Showing 102001 words to 105000 words out of 112373 words

Chapter 35 - AGE MATE'S Complete Document book by Momy Fareesa .txt

23 Dec 2024

12827

bangaren su mamy bbu ko mayafi tana kuka gwanin ban tausayi"tana k'ok'arin wucewa su kuma su inna salame(mahaifiyar ummah ) da innah Asabe suka iso zasu shigo cikin gidan "kallo basu ishi mama ba ta wuce Abinta...... Atare da Mamy da daddy suka shigo tsakar gidan"inna Asabe na tsugunne gaban Abba yayinda ummah ke sanarwa mahaifiyarta k'arya da gaskiya "sai y'an Harare Harare takeyi"bbu wanda ya kulasu"daddy ya d'auki Abba yashiga dashi cikin parlourn "cikin ikon Allah da Aka dinga fesa masa ruwa ya farka....gaba d'aya yabisu da kallo harda inna Asabe hawaye na zubar masa gefen Ido ya shiga yimata bayanin Abinda ke faruwa"ya d'ora da fad'in ,muddin taci gaba da zauna mun Agida wlh Abu me munine zai faru "na tsani luba bana son ganinta! hak'uri kawai inna Asabe ke basa sbd bata tab'a zaton harda Asiri umman keyiba"ga kuma Aika Aikan da Mubarak yayi.saita baro d'akin tazo ta fara nuna mata bata kyautaba"sai gashi sunyi baran baran sunata zage zage da inna Asabe da ummah da kuma mahaifiyar umman"Abba yaso yafito daddy ya hanashi"daga k'arshe ummah ta kwashe y'an sauran komtsanta tabar su khadijah Adak'inta suna kuka....tun bayan fitar Dr darma Ahyaan ta shiga kitchen tana had'a Abin break fast jefi jefi kuma tana fitowa tana gyara parlourn "bayan ta idar ta shirya komai a dining table ta wuce d'aki cikin far gaban ganin Dr darma shiru be dawo gidan ba"da wannan tunanin ta rage kayan jikinta ta d'aura farin towel ta zauna gefen bed tana danna waya da nufin ta kirashi"hakan yayi daidai da turo k'ofar d'akin da yayi ya shigo da sallama "Ahyaan ta bishi da kallo fuskarsa bbu yabo bbu fallasa idanunsa har sunyi d'an ja"bestie! ta kira sunansa,ya kalleta suka had'a Ido "bece komai ba ya k'araso gefenta ya kwantar da kansa saman cinyoyinta ya rik'e hannayenta duka biyun"meke faruwa dan Allah?"wlh tunda ka fita gabana keta fad'uwa"Allah yasa ba wani abu marar kyau ya faru dakai ba ko cikin gidan....tabbas Abu marar kyau yafaru bestie "saidai Alhamdulillah yazo da sauk'i sbd bamuda hakkin kowa Akan mu ga kuma tasirin Addu'ar iyaye da wacce muke yiwa kanmu"na rasa me muka tsarewa luba Arayuwa datake jin zafin mu da zafin mamah??wani Abun tayi ko ? ya gyara kwanciyarsa yana sanar mata Abinda yafaru har zuwa sakinta da Abba yayi da fad'uwar sa da zuwan daddy har zuwa fyad'en da Mubarak yayiwa y'ar mutane"wanda bayan yatafi daddy ya kirashi yasanar masa yace" yazo.bayan yazo sukaje police station d'in sukayi mgn dasu sbd Abba yayi rantsuwar bbu inda zashi..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kanta"kiyi hak'uri bestie sakayya yanzun ta fara gani"wlh idan kikaga irin dukan da Mubarak yaci a station zaki tausaya masa"har karaya sun masa ,sannan mahaifin yarinyar yace sai Anshiga kotu "daddy dai yabama y'an sandan wani Abu game da karsu koma dukansa.ita kuma saita koma gidan uwarta ta cigaba da zama suna kiwo"dama Ai in zaka gina ramin mugunta toka ginashi gajere"fatanmu Allah ya shiryeta yasa hakan yazama iznah ga y'an baya"Abinda na sani samun wani baya rageka da komai ,haka d'aukakarsa tunda Allah keyi"yak'are maganar yana yad'ago hannunsa ya share mata hawayenta tare da cewa" karki damu ko kiyi fushi, farin ciki zakiyi bestie" taso ta rabamu Allah be yadda ba"shi kuma Abdallah Allah ya bashi Asma'u yasa rabonsa ce"ta Amsa da Ameen tana lumshe Ido"idan ban dawoba shikenan bestie wanka zakiyi banda babyn ki?"yafad'a k'asa k'asa"tayi shiru "kinji?"ya fad'a yana shafar wuyanta zuwa k'irjinta....da sauri ta bud'e Idanunta dake a lumshe sbd jin towel nata ya kwance ya zame"kafin tayi wani Abu Akai Dr darma ya manna bakinsa saman nashanunta yana musu wata kyakykyawar cafka yana lumshe Ido"ta shafi gashin kansa tana k'ara bangare masa "shi kuwa tamkar yaron da yima beci Abincinsaba haka yabada himma yanata tsotseta son ransa"daga k'arshe ya cire rigarsa ya haye saman jikinta ya had'e bakin su waje guda "Ahyaan ba musu ta dinga bashi had'in kai har y'ar me gaba d'aya ta Afku"wanda jumawarsu ta yau tafi ta kullum "ba k'aramin jigatuwa tayiba sbd Dr ba sauk'i "ya tafiyar da ita yadda yakeso ta hanyar styles"da k'yar take iya tafiya"ko bayan sunyi wanka saida ya shafa mata cream d'in jiya sannan sukayi break fast suka kwanta manne da juna.....


