Showing 87001 words to 90000 words out of 112373 words

Chapter 30 - AGE MATE'S Complete Document book by Momy Fareesa .txt

23 Dec 2024

12830

ba"ko break fast da Ahyaan ta turo Ab'oye tabada aka masa"yama d'auka koba ita ta turoba sai yace Amayar"saida hamza ya sanar itace ta turosa"sai yayi murmushi ya Amsa"duk mamy na lura da ita saidai bata tankaba"ita Aranta har mamaki yaran ke bata"kowane besan laifin d'an uwansa"suna Ahaka wani yaro ya shigo cikin parlourn yace"daga waje Ance Ahyaan tazo inji Abdallah....dam! k'irjinta yayi wani irin mugun bugawa"tana k'ok'arin mgn Dr darma dake bayan yaron ya shigo kamar Anjehosa"daga Ahyaan har mamy suka bishi da kallo"fuskarsa bbu Alamar rahama ko sassauci Acikinta "kawai ya zauna gefen kujera yana kallon yaron Adak'ile yace"kaje kace inji mijinta baza taje ba....Amma broth baka san dalilin zuwan nasaba ko kai kaje ka....idan zuwa wajen nasa zakiyi tashi maza kije"yafad'a yana binta da wani irin kallo yana jan tsaki ya mik'e tsaye"kai Ina zakaje ne?"wai meke damun ka?"be saurari mamy ba yana huci yafita daga cikin parlourn kamar zai tashi sama.....��


wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251


dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba


Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn


Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATES* ��♀�


*63&64*








*Littafin kud'i ne!*




........Afusace ya fito bakin get d'in gidan daga waje fuskarsa murtuk. "Abdallah Mashi na tsaye idanunsa jajir yabishi da kallo"daga shi sai k'aramar t shirt da wondo 3 quarter Ajikinsa "ga kanula daure gefen hannunsa"fuskarsa ta fad'a sosai"kallo d'aya zaka masa kasan beda lafiya da cikakkiyar nutsuwa.be damu da yadda yaga fuskar Dr darma na nufosa ba illah kawai shima ya nufesa yana fad'in broth Ina Ahyaan?"dan Allah karkuce naci Amanar ku"wlh bansan nazo nace na fasa Auren taba....hannu guda Dr darma ya d'aga masa yana binsa da wani irin shegen kallo murya Akausashe yace"kadena kiran sunan matar Aure! idan kana ganin zaka cima iyayenmu fuska da ita kanta Ahyaan d'in Agaban jama'a"sai Allah yanuna Ikonsa"dama can baka dace da itaba"shishshigi ne kawai irin na zuciyarka datake son zuciyar data jima da saka soyayyar wani Aranta...kana nufin Ahyaan matarka ce yanzun?"k'warai da gaske"cewar Dr darma cikin tabbatarwa"yana d'age kafad'a yace"gargad'i na dakai na k'arshe ko Ahanya karka sake kanuna ka tab'a sanin matata"kayan lefenka na ciki ko tsinke bata tab'a ba"idan ka shirya na wuce ciki na mik'o maka kayan ka....rintse Ido Abdallah mashi yayi yana dafe kansa dake sarawa yana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un! ba komai haka Allah yatsara "Amma inaso kayi hak'uri kabani izinin mgn da ita"harga Allah bansan meye yashiga kaina ba har na Aikata haka"iya Abinda nasani jiya da yamma kawai nadinga zancenta da cewa zanzo wajenta"Ammi nah ta dinga mun fad'a da cewa na basu kunya na maidasu k'ananun mutane"nace Akanme?"shine ta k'ara fusata tace naje har gidansu yarinya Ana gobe d'aurin Aure nace na fasa Auren ta bayan Angama mgn"yanzun haka mahaifinah baya Amsa gaisuwata dalilin hakan"damuwar hakan yasa na zube saidai kawai na ganni a Asibiti "to dana farko shine nazo nan "Ashe harma An d'aura Auren dakai?"bazanyi takara da hukuncin Allah ba"Abaya dama nayi zaton kuna son juna da Ahyaan Akwai wasu dalilai d'aya saka baku Auri juna ba"Ina muku fatan Alkhairi Allah yabani wacce ta fita....ba k'aramin tausayinsa Dr darma yaji ba"yasan so Akwai zafi da ciwo "balle ga fushin iyaye"ransa yabashi tabbas Akwai wata ak'asa"Atake ummah ta fad'o masa Arai "Ahankali ya matso yadafa kafad'arsa yace"kayi hak'uri zanzo da ita kuyi mgn ta mintina 3 kuma Agabana "sannan naji dad'in yadda ka d'auki k'addara"hakan yanuna kai mutum ne na k'warai "zan kuma yi k'ok'arin fahimtar da iyayenmu Abinda yafaru sbd karsu k'ullaceka"mgn ta k'arshe shine tabbas Ina son Ahyaan tun kafin ka ganta kace kana sonta " kuma Abaya duk cikin masu cewa suna sonta bbu wanda nayi kishi kamarka"Amma bbu damuwa komai ya wuce muna yi maka fatan Allah yabaka mace ta gari"kansa kawai Abdallah ya gyad'a masa bece komai ba"shi kuma ya juya ya shiga ciki, Adaidai lokacin Asma'u tazo zata wuce ciki da yunifoam na islamiya Ajikinta "har zata wuce ta lura dashi"Ahankali ta russinah ta gaidashi "yamata murmushi yana Amsawa"ita kuma ta wuce ciki dukda tana jin zafin Abinda yayima yayarta na fasa Aurenta.
