu bawa maganganun mutane attention ba ,love ɗinsu kawai suka saka a
gaba .
Maganar Auren su ba a wani saka ta da nesa ba saboda yazo Aure kuma ko wanne side sun
amince sannan Ita ba budurwa bace da za'a tsaya wani bata lokaci,dan haka iyayensu suka
taƙaice lokaci da yardar su,
Hajiya Nana kuwa kowa yayi mamakin yarda tayi shiru ta kwantar da hankalin ta kamar dama
tun farko ba ta ƙi Auren ba,
Babu wanda Ya maida hankali sa gareta dan kowa Ya saka shi ne as ta haƙura sannan tasan
rigima ne kawai ta saka a gaban ta.
***
Zaune Umaimah take bakin mirror tana gyara gelling gefen sumarta da tasha kananun kitso
wanda suka zuba bayan ta kasancewar ta mace mai yawaitar suma,
Tsantsaɗediyar kwalliya ce a fuskarta wadda batayi kadan ba bakuma tayi yawa ba,
Idan ka Kalle ta Zaka so ka kuma saka ta ciki Idanun ka saboda irin kyau ɗin da tayi mai ɗaukar
ido,hannun ta zane da ja da baƙin lalle,Abun ka da Mai haske sai wanda Ya kalla.
Daga gefe Hindu dake ta faman gyara ring light tace"beb yau Paki bana tunanin zai iya ɗauke
idanun sa akan ki ,kinga yarda kika kashe ni kuwa."
"Ƙaramar dariya tayi tace "babban show off ɗin bai wuce ace ina da ƙawa kuma yar uwa likita
sannan a wani hannun make up artist,girl idan nacewa wani ke kikayi kwalliyar nan ba lallai a
yarda ba fa,.
Murmushi Hindu tayi tana mai gyara gashinta tace "sai ma Kin fada musu na tsuma ki a
hamam ɗina na egypt zasu kara shan mamaki,i Just pray kar kisa ɗan mutane hauka cos i trust
me .
Dariya umaimah tasa tana Mai fadin ke fa abunki sai ke Masoyiya ,ni kam Buɗar kan nan da
za'abi ta tawa ma baza'ayi ba cos girl this is My fourth nikah,mene sabo a ciki
Dafata Hindu tayi tace"imam ne sabo a ciki,girl munji Auranki na Huɗu kenan but trust me jikina
Ya bani this is for the best sannan insha Allahu baza kice dama Kin sani ba,cos soyayyarki a
idanun imam gaskiya ce,sannan ahalin sa kowa Ya karbe ki,his mom loves you with all her
heart,Just cheer up ki saki jikin ki kiyi murna da ni'imar da Allah yayi miki,cos ba kowa yake
bawa wannan damar ba,
Ni yanzu ki kalleni mana turning 30 amma ko na fari banyi ba,Ai jira nake kawai a gama bikin ki
mu kaiki ,ko Ahmad yaƙi ko yaso sai munyi Aure,
Dariya Umaimah tasa tace "Poor Ahmad yaga rayuwa hannun Hindu,"
Suna cikin wannan hirar ƙaran text message Ya shigo mata daga layin paki,
Murmushi tayi tai clicking dan karantawa ,
"Ina Mai tayaki murna da farin cikin zama matar Imamu Paki cos yanzu Kun zama mallakin
juna,"
Murmushin da take faman yi ne yasa Hindu faɗin "An ɗaura hala",
Cike da murmushi tace "Allah yayi Hindu ,na zama matar Paki,i Just cant blv it sai kace a
mafarki,"
Godiya ta ɗaga hannun ta tana Mai godewa Allah ,
Guɗar da take tashi daga waje ne yasa Hindu saurin gyara mata rufin veil ɗinta a fuskarta tace
nasan yanzu su Aunty sadiya zasu shigo,tana tufe baki kuwa guɗarsu ta cigaba da ƙuwa zuwa
ɗakin Umaimah.