**************
Kimanin sati biyu kenan da tarewar Ahyaan Agidan Dr darma"bbu Abinda sukeyi sai zuba love"wanka ,cin Abinci,Aikace Aikace duk tare sukeyi"sai jiya daya koma Aiki mamy ta turo wata dattijuwa da zata dinga yimata Aiki"sbd Azatonta itama Ahyaan d'in ta koma wajen Aiki "sosai itada Dr darma sukayi kyau da haske"saidai batayi k'iba ba sai k'ugunta da yayi mugun girma har tana mamaki.sbd wasu kayan musammun siket ko gownt basu shigarta"ni kuwa nace tunda Dr na bada himma Ai dole ki bud'e...tunda tazo gidan uban gayyar baya sarara mata a shimfid'a "daurewa kawai takeyi"wani lokacin saita samasa kuka yake k'yaleta"kusan kullum saiya kwanta da ita sau biyu"har yanzun tak'i sabawa"ga kankana da zuma da kusan duk dare saiya bata"tun bata san manufarsa na bata itaba harma ta fahimta"saidai bata k'in sha zata Amsa tasha duk sanda yabata....tun ranar da zai koma office Ahyaan keson yi masa maganar nata zuwa Aikin Amma tana jin tsoron karta masa mgn ya nuna yaji zafi"saita hak'ura musammun data tuna da nasihar da mama ta mata"ki kasance me faranta ran mijinki,ki kasance idan yanada damuwa zaki shawo kansa har yayi farin ciki"yawan b'ata ma miji rai yana sawa ya rage sonki"duk idan ta tuna da haka sai taji bazata iya tambayarsa ba"kusan kullum sai sunyi waya da mamy....Afannin mubarak kuwa har Anyi zaman kotu An yanke masa hukuncin shekara10 Agidan yari"bisa Adalci da sassauci sbd yana cikin maye ya Aikata laifin.sashen su ummah kuwa tun kwananta ukku Agidan ta fara na damar baro d'akinta musammun sbd Abu biyu"kewar yaranta da kuma rashin samun ingantaccen Abinci" bbu wadataccen Abinci me rai da lafiya"sune babban Abinda yafara yimata karan tsaye"sai kuma kukan dabbobi da warin kashinsu da fitsarin su"idan tayi k'orafi inna salame tayi mata tas"ranar da taji irin hukuncin da aka yanke ma Mubarak Tasha kuka kamar ba gobe.ga Abba ya hana su Khadija zuwa su ganta"ya Amshe wayar Khadija d'in"bayan ya musu Jan Idon mama itace uwarsu yanzun, suka raina masa mata wlh zai iya tsinewa mutum"ita dai mamah iya kyautata tana musu"itama khadijah ba laifi idan taga Asma'u na taya maman Aiki tana kamawa"Abban kuma ba laifi mama na kwantar masa da hankali yad'an rage damuwa....yau yakama Wednesday "Dr darma na tsaye gaban dressing mirror"yaci zazzafan wanka na k'ananun kaya" Ahyaan na