mamy na tsaye tsakar gidan tana shawaran kodai ta saka hijab ta lek'a taga ni badai wani Abu marar kyau yafaru ba"tasan halin nurah da bak'ar zuciya kar Abu marar kyau yafaru"gashi bbu kowa yaran duk na islamiya manyan sun fita.tana wannan tunanin ya shigo"saidai ta lura da fuskarsa ba kamar d'azun daya fita cikin fushi take ba"Atake itama ta d'aure fuska"mamy Ahyaan fa?"ban sani ba"ishashshe"shine Ina maka mgn kasanya kai ka fita sbd ban isaba ko?"bafa haka bane mamy dan Allah kiyi hakuri Ashe Abdallan bashida laifi wlh"yanaso yanemi gafaranta ne yama hak'ura"sai kaje tana ciki ka sanar mata"idan kuma bata muradin zuwa karka sake kamata tilas"komai kai baka bi Ahankali daga ta maka mgn shine zaka wani hayayyak'o da fad'a harda su tsaki"Ahaka zaku zauna kana mata haka daga Abu kad'an", to wlh ka kiyayeni Aure ya wuce wasa kuma rayuwar gaba d'aya y'ar hak'uri ce"tunda ka fita na fahimci bataji dad'i ba saita wuce d'aki zata yuyuma kuka takeyi"duk ranar daka koma makaman cin hakan wlh zan baka mamaki"yayi k'asa da kai murya Asanyaye yace"kiyi hak'uri dan Allah "Allah ya huci zuciyarki"in sha Allah zan kiyaye"shiru tayi saidai taji sanyin kalamansa"tasan dama idan yayi ba daidaiba aka tsawatar masa yana d'auka...tana ganin ya shiga cikin parlourn saima ta zauna kan kujerah Anan tsakar gidan....duk fad'an da mamy ke masa Ahyaan na lab'e ta bakin window d'in bed room d'in tanaji"saida taji yana bada hak'uri sannan taje ta zauna gefen bed tayi shiru fuska a tsuke"taji sanyi da kuma k'aunar mamy Aranta "ta tabbatar tayi dacen suruka wacce da wuya Asami kamarta Ayanzun"tabbas taji zafin Abinda yamata"saidai dukda mamy ta masa hakan itama saiya gane kuransa.....tana wannan tunanin taji k'amshin turarensa saita k'i kallon bakin k'ofar"tsayuwar kusan second 50 yayi yanata kallonta kafin yayi sallama Atausashe yana Ida k'arasowa gefenta ya zauna ya rik'o hannayenta..ta fisge cikin masifa tace" ka tashi kaje meye kazo kamun Anan?"tsakin zaka komayi ko wata tsawar zaka koma yimun ??"duk ba wannan ba Ahyaan "naji na d'auki laifinah Ayi hak'uri"haba gimbiya kuma sarauniyar mata"nifa d'an gatanki ne to miye kiyi fushi da bestinki kuma me martabanki?? naji haushi ne da kuma kishi pls kimun uzuri kinji?"in kuma wani punishment za'a bani zanyi indai zaki hak'ura"ta turo baki tace ba tsallen kwad'o zakayiba"sai kuma murmushi ya sub'uce mata"yaja karan hancinta yana fad'in duk zanyi indai Akanki ne"kinga mamy ma tatamun fad'an ban kyautaba" shikenan na hak'ura "yauwa bestie ta"yanzun ki saka hijab muje zakuyi mgn da Abdallah "nidai gaskiya bazan b'ata kwalliyata da saka hijab ba broth gaskiya"tayi maganar cikin shagwab'a tana kwantowa Ajikinsa "kamar yana jira ya rungumeta"murya can k'asa yace "bana so ya kallemun ke"toba Agabanka bane ? koma miye zai fad'amun nidai sai Agabanka"naji yanzun Ina Alk'awarin mu na jiya?"yafad'a yana sinsinar gefen wuyanta da fuskarta yana goga mata sajensa"ta lumshe Ido tana jin tsikar jikinta na tashi"in a low voice tace nidai na k'arya Alk'awarin ka cikani muje yana jira....bakinta da nashi daya had'e yana sumba yasaka Ahyaan yin shiru tana so ta zame jikinta daga nasa Amma yak'i bata damar yin hakan....ganin idan ta k'yalesa zai iya cire mata riga gashi Ad'akin mamy ne suke, yasaka ta fara yimasa chakulkuli "yayi saurin janye bakinsa daga cikin nata yana murmushi ta matsa ya cafkota yana fad'in bakima isaba sai kin bani nayi kissing naki yadda nakeso...pls d'akin mamy fa muke dan Allah ka cikani"yana