Fita sukazo sukayi da ita a yayin da manya ke binta suna ta faman feshe ta da turare har suka
kaita gurin da aka tanada domin zaman ta,
Ruwan kyalkyali mai kamshi aka fara mata kamar Ba gobe,a yayin da ake binta ta da turare mai
Arnen kamshi ana feshe ta ta ko ina,
Kowa cikin matan duk wadda zata fesa mata perfume sai ta aje kuɗi ko wani expensive jewelry
ɗin cikin kwaryan dake gefen ta,
Abunka da Aure na masu kuɗi wanda yazo da Al'ada Kowa da kalar bajintar da yake san Ya
nuna har da su hajiya waɗanda basu ƙaunarta ko kusa,amma a wannan rana dole suyi
pretending ,dan hatta hajiyan gold ta aje wanda babu wanda yasa Mai tsadar nata,
Jerin motar da suka fara shigowa ne ya sa hankalin mata masu guɗa Ya karkata kan zuwa
kamo ango Ya fanshe fuskar matan sa,
Cikin farar shaddar sa da tasha aiki jikin babbar riga ya fito,
Kansa ɗauke da zanna buƙar Mai bala'in kyau fara sai kafafun sa sanye cikin dolchs Halfcover
shoe offwhite,abu ɗaya yake ihu a jikin Paki wato MONEY MONEY,
Shine abunda jikinsa ke kira domin hatta agogan dake hannun sa pure diamond ne,
Gefen sa KB ne da abokanan su waɗan da suka sha gayu iya gayu,
Ƙanwar Dada ce taje ta kamo hannunsa tana Mai fadin maza je ka nemi Albarkar manya ka
buɗe mana fuskar matar ka 'dan kai ɗaya ake jira,
Cike da fara'a irin ta angon da Ya samu abunda yake marari Ya nufi manyan Umaimah ya
kwashi gaisuwa Kafun Ya nufi gurin amaryar sa domin buɗewa kowa fuskarta mai tsada Ya
ganta,
Sanin Al'adar yasashi zuwa da shirin sa "Diamond ring wanda yayi worthing maƙudan kuɗi Ya
ciro a cikin ɗan kamin box Ya kamo hannun Umaimah wanda Ya gaji da haɗuwa da lalle Ya zira
mata,"Tafi gurin Ya ɗauka da guda a yayin da Ya karbi stick ɗin da ke ɗauke da gashin ɗawisu
Ya ɗaga fuskar gyalenta,
Wani irin ajiyar zuciya Ya sauke lokacin da idanunsa sukayi tozali da kyakyawar fuskar
umaimahnsa Mai rikita masa dukkan tunaninsa,
Gam ta rufe idanun ta amma kan fuskar ta ɗauke da murmushi,
Ɗurkusa yayi dai dai saitin kunnenta yace "babyna ki buɗe idanunki ki kalli Imam ɗinki kisa
idanunki cikin nawa dan yau ni dake mun zama mata da miji,"
Buɗe idanunta tayi according to umarninsa,
Murmushi yayi yace"kin gaji da yin kyau matata,kaf a duniyar nan babu mace da take kasheni
da raina kamar ki,yau kin bani Aljanna a duniya,"
Babu abinda take sai murmushi dan kyan da paki yayi Ya gama tafiya da ita sanann ga wani
ƙwarjini da yayi mata wanda yasata neman magana a bakinta ta rasa,
Horn ɗin da aka hura ne Ya kawo conclusion na ceremony din a yayin da aka cigaba da sauran
Al'adu cikin farin ciki ga waɗanda suke yi da gaske,
Da dare Wurin 8,daddy Ya gama jaddada mata nasihan sa wanda ba shine karo na farko ba
,hakazalika yaya Abubakar sai hajiya wadda tata nasihar izgilanci ne dan maganar farko cewa
tayi"zamu fara irge kuma yaushe za'a ƙarkaɗe maki ɗakin ki."
