Showing 21001 words to 24000 words out of 112373 words
Chapter 8 - AGE MATE'S Complete Document book by Momy Fareesa .txt
 me yawa bane Mamy"ki huta  na zubo miki farfesun da nayi"bara na wuce nayi Azkhar"Nima bara na shigo nayi Alwallah d'in "daga haka Ahyaan ta wuce d'aki.....bayan sallar magrib.....��
wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
 Acc n  2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251
dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba 
Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn
Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
#Mommyn fareesa 
#Dr Nura Darma
#Ahyaan 
#mr Mahuta
#AA mashi
#mu'az
#Khairiyyah
#Ammah
#Ummah
#ikkhee
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATE'S* ��♀�
*15&16*
*Littafin kud'i ne!*
........bayan sallar magrib duk suna zaune Acikin parlour "mamy na shan farfesun da Ahyaan ta zuba mata itada Autanta"yayinda Ahyaan ke zaune kan kujerah tana danna waya"sai khaleel dake zaune shima yana cin Abinci "Ahankali Dr darma ya shigo cikin parlourn hannunsa rik'e da goran ruwa me sanyi"yayinda fuskarsa ke k'awace da tattausan  murmushi....mamy yanzun hameed ya kirani gobe Ana son ganinmu FMC zamuyi inter view Acan "k'ilan monday mu fara fita office"ya fad'a  cikin husky voice d'insa, ba tare daya jira An Amsa sallamar tasaba.....kai !Masha Allah Alhamdulillah! Allah ya Ida nufi "itama Ahyaan Allah yabata nata"cewar mamy fuska da fara'a "ya Amsa da Ameen yana zama can cikin parlourn kan carpet ya lankwashe k'afafuwansa yana satar kallon Ahyaan"yana ganin zata d'ago kanta ya maida hankalinsa Awajen waya"Allah Ida nufi broth"ya bada sa'a"Ameen ya Amsa Atak'aice cike da shan k'amshi "ita kanta mamy bataji dad'in yadda ya Amsa d'in ba "khaleel ma ya masa fatan Alkhairi"yayinda zuciyar Ahyaan ke tafasa sbd yarfin da uban gayyar yamata"Ada tayi niyar kamasa basket d'in gabansa, ta kuma je ta kamasa ruwa Amma ta fasa"yadda take jin zuciyarta koda Agaban mamy yace ta mik'o basket d'in wlh tsaye zatace baza tayi ba"danne danne ta din gayi Awaya tana jan khaleel da fira ta basar da darma tamkar bata san da zaman shiba"tana lura ta gefen Ido ya jawo basket d'in ya had'a tea ya fara bud'a bakin mutane nata damunsa da yawan kira"daga k'arshe wak'ar music Ahyaan ta kunnah ta wuce d'aki tana Addu'ar Allah yasa itama Abba ya dawo da labari me kyau game da Aikinta"tana nan kwance kiran Ammah ya shigo cikin wayarta"cikin farin ciki ta d'auka tana fad'in my sweet granny I miss you so much "daga d'ayan b'angaren Ammah ta saki murmushi tare da cewa takwara nima Ina kewarki"naso kidawo wajena da zama Amma talakan ubanki ya hana....d'aure fuska tayi tak'i mgn "ta rasa meyasa Ammah keyin haka?"tanafa son mahaifinta da kishinsa"Amma koda yaushe Ammah saita Aibata mata shi....kina jina?"uhmm! Mustapha ya sanar mun Akwai wani yaro Ahmed Abokinsa dake sonki....dan Allah Ammah Adena zancen bana so"haba mana! meye zanyi da babban mutum da zaiyi all most 45 yrs?"it can wlh.....iyye?cewar Ammah da mamaki"tana tunanin Anya jikar tata Qlau take?...haba Ahyaan! dukda bana so na miki tilas Amma ki duba yadda zaki huta da kuma darajarki da martabarki dazai k'aru"yaron nan tuzuru ne be tab'a Aure ba"yanada kud'i fiye da zatonki....haba Ammah! ke kud'i sune kawai damuwarki ba halaye masu kyau ba"dana Auri wanda zai haddasa