murmushi yacikata"tayi wuf ta sakko daga saman bed d'in ta nufi gaban mirror rik'e da d'an kwalinta tafara gyarawa sbd ya kwance d'aurin d'azun"shi kuwa mik'ewa tsaye yayi ya gyara t shirt tasa data fara tattarewa yanufi gaban ward rope ya bud'e ta tsakkiya inda Anan ya lura da kayanta suke"hijab k'arama milk ya d'akko sbd ya lura mayafan nata k'ananu ne matar Aure bazata iya sakasuba"bestie wand'annan veils d'in naki saidai ki bama Autar mamah su ko?"gaskiya broth ka gama dani da kake had'ani da yarinyar nan"Ina son Abuna ko cikin gida na saka itama tanada nata"Amma k'ari Ai bai k'in dad'i ko madam?yak'are maganar yana isowa bayanta ya warware hijab d'in"ni Allah banaso sai mayafi.... matseta Ajikinsa yayi yace"kinsan Allah idan kinamun haka zamu fasa zuwa wajen nasa mu kama wata jihar"mayafanki k'ananu ne bazan yadda ki yafasu ki fitaba ,yana kuma daga wajen get"in sha Allah zamuje ki zab'i manya irin colours d'in dakike so"yafad'a yana juyowa da ita gaban sa ya fara saka mata hijab d'in "saidai tak'i yadda ta kallesa....sallamar mamy sukaji sau biyu"Ahyaan ta Amsa tana matsawa daga gabansa"Adaidai lokacin ta shigo tana cewa" wai ba mutum kabari Awaje ba harya Aiko kazo zai wuce?na tsaya ta saka hijab ne"bestie muje"ya fad'a yana yin gaba Ahyaan tace" saina dawo mamy"dato ta Amsa tana kallon saman bed d'in ta girgiza kanta "ko bata gani ba dama tasan Nura bazai rasa fitinah ba"fatanta Allah yasa Ahyaan d'in zata iya ma fitinar tasa.
suna fitowa tsakar gidan ya rik'e hannunta guda ya d'alli lips nata"Nima Allah saina rama"kinsan wani Abu bestie?"um um"idan Abdallah d'in yatafi sai muje d'akina ko?"tayi shiru "kinji?"to broth bakai bane sai ka....sai kuma tayi shiru "Ina jinki ki Ida mana"jiyafa nayi kewarki Ahyaan "kuma yau da safe baki zo kika gaisheniba saidai aturo mun text kawai? nidai bazan bika ba dan Allah ka fahimcini Ina jin kunya kuma adinga lura"bece komai ba sbd fitowarsu k'ofar gidan "nutsuwarta ta daidaita ta masa sallama yana tsaye yabasu baya"juyowa yayi ya kallesu ya saki d'an murmushi me ciwo sbd yasan yayi rashi babba"ba k'aramin kyau da dacewa da juna yaga sunyi masa ba"Ahankali ya Amsa sallamarta "ba tare data kallesaba tace Ina wuni?"lafiya qlau"Ina Mai baki hak'uri da Abinda yafaru Ahyaan bayin kaina bane"Ina kuma yi muku fatan Alkhairi Allah yabaku zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba"suka Amsa da Ameen"Atak'aice yakoma yimata bayanin da yayima Dr darma d'azun.kafin yaci gaba da cewa" batun lefe idan har kun Amince wlh na bar miki har Abada "sannan Ina neman wata Alfarma gareku"d'an daure fuska Dr darma yayi yace" saidai kayi hak'uri Amma gaskiya bazata Amshi lefen kaba"Alfarma kuma muna jinka"yak'are maganar Adaidai lokacin da Ahyaan ke mitsininsa"sbd har yanzun yana rik'e da hannunta"kamar zata shige jikinsa haka suke tsaye.....idan ba damuwa inaso kuyi min hanya Abani *ASMA'U*! zan cigaba da zuwa wajenta sannu Ahankali har zuwa wani lokaci idan tana sona za'a iya bani ita"idan bata so kuma zan hak'ura"hak'ik'a Ahyaan iyayenku na k'warai ne duk mutum na k'warai zaiso had'a zuri'arsa daku"Dr darma na murmushi yace" karka damu kabar komai hannuna zuwa jibi in sha Allah yadda mukayi dasu Abba zan nemeka"saidai fa Asma'u yarinya ce ko 16 yrs bata Ida cikawa ba"yanzun tana last term SS2.karka damu gadai contact nawa doctor "ba musu ya bashi wayarsa yasaka number nasa"ya musu sallama ya