Kasa mata shiru tayi dan haka ta cire kunyar wai ita amarya ce tace "Idan mun kawo ziyara kam
hajiya dole a kakkab'e tunda bayan kwana biyu shatu da yarana zasu bi bayana ,a kula mana
Kafun mu zo gaishe ku.".
Hajiya na shirin mayar mata da zagi daddy Ya shigo ɗakin.
Yaya Abubakar ne Ya tuƙa motar da aka kai Umaimah gidan Paki,
A cikin gidan su ginin da zasu zauna sabo yake wanda aka zubawa kayan alatu sannan babba
Mai zaman kansa ,
Idan aka tsaya zayyane maka Ya sashen Paki yake sai ka buɗe baki,dan guri aka buga kamar
baza'a mutu ba,
Bangaren su Ummu aka fara kaita amana Kafun aka maido ta sashen ta.
Bayan kowa Ya watse sai Ya zamana daga ita sai Hindu wadda ta tsaya zaman jiran a rako
ango ta Kama gabanta ,irin shaƙiyancin da ta ringa ma umaimah har sai da tasa ta fara Jin
kunya ,ganin hakan yasa Hindu ta cigaba da kwasarta yarda ranta yake buƙata.
Wuraren goma aka rako Paki ɗakin matar sa,
Babu wani b'ata lokaci bayan dukkan wani abu da Ya kamata ayi suka Kama gabansu yayin da
Kb Ya mayar da Hindu gida suka tafi suka barsu da fatan Alheri .
Awkwardly Umaimah ke zaune kan gado kamar yau ta fara Aure tana mai Kallan paki wanda
Ya zauna kan stool Yana Mai binta da ido kamar Yau Ya fara ganinta,
Cike da kunya tace "na chanja maka Kama ne ranka Ya daɗe Paki?"
Tasowa yayi Ya hawo kan gadon da take daf Da ita Ya kama hannun ta yace "Alhamdulillah
,ko yanzu na mutu na koma ga ubangijina bazan mutu ina Mai dana sani ba dan Ya bani kyauta
mafi mahimmanci a rayuwa ta,"
Hannunta Ya kama Ya ɗora a sautin zuciyarsa yace"kin ji yarda zuciyata ke bugawa saboda
ke,kilan ke baki jin yawan Abinda nake ji ,amma dan Allah umaimah ki soni koda kwatankwacin
karamin farcen ki ne,ki rike ni amana saboda akan ki ni kaina bana gane kaina.
Kallan sa take cikin ido tana tunanin abun Alherin da tayi Allah Ya azurtata da Paki,
Da Murmushi ta cire hannunta kan saitin zuciyarsa ta Kama hannunsa cikin lallausan nata cikin
wani salo na ƙauna tace"wane Ya faɗa maka bana sanka?
Zuciyata duk wani bugu da Zatayi da sunan ka take bugu mijina,ina mutukar sanka sannan zan
kula da kai nayi maka biyayya na kyautata maka ,insha Allahu bazan baka damar kuka dani
ba,duk da ɗan adam Ajizine shiyasa nake san tun yanzu ka yafen laifin da zan maka cikin sani
da kuma rashin sa,
Faɗaɗa murmushin sa yayi yace"indai nine zan ɗaga maki ƙafa ki shiga Aljanna ,na ɗaga
miki matata sannan na yafe maki duk abinda zaki mun sane da rashin sa."
Cikin jin daɗi tace"nagode mijina ,Allah Ya barmu tare,".
Dan ƙasa yayi da idanunsa yace"baby bazan maki abinda baki so ba and idan baki shirya
bani kanki ba a daren nan namu na farko ba i will wait ,ɗago idanun sa yayi yana Mai kankance
idan sa guɗa daya Ya nuna saman ƙaramun yatsansa yace "just let me kiss your soft lips ko sau
daya ne,"
Dariya tasa ganin yarda Ya maraimaraice da fuska tace"Habibi kana san malaiku suyi ta tsine
mun ko?