mun ciwon zuciya yana kashemun million guda duk Rana"gara na Auri talaka me rufin Asiri da halin k'warai"idan Ina Aikina Ina samun kud'i bamai kallonah Awulak'ance....fisge wayar taji Anyi "tayi wata irin zabura tana tashi zaune ta gansa tsaye yana kashe wayar tamkar zakin fama ya had'e rai yace"ki tashi kiyi sallar isha'i"doguwar tsuka taja tak'i tankashi....ba k'aramin hassala zuciyarsa tayiba sbd ya tsani Amasa tsaki Arayuwa"bece komai ba ya Ajiye mata wayarta ya fita"sbd Aganinsa fitar shine daidai"ya lura yarinyar da baya mata jan Ido ba k'aramin raini zata kamsaba"shi kuma yana kulawa da ita da tarbiyanta ne sbd gobenta tayi kyau"Amma zaya barta tayi yadda takeso raini ne bazai d'auka ba.....da wannan tunanin ya wuce masjeed yayi sallah"be jimaba ya tafi shago"sbd masu yawan zuwa siyan magani da zuwa Allura "saidai me? gaba d'aya Ahyaan ce Aransa,tsakin data masa d'azun yak'i barin zuciyarsa"yayinda yake Aunah kalaman daya tsinta tanayi da tana watabitada kakarta"ya fahimci in bacin Ahyaan ta samu ilimin Addini da tuni Ammah ta b'ata mata tarbiya"shi kansa mamakin yadda ya zurfafa kan lamarin yarinyar yakeyi"wanda ada da ita da babunta duk d'aya ne Awajensa"tunda ya tafi London yayi 8yrs ko sau d'aya be tab'a cewa tana inaba? ko kuma Abashi ita su gaisa"wani lokacin yana jin sautin muryarta idan suna waya da mamy ko mamah"Amma yanzun tunda ya dawo ya ganta yakasa gane me zuciyarsa ke nufi Akan yarinyar? "hankalinsa be tashiba saida mlm tasi'u yafara nuna zalamarsa gareta"ga kuma mr mahuta"daya tabbatar ba mutumin k'warai bane"Abinciken da yayi kansa d'azun da safe"ya gano yanada mata guda da yaro d'aya"sannan tantirin d'an bariki ne kuma mashayi"shi kuwa mlm tasi'u yanada mata biyu da yara kusan 8 Aganinsa me Ahyaan zatayi dashi?"bayan haka ga matsalar sihirin dake jikinta wanda malaminsa ya tabbar masa da cewa" muddin be kareba bazata yadda taso wani namiji ba har tayi Aure "sannan babbar damuwarsa yana zargin zuciyarsa dajin kishin yarinyar...... doctor barka da zuwa! yaji muryar wani gefensa"sai lokacin ya dawo tunaninsa ya sauka dg kan mashin nasa ya bashi hannu sukayi musabuha "Ashe har ya iso shagon be sani ba"bud'ewa yayi ya shiga yaci gaba da sallamar mutane......
      misalin k'arfe 9: 18pm" numfashi me k'arfi ya saki yana kad'a kai tamkar wani k'adangare" saida ya busi sigari kafin yace"shawarah guda honorable na yanke Akan yarinyar shine,zanje na tunkareta itada iyayenta na musu b'arin kud'i"sai yanzun naji na zancen naka dama ban saka gadararren yaron nan ba cikin zancen balle harya d'agamun kai ya gayan mgn son ransa "Amma na barsa sai hak'ata ta cimmah ruwa  Tukum zan waiwayesa ta hanyar  dawowa da tarkona Akansa"honorable rabiu na sakin shegen murmushi yace"tuni naso kayi hakan Abokinah"Amma jarabar son ka kasance da yarinyar ya hanaka kayi wannan hangen"sbd haka da zafi zafi Ake dukan k'arfe"kaje kawai goben"to shikenan idan kuwa nayi iya yina banci sa'a ba wlh kota halin k'ak'a sai burinah yacika Akanta"dariya honorable rabiu yayi yace"zanso naga yarinyar yatake, sai kace hurul ini ce ita? Irin wannan susucewa dakayi lokaci guda a kanta"duk yadda kake Jan mata ak'asa Amma yanzun itace ke Janka" itama zan jata idan hak'ata ta cimmah ruwa" na maka uzurin baka ganta bane"Amma idan ka ganta zaka fahimci mena gano"daga haka suka kece da dariya.....