tafi"su kuma suka wuce ciki"suna shigowa cikin gidan Ahyaan tace nidai broth ban goyi bayan Abashi Asma'u ba tayi k'aranta kuma yamata girma"uhmm bestie kenan"shi Al'amarin Aure bbu ruwansa da wannan"zakama iya Auren wacce ka haifi kamarta"kuma koda za'a yi Auren sai tayi SSCE kinga time d'in kusan 17 yrs gareta"kuma tanada girman jiki ba irin jikinku guda da itaba"nan gaba k'ilan yayarki za'a dinga....shiru yayi yana dariya sbd bige masa baki datayi ta murd'e masa kunne"ya rik'eta gefen flowers suna dariya"Adaidai lokacin motar daddy ta shigo cikin get d'in gidan"da sauri Ahyaan ta cikasa ta wuce cikin gidan tana masa gwalo.
Da yamma suna zaune su ukku Abba da daddy da Dr darma yana musu bayanin komai dake tafe da Abdallah d'azun "sun tausaya masa sosai"saidai Abba yace gaskiya bazai yi saurin Amincewa yafara zuwa wajen Asma'u ba Azo Amaimaita y'ar gidan jiya ba fata Ake ba"saidai zasu cigaba da Addu'ar zab'in Alkhairi"kuma idan da gaske yakeyi mahaifinsa zaizo sai suyi mgn.dato Dr darma ya Amsa sbd yasan gaskiya iyayen nasu suka fad'a "daddy yace"maganar k'arshe shine yazo ya Amshi kayansa ko kuma mu da kanmu mu maida musu"karka damu daddy komai Abishi Ahankali, ya soma yabar mata kayan nine nace bazata Amsaba"hakan shine daidai. suna Ahaka Asma'u ta shigo cikin parlourn da sallama ta gaida daddy da Dr darma"kafin ta sanar ma Abba ga Alh (mahaifin mama)nan parlourn mamah yana son mgn dashi. dato ya Amsa Atare ma da daddy suka je bayan sun gaisa daddy ya fito ya basu waje"dattijon da zaiyi kusan 78yrs Aduniya ya gyara zamansa kan kujerah yace iliyasu "naji irin Abinda Amina (Ammah) ta maka"banji dad'i ba dabaka tab'a sanar mun ba"itama zainab d'in na d'aki naci mutuncinta"Ai Maryam da kabeer kuda su kun zama y'an uwa"hakane babah babu komai Ai "kayi hak'uri in sha Allah hakan bazai k'ara faruwa ba"Ina shi Abokin nawa likitan yake?da ita ja'irar Amaryar tasa?"Abba na murmushi yace"tana can wajen Maryam d'in dayake Ai tuni take wajenta"Masha Allah Abu yayi kyau"muje mu gaisa na wuce driver na jirana"zainab !zainab!! cewar baba yana mik'ewa tsaye"mamah ta fito daga cikin d'akin "nizan wuce idan mun gaisa da Maryam da yaran nan"kin daiji me nace miki ko?"Eh babah naji"to madallah ! Allah yayi muku Albarka,yabada zaman lafiya baki d'aya "ga wannan keda Maryam d'in da Abokiyar zaman naki"yafad'a yana zaro rafar y'an 1k guda ukku daga cikin babbar rigar jikinsa ya bata"mamah ta Amsa da hannu biyu tana masa godiya Abba na ta yata"bayan sunyi sallama yafito shida Abba suka nufi sashen mamy....Mamy ce da Dr darma kawai zaune Acikin parlourn "yayinda Ahyaan na kitchen tana yanka masa fruit salad"mamy tayi fad'an da korar tasa Amma yak'i yayi zuciya ya tafi yana dai manne"Abba ne yafara yin sallama sau biyu mamy ta wuce d'aki da sauri ta sako hijab ta fito cikin parlourn ta samesu Dr darma na gaisawa da baba ya rik'e hannunsa"har k'asa ta duk'a ta gaida babah ya Amsa cike da kulawa"kafin yamata fatan Alkhairi ga Auren yaran nata"daga bisani ta wuce kitchen ta kira Ahyaan, kusan ma Atare suka fito da ita"ta Ajiye musu ruwa tana murmushi"Ahyaan ta turo baki tace"gaskiya tsohon nan yaka mata ka mutu haka nan"saidai idan ko Maryam da zainab cikinsu wani zai mutu ja'irar banza"duk sukayi dariya gaba d'aya"tazo gefensa ta zauna ta rik'e hannunsa guda kamar yadda taga Dr darma yayi"Abba yabasu waje da nufin yajira baban daga waje"itama mamy tsakar