kwance saman bayansa tanata zuba masa shagwab'a son ransa"be jima da gama yamutsar taba sukayi wanka"Ajiye cum d'in hannunsa yayi bayan yagama taje sumar kansa dataji gyara"cikin taushin muryansa yace"bestie kefa kikace baraki jeba sbd mamy zatazo yau"shine kuma yanzun kike rigima?"Toba saika fasa zuwa ba mujira mamyn gaba d'aya ko?"ah ah ba'a yi hakaba"kota zo wareni gefe zakuyi tunda mamy bata had'aki da kowa ba"sannan kinga tun bayan Auren ban jebafa sai wannan satin"kuma na sanar musu zanje "rashin zuwan nawa bbu isasshiyar hujjah kinga zaija suji ba dad'i ko?"tayi shiru ta janye jikinta daga nasa ta koma gefen bed ta zauna"p cap d'insa ya d'auka ya iso gabanta ya duk'a ya kama hannunta yana jifarta da tattausan murmushi murya can k'asa yace"kar kiyi fushi da Aljannar ki bestie "samun p cap d'in na wuce hud'u harda kwata"wlh na miki Alk'awarin bbu ruwana da kowace mace kamar yadda kika sani Abaya to har yanzun haka nake"nida nake da kamar ke Aminatu babbar budurwa kuma sarauniyar mata towa zan kallah Awaje??kuma saiki fad'amun meye kikeso idan nadawo na miki tsaraba dashi ko?"saida ta turo baki kafin ta Amshi hular ta saka masa taja masa karan hancinsa murmushi na sub'uce mata"yayi dariya tare da cewa rakinki yayi yawa bestie"gaki da zak'i kamar zuma pls da dare karki mun raki kinji ko?"turashi ta dinga yi tak'i yin mgn"ya sumbaci lips nata da goshinta kafin ya mik'e tsaye ya duk'a ya d'auketa "ta saki k'ara tana zillewa"sai kuma ta kama murmushi dataga yana wani nishi Alamar ta masa nauyi"wlh broth kadinga Adalci"nice zance kanada nauyi "nida ko k'iba banyi ba"Eh bakiyiba Amma nan yayi kibar ko?"yafad'a yana shafa mazaunanta"ta bige masa hannu"ya direta bakin k'ofar tare da cewa saina dawo mr nurah darma"ta saki murmushi tare da cewa Allah yatsare mun kai"Allah yasa duk wacce ta kalleka ta makance"ya dinga dariya ya rungumeta Ahankali yace "kamar karna tafi na barki bestie"ke d'in farin cika nace"ilove you! Ilove you too "ya fad'a yana cikata yafita cikin farin ciki"ita kuma ta dawo cikin parlourn ta zauna "ko zaman mintina 5 batayi ba taji knocking"ta je ta bud'e batare data tambayi ko waye ba"tana bud'ewa saiga mamy tsaye itada khaleel daya kawota da mashin tazo taga d'akin Ahyaan"ihun murna tayi ta rungume mamyn suna dariya gaba d'aya suka wuce cikin parlourn....��


wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251


dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba


Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn


Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATES* ��♀�


*75&76*










*Littafin kud'i ne!*


........saida Ahyaan ta cika gaban mamy da Abubuwan motsa baki sannan ta zauna suka fara gaisawa.gaba d'aya yau saita tsintsi kanta da jin nauyin mamyn"gashi ta lura tanata kallonta"saita sunkuyar dakai k'asa tana danna waya "mamy kuwa taji dad'in ganin yadda ta k'ara kyau,haske ,da murjewar jiki"saidai taga bata k'ara k'iba ba sai uban hips data k'ara "tun Anan ta fahimci lallai d'an nata fitinanne ne lamba d'aya"Ajiye cup d'in hannunta tayi tare da cewa" ni Ahyaan da baki kawo Abincin nan ba sbd Ak'oshe nake"kuma kwanaki kin kai mana Abinci balle kice sai naci girkinki"haba mamy niban yardaba "dan Allah ko kad'an ne kici"ta fad'a cikin shagwab'a"khaleel dake zaune yana danna waya ya matso ya d'auki robar lemo yana tashi tsaye yace"zanje nadawo mamy"karfa kajima kazo mu wuce gida"wai mamy basai dare zaki tafiba?haba Ahyaan zaman me zan muku Agida harna kai dare?"danma kin matsa ne Alh yace Eh yaka mata nazo naga d'akinki "ta fad'a tana gyara zamanta tace"kin koma wajen Aiki ne?"ah ah mamy zan dai koma d'in"yo meyasa baki koma ba?"tayi d'an jim sai kuma tace"dama Ina jiran broth ne yace" zaya nema mun transfer d'in wajen aiki.dato kawai mamy ta Amsa taci gaba dacin Abincin suna fira jefi jefi harta idar"tana fad'an khaleel shiru be dawo ba saiga shi ya shigo"Ahyaan ta wuce d'aki ta sako sabilai na wanka cikin ledar shopping ta mik'a ma khaleel tare da cewa rik'e ma mamy"in sha Allah week end zamuzo da broth"Abaya cewafa yayi duk week end zai barni na dinga zuwa shine banjeba"mamy na murmushi tace"wannan dai week end d'in zai kawoki"ranar friday kuma Autah na zaizo sbd yayi kewarki"ko jiya saida nace masa Akawo Auta yace sai week end "karki damu wata ran saima kin gaji dasu"Amma Ahyaan bazan Amsaba ba d'awainiya nazo na kamiki ba....daure fuska tayi ta juya baya"shikenan nagode Allah yayi muku Albarka"kai kaje gani nan zuwa"ta fad'a tana kallon khaleel"bayan ya fita tace"Ahyaan Ina fatan babu wata matsala ko?"idan kuma Akwai ki sanar mun dan Allah karki ji kunya "niba surukarki bace ni uwace Agareki"na sani mamy wlh bbu komai "to Alhamdulillah Ayita hak'uri dan Allah"in sha Allah"ta fad'a tana yo mata rakkiya har bakin k'ofar parlourn "bayan ta fita ta rufe k'ofar ta dawo ta zauna cikin parlourn tana danna waya.....k'arfe 6:48 pm Dr darma yaturo k'ofar parlourn ya shigo rik'e da manyan ledoji Ahannunsa fuskarsa k'awace da tattausan murmushi yana kallon gimbiyar tasa data gaji da jiransa....babbar budurwa bana fushi bane taso ki tarbi babyn ko ? ko kuma nace ogah?"sbd haka naji magulmatan mata na cewa maza wai ogah"murmushi ya sub'uce mata ta d'an kallesa ta gallah masa harara"sorry Amun dago wlh saida nayi da gaske na samu na