     washe gari Ahyaan ce zaune kan carpet gaban iyayenta"fuskarta d'auke da damuwa sbd rashin Aikin da ba'a samar mata ba"saidai Abba ya kwantar mata da hankali da nuna mata cewa ta dage da Addu'a suma zasu tayata"za'a dace da izinin Allah"dato ta Amsa kanta sunkuye"ummah lubah dake lab'e bayan labule tamkar ta taka rawa sbd murnah"dan dama harda hanata samun Aiki ta saka Ayi"cikin farin ciki ta wucewarta"Ahyaan kuwa tare da mamah suka fito daga cikin parlourn Abba suka nufi d'aki "kai tsaye rubutu da kuma had'in maganin da darma yamata Addu'o yakawo da Asuba shine mamah ta mik'a mata tana fad'in baki dai ci komai ba ko? Eh banci ba"to shikenan yi bissimillah ki fara shan rubutun"dato ta Amsa tana jin fad'uwar gaba ta fara shan rubutun"kafin Tasha ruwan maganin ta shafe jikinta dashi"sai kawai mamah taga ta dafe kanta da Alama sara mata yakeyi"ba tayi mgn ba dai tana kallonta"sai taga ta kwanta saman kujera, bata jumaba bacci ya d'auketa.....misalin k'arfe 12:11 pm"Ahyaan na zaune tsakar gidan da k'ananun kaya Ajikinta Amma basu kamata sosai ba"tayi kyau harta gaji"saidai fuskarta ba walwala"me lalle na zaune gefenta tana zana mata"shima mamy ce tace Amata "ko Aikin girkin Rana mamyn ce dame Aikinta sukayi tace Ahyaan d'in ta huta"ita kanta tausayi take bata sbd rashin samun Aikin da ba'a yiba"dukda ba wani fira sukeyiba da me lallen "tad'an ji damuwar tata ta ragu "suna nan Ana mata"Dr darma ya shigo da sallama "yaci wankan suit bak'ak'e"yayi wani irin fitinannan kyau,tamkar bak'in bature haka yayi"yasak'alo suit jacket d'in gefen k'afadarsa da hannu guda"yayinda gudan hannun nasa ke xube cikin Aljihun wondonsa,da Alama daga wajen interview d'in yake"fuska ba yabo ba fallasa ya shigo da sallama "me lallen ce kawai ta Amsa tanata kallonsa"yayinda Ahyaan ko kallo be ishetaba"shima da yake ba baya wane wajan jin kai sai yanuna kamar be gansuba"sau biyu me lallen na gaishesa yayi kamar be jiba ya wuce parlour"sbd yana jin zafin d'azun da safe Ahyaan tak'i gaishesa har su khaleel da Isma'il ta gaidasu gabansa Amma shi marainin wayonta saita sharesa kallo be ishetaba"yaci burin fita harkanta sbd ganin raini ya gama shiga tsakaninsu"ko fatan Alkhairi bata masaba d'azun tana jin mamy dazai fita tana masa Addu'a.....ka dawo ne?"cewar mamy tana kallonsa"saida ya zauna yace Eh shirin masallaci zanyi"yanzun muna jiran kiran nasu gobe satday "in har An dace Monday zamu fara fita Aiki"to shikenan Allah ya kaimu lafiya "ya Amsa da Ameen"Amma kamar bakayi kari ba ka fita ko? nasha Lipton Ai mamy"wanda sarai sbd yaga Ahyaan ce keta sallamar kowa d'azun shiyasa yak'i nuna son yayi break fast d'in Anan,sai yaje yacema mama ta had'a masa Lipton"ga Abinci can kaje kaci mana"waye yayi girkin?"tamkar tace wani Abu sai kuma tace"nice nayi"yau Ahyaan d'in batada walwala ga ciwon kai tana yi,ga damuwar rashin Aikin nata da ba'a