gidan ta fito"Anutse baba ya fara yi musu nasihar zaman Aure me shiga jiki.ya nuna ma Ahyaan tayi biyayya ga mijinta idan tana son ta rabauta duniya da lahira"shi kuma ya zama miji na gari me aldalci kuma jajirtacce Agidan sa"suyi zaman hak'uri da juna banda saurin fushi....yafi mintina 30 yana zaune dasu yana musu nasiha"daga k'arshe yasha ruwan da mamy ta kamasa sannan suka fito Atare"mamy ta dinga godiya da masa Addu'ar Allah ya tsare hanya"bayan fitarsu mamah ta shigo tana cewa" Ina uwar Amarya?"mamy na dariya tace gani nan uwar Ango "sukayi murmushi gaba d'aya ,kafin ta zauna ta mik'a mata kud'in tana cewa gashi inji babah"sbd karbkice ba zaki Amsaba shiyasa yace saiya tafi na baki"wlh babah baya gajiya da hidima"Allah yasaka masa da mafificin Alkhairi yak'ara lafiya "Ameen yah Allah"ita Ai luba dana bata tace ah ah Abarsu bata buk'ata "ikon Allah! wlh kuwa kuma ko gaidashi bata shigo tayiba ban kuma damuba sbd bana buk'atar ta gaida mahaifinah"na sanarwa mijinta yadda tace" yace babu komai sun k'ara Abki shi ya Amshi kud'in ya saka Aljihu"matsalarta ce sun k'ara Abki Ai"kullum fatan mu bak'in nufinta ya koma kanta"in sha Allah"daga haka suka cigaba da wata firan"saida Ahyaan ta dawo sannan mamah ta tafi.
****************
tun bayan zuwan Abdallah Mashi da kwana 2 Dr darma ya kirashi ya shaida masa kalaman su Abba. beji haushi ba"bayan kwana 2 kuma da kiran nasa uncle nasa yazo ya sanar musu yana so Abashi dama yad'an fara zuwa wajen yarinyar suna gaisawa sannu Ahankali harta fara sabawa dashi sukaga zata iya sonshi"kayan lefe kuma yabarma Asma'un 'Awannan karon su Abba basu k'i Amsaba sbd sunsan idan suka k'i Amsa sunci fuska kuma babu dad'i "sai Abban yanuna ba komai"da kansa ya nasarwa Asma'u Abdallah yayanta ne duk idan yazo taje su dinga gaisawa tana kuma girmamashi"be sanar mata wai sonta yakeyi ba"wannanan kenan....
tun bayan kwana 3 da d'aurin Auren nasu daddy da Abba suka damk'a Millon guda Ahannun Dr darma acewarsu ya Ida Aikin inda be idaba"kuma daddy yace dole saifa yayima Ahyaan kayan lefe"be damuba ya Amsa yayi godiya yaci gaba da shirye shirye"be sanarwa kowaba yaci gaba da had'a ma sahibar tasa kayan lefe tsawon sati biyu"har fitama sunyi ta zab'o takalmi da gyaluluwa...tun bayan ta kwana d'akinsa sau guda bata koma kwanaba sbd mamy ta hanata zuwa wajensa da dare"idan ya samu gararar zuwa da ita d'akinsa haka zai sameta ya mammatsa"hakama idanya rutsa da ita d'akin mamy"saman bed d'in kawai mamy zata kallah tasan Dr darma ya shigo cikin d'akin.to Ahaka aka cigaba da tafiya, yayinda Ahyaan bata koma wajen Aiki ba,idan mamy tayi mgn zaice sai bayan tarewarsu"yayinda gyaran jiki har yanzun ba'a fasa yi mata shiba"yanzun haka friends nashi sun shirya musu dinner ranar friday"A washe gari da yamma sat day Amarya zata tare gidan mijinta.da kansa kwana 5 da suka wuce ya damk'a lefen Ahannun Ahyaan Akwati6 "komai na ciki me kyau da tsada ne"dukda kayan basuyi yawan wancan lefen ba Amma sunfi na wancan tsada da Aji "sosai Ahyaan tayi farin ciki Abinta"ta fidda kaya kala biyar ta bada d'inki"kayan da zasu saka wajen dinner"daga London aka kamasu su gift daga wani Abokinsa bature yaturo dasu nan Nigeria"dukda Dr darma beso Ayi dinner d'in ba"Amma haka ya hak'ura tunda manyan friends nashi suka had'a musu ita"shi Aganinsa yana ustaz Anyi dinner ga Aurensa ,bayan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login