Kar ka manta da gangar jikina da ruhina duka naka ne ,na mallaka maka haka zalika Allah ma
Ya mallaka maka,amma kar ka manta im not a virgin ka daina wannan zumuɗin.
Sake jawota jikinsa yayi yace "it doesn't matter cos ke nake so ba virginity ɗinki ba ,i want to
unite with you not your virginity,and na gode da kika mallaka mun gangar jikin ki da ruhinki,dan
haka yanzu mu tashi muyi alwala mu godewa ubangijin mu ,na baki Abinci na miki wanka na
rabaki da tsinuwar malaiku,"
Dariya tasa tace"so you're this naughty,"
Tashi yayi yana Mai cire rigar navy blue ɗin kaftan ɗin dake jikin sa Ya barsa daga shi sai
singlet,
Daga gadon da Umaimah ke zaune ta saci kallan delicious jikin sa da Ya gino,
Murmushi yayi daga inda yake yace "ki daina satar kallona ki kalleni cos duka Jikina naki ne."
Shiga bathroom yayi Ya barta tana Mai jin kunyaa.
Bayan sunyi sallah sun mika godiyarsu ga ubangijinsu,ya kalleta yace vari nazo na ciyar dake
yarda bazan baki wahala ba.
NIMA ZAN CI KAZAR AI.
Muryar Nana ta gabato su a yayin da gangar jikinta ke kunnowa cikin ɗakin.
***********
Amma wannan Nana anyi yar ƙaniya,
Wai ta ina ta shigo
chuchujay ✍
TBC.
[11/25, 12:19 AM] CHUCHUJAY✍️: AURE UKU
(a hospital romance )
By chuchujay
wattpad :@chuchujay
https://whatsapp.com/channel/0029Va9RLKT2P59fHSa7Ia1j
Join My whatsapp channel inda Zan baku noorurrahman kyauta.
Yes paid novel ne amma Zan baku shi a channel ɗina kyauta,
Just follow and share ❤.
Episode 3⃣3⃣➡3⃣4⃣
Kallan Umaimah paki yake cike da soyayya da tsantsar kauna,jinsa yake kamar soyayyar da
yake mata ma bata isa ba Ya kamata ace Ya kara,
Shafa kanta yake yana Mai kallan yarda ta ƙara masa wani irin kyau a baccin ma da take ,
Sosai Ya gajiyar da ita shi kansa Ya sani ,amma he couldn't help it cos Ya ƙasa rike kansa a
kanta,
Murmushi yayi yana Mai kissing goshin ta yace"Allah yayi miki albarka umaimah na,Allah Ya bar
mu tare Ya ƙara danƙon kauna a tsakanin mu,insha Allahu zanyi iya bakin kokarina naga na
faran ta maki."
Tashi yayi a gado Ya buɗe kofar a hankali Ya fita a dakin dan zuwa samar mata breakfast
,yana ƙokarin shiga kitchen ya tsinkayi knocking ,ɗakin sa Ya shiga Ya sako jallabiya Kafun Ya
yazo Ya buɗe kofar,
Afnan ce tsaye tana Mai washe masa baki hannunta ɗauke da basket tace"Good morning
Hamma,"
Murmushi yayi yace,Good morning little Sis shigo mana,
Shigowa tayi tana Mai yin dining Area domin aje basket ɗin tana Mai faɗin ,Adda bata tashi ba
hala,
Dan karamin murmushi yayi yace "tukunna, ki aje kiyi gaba sai mun shigo"
Dariyar ƙasa ƙasa tayi Kafun ta fita a sashen tana Mai jin daɗin samun farin cikin yayan ta,
Ɗakinsa Ya wuce domin shiryawa cos baya san ya tashi umaimah,
Bayan fitar sa ɗakin