samu ba"tab'e baki yayi tamkar ba zaice komai ba sai kuma yace"in sha Allah za'a samu"to Allah yasa "daga haka ya fito tsakar gidan"ya samu sadeeq d'an yayar daddy tsaye suna gaisawa da Ahyaan "gaba d'aya yaron yamaida duk wani nutsuwarsa da hankalinsa kanta"tsaki marar sauti yaja yarab'a su ya wuce"yana jin yadda sadeeq ke mata mgn cikin kwantar da murya ita kuma tanata ya mutsa fuska da shan k'amshi"ya fahimci sadeeq d'in bema lura dashi ba"koda kuma ya lura dashi d'in baya jin zai iya tankashi"gaba d'aya zuciyarsa Ajagule take ya nufi d'akinsa yayi wanka"cikin sabon wani had'ad'd'en yadi me laushi fari ya shirya"komai bak'i ya saka yama jikinsa wanka da turare"duk yadda yaso yabasar karya koma cikin gidan "Amma zuciyarsa tak'i barinsa"so yakeyi yaga har yanzun shin sadeeq na nan koya tafi??...."hakan yasa ya maida prayer mate nasa ya wuce cikin gidan"fuskarsa bbu walwala kamar yadda ya saba yawan d'aureta haka yadoshi cikin gidan "tamkar beso haka yayi sallama ya shigo"Ahyaan na zaune me lalle ta tafi"sadeeq na zaune kan kujerah y'ar tsugunno yana rik'e da plate d'in dambun shinkafa da yaji kayan had'i yanata tashin k'amshi"sai k'ok'arin janta da fira yakeyi ita kuma daga uhmm sai ah ah ke had'ata dashi "sau guda ta kalli Dr darma daya shigo yanata wani shashshan k'amshi"ta tab'e baki tana d'auke kanta "tana tunanin k'ilan sbd ta masa tsaki jiya shine yadena yimata mgn"sai uban me idan yadena yimata mgn?.... kai mutumin irin wannan zazzafan wanka Ai saika furgitan y'an matan layin nan"cewar sadeeq na murmushi yana kallonsa"wanda zasuyi kusan age mate dasu.....da k'yar ya d'an saki fuska yabashi hannu sukayi musabuha yace"d'azun ka shigo ban lura ba muna gaisawa da mutuniyar ne"banza ya masa yana ya mutsa fuska yace bara na Amso prayer mate mu wuce ko?"okay ya Amsa shi kuma ya shige parlourn mamy "Ahyaan ta tab'e baki sbd daya juya kallonsa tayi"sadeeq ya Ajiye plate d'in hannunsa yana fad'in baby kin dai hanani contact naki ko? Ko kuwa saina dawo daga masjeed za'a bani??kanta tsaye babu wani kawaici tace"gaskiya bazan baka ba sbd banga meye zakayi da contact nawaba?"ince gaisawa ce ko? idan kazo nan sai mu gaisa d'in "har cikin ransa beji dad'in hakan ba"ya jima yana sonta yakasa furtawa sbd itama yake yawan zuwa gidan"sannan Abaya ya kwatanta irin hakan tak'i bashi had'in kai shine yanxun ma takoma yimasa haka....zamu iya tafiya"cewar Dr darma da yaji dad'in yarfin da Ahyaan tayima sadeeq "kamar Ance ya kalli gefen datake" Aikuwa suka had'a Ido ta wurgo masa wata uwar harara tana d'auke kai"sai yayi kamar be ganiba suka fita tare da sadeeq daya yima mamy sallama.....bayan An taso daga masjeed Ahyaan ta wanke lallen"Abinka da chacoolate colour yayi masifar yima hannayen nata kyau"sai murmushi takeyi tana kallon hannayen da k'afafuwan ta"sannan tayi Alwallah ta wuce d'aki ta tada  sallah"bayan ta gama