kufto gida sbd bana so ki gaji da jirana"dukda nasan kina tare da mamy "na kirata tace bata jima ba ta tafi"yak'are maganar yana nufota"ta taso ta Amshi ledar"saiya rungumeta ya rad'a mata wata kalma cikin kunne ta saki dariya tana b'oye fuskarta Ajikinsa tace" nidai babu ruwan bestie "kece kuwa kike da ruwa harma da tsaki, ya k'are maganar yana cikata ta Amshi ledar daya shigo da ita ta wuce kitchen shi kuma ya nufi upstairs....kaza ce da kifi duk gasassu sai kankana,K'wallo guda"ta girgiza kanta ta sakata cikin fridge"naman ta juye cikin tray ta rufe ta fito da nufin itama taje tayi Alwallah"Adaidai lokacin ya sakko k'asan fuskarsa da lemar ruwa ya matso ya yarfo mata ruwan yana d'age gira yace"y'an matan doctor ki tabbatar kinsha had'in nan kafin nadawo pls"waini broth meye Amfanin sane dakake ta d'irka mun shi bbu ji bbu gani kullum??tun Ina marmarinsa harma na dena wlh"uhmmm bestie nasan kin sani kika tambaya"to Amfaninsa saman bed ne"kin gane ko?"yafad'a yana k'asa da murya"saita k'i mgn ta wuce d'aki shi kuma yafita.Awannan dare Ahyaan ta gurzu Ahannun Dr darma....
washe gari misalin karfe 8:42 am"mamy na zaune a parlournta bayan ta gama break fast Dr darma ya shigo da sallama"yaci wankan suit milk colour "yayi masifar yin kyau tamkar d'an saurayi"har wata y'ar k'iba yayi sbd samun nutsuwa da kwanciyar hankali "kasancewar yanzun tunda yayi Aure Aka maida masa lokacin zuwa office 9am"ya tashi 2 pm.Anutse ya zauna suka gaisa da mamy ya mik'a mata wata leda yana murmushi yace"gashi inji y'arki "in sha Allah week end zan daure tazo dai gidan datake kwad'ayin zuwa"Allah sarki Ahyaan bata gajiya da hidima mena samu kuma?"ko jiyama wlh bakaga sabilai da mayukan data bani ba"dana k'i Amsa ta nuna tayi fushi"ko yanzun ma cewa tayi jiya taso ta baki tasan bazaki Amsa ba shiyasa ta bari nataho dashi"hakane nagode Allah yayi muku Albarka "dan Allah Ayita hak'uri nurah"kansa Ak'asa yace "in sha Allah"madallah ! Amma meyasa bata koma wajen Aiki ba?"ya d'ago kansa ya kalleta kafin yace"me Ahyaan d'in tace miki mamy?"kamar ya kenan?Ina tambayarka kana tambayata"me kuwa zatace mun?"na tambayeta ta koma wajen Aiki tace" ah ah "wai kace zaka samu Amata transfer "Akan me zaka mata transfer?"sannan kanada yak'inin har zuwa yaushe zata kai kafin Asamu transfer d'in harta koma?"Amfanin karatu shine Asami Aiki"ita kuma ta samu to Akanme zaka tsiro da batun wani transfer?"Ada ta jima bata samu Aikin ba yanzun kuma Allah ya bata sai tayi Amfani da damarta ko?"sbd haka kabar min yarinya ta koma bakin Aikinta kana jina?"wata ran idan An samu wadatar fin haka kana iya cewa ta dena Amma banda yanzun tunda bata juma da farawa ba...yayi shiru ya sunkuyar dakai k'asa "saidai ransa ya b'aci"haushi biyu ne Aransa,na Ahyaan dana fad'an mamy "Ahankali ya mik'e tsaye tare da cewa" kiyi hak'uri zata koma in sha Allah" daga haka ya fita daga cikin parlourn"dukda mamyn taso ta dakatar dashi.Amma be tsayaba yafita.....