tanama tunanin tashi taje parlourn taci Abinci hamza ya shigo cikin bed room d'in da d'an gudunsa yana fad'in Anty Ahyaan kizo inji wani Uncle "gabanta ya fad'i ta d'aure fuska tace"ka sanshi ne?"ah ah yau dai nima na fara ganinsa"ya kuma bani 5k nace mamy ta hanani Amsar kud'in mutane"sai yace" naje dai nace kizo pls kuma nadawo"tashi kije mana"cewar mamy da take cire hijab d'in datayi sallah dashi"nifa mamy ban sanshiba ni kawai ace bani nan"kinsan bansan shirme ko?"maza tashi kije kiji waye ne?"tanata shagwab'e fuska da turo baki ta nufi ward rope ta d'akko jallabiya bak'a ta aza saman riga da wondon dake jikinta"yafa mayafin kawai tayi ta nufi k'ofa"ki saka turare mana"nifa mamy na jikina ma yayi"ta fad'a cikin shagwab'a tana fita"mamyn tayi murmushi tana furta Allah yayi zab'in Alkhairi....gaban Ahyaan ya yanke yafad'i sakamakon hango mutumin da tayi tsaye gefen wata zazzafar farar mota"wanda tun ranar data gansa a tasha tama manta dashi"ta rasa wace irin masifa ce ke tunkarota?"daga wanda zasuyi Age mate da ita sai tuzurai ko magidanta ke cewa suna sonta"ya wanci samari y'an 33 ko 30  yrs su kuma idan sunce suna sonta haushinsu takeji"tamkar ta koma haka taji"Mr mahuta daya tsareta da jajayen idanuwansa yana jin kamar yaje ya cafkota ya had'ata da jikinsa har wani murmushi yake Aiko mata dashi irin nasu na y'an duniya"ita kuwa Amasife ta iso gefensa tana masa sallama had'e da yamutsa fuska tana juya Ido"Aransa yace Masha Allah"Afili kuma yace"ranki yadad'e Ahyaan! ya gida dasu mamah?? kaga ni ba wani dogon zance ya fito dani ba wajenka"danma kawai mamy ta tur sasani ,da wlh babu inda zanje"Akanme zaka wani kwaso jiki kazo gidanmu??uhmm! meye na damuwa da saikin sani?"karki manta idan kana muradin abu zaka yita bibiyarsa ko?"dan Allah na rok'eka ka tafi kaji?" da mamaki yake kallonta yana d'age gira yace"Akanme bayan nasan ba saka miki rana Akayi ba?"tayi shiru "sai ya saki murmushi ya bud'e back sit yana zaro wata leda irinta shopping daya saka dubu d'ari biyar ciki"ga wannan kinyi shopping "pls ki samun contact naki zamuyi mgn..... Ahyaan dake kallonsa da saurarensa tana k'ok'arin masifesa taji k'amshin turarukan Dr darma"haka kawai taji zuciyarta na harbawa da sauri sauri"k'arfin halin juyawa tayi ,Aikuwa suka had'a Ido da Dr Nura Darma dake nufo bakin get d'in gidan idanunsa k'yam Akansu ,tun daga nesa ya hango su"saidai babu wata damuwa saman kyakykyawar fuskar tasa, dake kadaran kada han ba d'aure ko sakeba"shi kuwa Mr mahuta kallon gefen take kallo yayi, shima sai a lokacin ya lura da shi harma suka had'a Ido "Amamakinsa saiya sakar masa murmushi yana Ida k'arasowa......��
Adinga sharhi�
wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000
 Acc n  2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251
dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba 
Bana son kira pls A what's app kawai zakimun mgn
Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba
#Mommyn fareesa 
#Dr Nura Darma
#Ahyaan 
#mr Mahuta
#AA mashi
#mu'az
#Khairiyyah
#Ammah
#Ummah
#ikkhee
7/21/24, 11:01 - Buhainat: � *AGE MATE'S* ��♀�
*17&18*
*Littafin kud'i ne!*
.......Adaidai kan ledar da Mr mahuta ke mik'a mata tak'i Amsa Anan Dr darma yafara sauke idanunsa "zuciyarsa na in gizashi ya mata mgn,wata zuciyar na hanasa sbd ganin Ai duk yau bata tankashi ba"Akanme zai kulata ?wannan tunanin ya saka ya fara k'ok'arin wucewa ta gefen su....baby ki Amsa mana"cewar Mr mahuta yana koma mik'a mata da d'an murmushi saman fuskarsa"saida ta harari ledar dashi kansa da yake mik'a mata ledar, kafin ta maida kallonta ga darma ba tare da tasan lokacin datace broth ka ganshi ya tsayar dani yak'i tafiya ko?"lumshe Ido yayi domin daga shi har Mr mahuta ko wane saida yaji wani iri sakamakon yadda ta lankwashe murya tayi mgn"ita kuwa har cikin ranta bada gayya tayi ba...saida yad'an lumshe Ido yokoma bud'ewa tamkar bayaso yace"zoki wuce ciki! tun kafin ya rufe baki kuwa ta wuce da sauri kamar tana jira"sbd jinta takeyi kamar tana Akan k'aya data tsaya da Mr mahuta....bayan wucewar ya dubesa Ak'ule yana fad'in fadin Akan me muna mgn da ita zakace ta wuce?"d'an murmushi darma ya koma saki Akaro na biyu kafin yace"ko zaka bita ciki kace ta dawo ne?"ko kuwa kud'in zaka bayar Abita dasu dukda ta nuna bata buk'ata?"bece komai ba ya shige mota ya jata Atsiyace yabar wajen"darma yaja tsaki ya wuce cikin gidan....kin dawo mun kinata b'ata rai har ya tafi ne bak'on?"uhmm"to meke tafe dashi ne?shigowar darma cikin parlourn ya saka mamy yin shiru"shi kuwa Atake ya fahimci Mr mahuta wato turowa yayi Akirata shine mamy ta tursasata taje"tana ganin yadda ta yafa mayafi Amma ko tace ta gyara"ka dawo ne?"uhmm ! kawai ya fad'a fuska bbu walwala"har saida mamyn tayi mamaki"Ahyaan kuwa ganin yayi wani zaune A parlourn ya saka ta tashi ta wuce d'aki"ya sauke numfashi yana d'an shafa sumar kansa me laushi dake d'aukar Ido Ahankali yace" dan Allah daga yau mamy duk wanda keson mgn da ita idan bata so Adena tursasata taje wajensa"wasufa bawai dan Allah suke nuna son mace ba sai dan su b'ata mata rayuwa "sam mutumin nan daya turo tazo ba mutumin kirki bane..daga haka yayi shiru "ka gama ubanah? to bari kaji ! Idan Ana son sallama da ita sai na turata taje koda bata sone"wato kai baka kishin tayi Aure kafi son tayita zama kenan ko?"to idan taga wanda bana kirkinba Ai saita barsa" tunda sbd na banza yazo sau guda hakan bazai saka ta dena fita tad'i ba"gaba d'aya yarinyar nan na rasa meyasa da'an mata zancen Aure ko saurayi na kiranta take canzawa zuwa damuwa?".....shidai tunda ta fara fad'anta be tankataba"saida ta gama sannan ya mik'e tsaye "ba Abincin zaka ciba ne?" na k'oshi! ya fad'a yanata cin magani ya fita daga cikin parlourn"mamy ta tab'e