kamar ko yaushe idan ta gama tsara girkinta zata je ta d'auki wankanta taci gayunta ta zauna zaman jiran dawowarsa "dan yau harma da lalle na yanke ta sanya ga yatsun hannunta da tafin hannunta"yayi maroon gwanin kyau "tun wajen k'arfe 1:35 pm take zaune sanye da k'ananun kaya ta daure gashinta Atsakkiyar kai"tanata zuba k'amshi fuskarta Tasha make up"har k'arfe 2 Dr darma be dawo ba"har tad'an fara jin damuwa"dama tayi mamakin yau tunda yafita be kirata ba"tadai tura masa text message na kalaman soyayya da nuna tsantsar kulawa ga mutum"be maido reply ba "sai tayi zaton may be yana busy ne"saidai ganin har biyu ta wuce be shigo ba saita danna masa kira....harta shiga ta gama ringing ba'a d'auka ba"ta koma kira nanma haka"gabanta yafad'i! ta Ajiye wayar tana tunanin kodai Fatima matar mu'az zata kira tace ta turo mata contact d'in mu'az ta kirashi,ko yaje Asibintin ya binciko yaji lafiya??tana wannan tunanin taji motsinsa yana saka key ya bud'e k'ofar "da sauri ta mik'e tsaye tana kallon bakin k'ofar"Adaidai lokacin ya shigo cikin parlourn suka had'a Ido "gabanta yafad'i sbd ganin fuskarsa bbu walwala ko kad'an ya wani d'aure fuska"dama ta lura yau da y'an miskilancin ya tashi"taji haushin yadda ya shigo ya wani d'aure fuska bayan be saba mata da shigowa ahakan ba"ko sallamar ma can ciki yayita"saita daure ta Amsa tana cewa sannu da zuwa bestie"beko kalli gefen datake ba ya wuce saman Abinsa.....batayi fushi ba sbd ita rayuwa uzuri Akeyi "sai tayi zaton toko wani yabata masa rai Awaje? matsayinta na matarsa yaka mata taje taji damuwarsa kamar yadda itama idan tanada damuwa yake k'ok'arin ganin ta fita daga cikin damuwar.tunanin hakan yasa itama ta wuce saman"Ahankali ta turo k'ofar d'akin "yana tsaye gaban mirror ya cire suit coat nashi yana k'ok'arin cire ta cikin ta shigo"be juyoba yaci gaba da Abinda yakeyi "rungumesa ta baya tayi ta saki kukan shagwab'a tana cewa"wai broth meke faruwa zaka sani cikin damuwa bayan baka saba shigo mun Ahaka ba??na kuma kiraka shine kak'i d'auka ko?"beyi mgn ba sai hannayenta data masa zobe dasu ya janye tamkar bayaso yace"kinfi kowa sanin meya faru?"Ai sbd dai Aiki kika gayama mamy ko?"to ba damuwa kije kiyi Aiki tunda shi Aikin ya fini mahinmanci Awajenki.yana fad'in hakan ya rab'a ta gabanta ya wuce ya shiga bath room "Ahyaan ta sauke numfashi tana jin wani tuk'uk'in bacin rai nataso mata"dama sbd mamy ta masa fad'an yabarta ta koma bakin Aikinta shine zai shigo yana mata haka?"ita idan tasan sbd ita yake hakan bazamq ta tambayesa meke faruwa ba zata barsa."tasan kuma mamy ba wani abu zatace masa tace mata ba"kawai zata nuna masa yabarta ta koma Aiki shine zai fassarata da duk yadda yaga dama"hawayen bak'in ciki suka wanke mata fuska "ta tuna da nasihar mahaifiyarta.*kiyi hak'uri Ahyaan da zaman ta kewar Aure"wata ran halin Namiji idan yanuna miki zaki d'auka tamkar be sonki"saidai fa dole kiyi hak'uri tunda kece ak'asa*"ta furzan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login